Abunda ka shuka complete hausa novel - Chapter 52
Abunda ka shuka complete hausa novel Chapter 52: Abunda ka shuka complete hausa novel Chapter 52. Maryam ce ta fito daga ɗakinta, ajiyar zuciya ya sauke…
3,165 words
_labarii a zuciya kaine, soyayya ce taka tayi tasiri ɗan gataa._
_Ehh....burinaa, ko dare ranaa, roƙo Allah nai gamo da Alkhairii, cikin rainaa, tunaninaa, lissafi nake nai gamo mainurii, kaine nawa wanda naggani rannan, kana taffiya sawaye akan tsarii, kaine dai, muradindai, na kamu, da sanka da nadamu ɗan gataaah._
_Ehh...abin sonaa, kazamo nawaa, shi ranar farin ciki ba'a boyewaa, misali kaika kasance na nunawaa, koma meza'ayi kai bani canzawaa, ka'entani nadena rud'ewaa, babbar magana k'aunarka tai yalwaa, dakai zanii, taho janii, kalami naso daure kayi minni ɗan gata..... ɗan gataaah.......ɗan gataaah_.
lips ɗinta kawai ya ƙurawa ido, yanda take motsasu abin sha'awa, ga muryarta datayi daɗi gurin karya wak'ar gwanin daɗi, kamar karta dena haka yaji. Ya sauke ajiyar zuciya yace "Wow tayi daɗi sosai wakar a bakinki, amma kuma naji kinyi shiru kici gaba mana" nace "aina gama, shikenan ita" yace "to ki ƙaramun wata" nace "ita kaɗai fa na iya, kabari sai na ƙara koyar wata zan maka" yace "a ina kike ji?" nace "a wayar Aunty zuhura na tura" yace "ok, muje muyi wanka, bacci nakeji" da mamaki na kalleshi nace "tun yanzu" yace "uhm" yana saukeni daga jikinsa, tare mukayi wankan kamar kullum, duk da har yanzu bandena jin kunyarsa ba, kamar yadda na kasa sabawa dashi a tarayyar auratayya, ko kayan bacci be bari sunsaba suka kwanta rungume da juna, bayan wasu mintuna yaji saukar numfashinta alamun tayi bacci, ajiyar zuciya ya sauke ya lallaɓa ya zareta daga jikinsa, turo baki tayi ta ɓata fuska sosai, tashi zaune yayi ya maye mata gurbinsa da filo, gyara mata kwanciya yayi ya lullubeta da blanket iya wuya, sauka yayi daga kan gadon ya kunna light ya ɗakko wayarsa, gefen gadon ya dawo ya zauna yana kallon Maryam ganin bata motsa ba, ya maida hankalinshi kan wayarsa, data ya kunna ya shiga whatsApp, Number'n suhailat da Aunty ta turo masa, yayi add to contact sannan ya shiga yayi unblock ɗinta ya mata "slm" suhailat dama tana online ɗin tana ganin ya mata magana ta shiga yi masa reply da sauri, daganan kuma ta shiga zuba masa maganganu, duk dai akan tayi missing ɗinsa ne, tanason ganinsa, sai turo masa emogi na kuka take wai ya dena sonta, shi dai kawai gani yake ba reply, a hankali ta buɗe idonta dan baccin yadena mata daɗi gabadaya, yanzu bata iya bacci kwata_kwata idan ba ajikinsa, ita kanta abun yana bata mamaki, ko sallar dare zai yi sai ta tashi itama, tashi zaune nayi a hankali ina kallon bayanshi da mamakin abunda ya tayar dashi, shida yace yanajin bacci, matsowa nayi kusa dashi cikin Muryar bacci nace "yaya" juyowa yayi da mamakin jinta a kusa da shi, yace "uhm, ina baccin?" na turo baki nace "ba ka tashi ka barni ba" na karashe zancen ina kwantar da kaina a kafaɗarsa, daidai nan wayarsa tayi ɗan vibrate alamar shigowar sako, kallon wayar nayi ba da niyyar komai ba, idona ya sauka akan sunan wanda suke chat naga ansa *baby suhailat*..........✍️
Meson complete Whatsapp 08166674823
ABUNDA KA SHUKA
*By* *Zeey kumurya*
*7️⃣7️⃣*
..........Kallonsa nayi da sauri ina tashi daga jikinsa zuciyata na wani irin bugu, _"baby suhailat"_ na maimaita sunan a raina, kallonta yake shima ganin yadda take binsa da wani kallo kamar na tuhuma, yanda ta kura masa ido ko kiftawa babu ya gane da akwai wani abu, ƙoƙarin janyota jikinsa yayi taƙi yarda, cikin mamaki yace "mene ne wai kike kallona haka?" banza na masa na runtse idona, ina jin wani irin tuk'ik'i a cikin raina, na manta da suhailat kwata_kwata a rayuwata, kenan ashe har yanzu suna tare basu rabu ba suna soyayya, wasu hawaye masu dumi ne suka zubomun daga ido na, mustapha dake kallonta tamkar ya samu TV yaji wani irin zafi a ransa, bayason zubar hawayenta ko kaɗan, datasan yanda yakeji a ransa data dena kuka kwata_kwata a gabansa, janyota jikinsa yayi da ƙarfi yace "meyafaru ne?" janye jikina nayi daga nasa nace "ka kyaleni kaje kacigaba da chat da baby'nka" sai kuma na fashe da kuka, sosai kalamanta suka taɓa zuciya tare da bata masa rai, sai yanzu ya gane akan me take masa haka, latsa wayarsa yayi dan ya duba yaga ko akwai inda ya cewa suhailat wani abu na soyayya ko baby, numfashi ya sauke da yaga sunan da yayi sarved number'n suhailat da shi, a haka Aunty ta turo masa da number'n, shikuma dayazo sarving a wayarsa be canza ba shima yayi sarving a haka, ajiye wayar yayi ya matsa kusa da ita, rungumeta yayi ya fara mata cikin taushin murya yana bata hakuri, amma Maryam taƙi saurarensa kukanta kawai takeyi, rarrashin duniya ba wanda mustapha bewa Maryam ba amma taki ji, yasan dama dole sai yayi fama, amma beyi zaton zata tirje haka ba, ƙarshe ma sai ta bar jikinsa ta koma can ƙarshen gado ta cigaba da kukanta, kyaleta yayi yana jin zuciyarsa babu daɗi ko kaɗan, kansa harya fara sara masa, wayarsa ya ƙara ɗauka, missed voice calls din suhailat ya tarar rututu da taita zuba masa ganin yayi offline, kashe datarshi yayi ya kashe wayar gaba-daya, a hankali na ƙara dawowa kusa dashi, kaina na dora akan kafadarshi ina cigaba da kukana, yana jinta ya mata shiru duk sautin kukan ta na ƙara bata masa rai, yasan shiya mata lefi domin koma ba ita ba, ko wacce mace ce taga haka zata nuna kishin ta, amma shi bega abun ta zauna taita masa kuka ba, bayason kukanta ko kaɗan, amma ita kamar an mata jajjagen albasa a ido, abu kaɗan sai kuka. juyowa yayi a hankali ganin bata niyyar dena kukan cikin tsawa yace "kimun shiru haka" dif ta ɗauke kukannata tana ƙara kankameshi, sosai ta tsorata dashi daya mata tsawar, ajiyar zuciya ya sauke me ƙarfi, a hankali ya janyota ta fado kan cinyarsa, rungumeta yayi tsam a kirjinsa yana sauke numfashi, cizon shi tayi akan brest d'insa, murmushi yayi kawai duk da yaji zafin cizon, dago ta yayi daga kirjinsa yana shafa Brest dinta yace "in rama?" lumshe ido tayi tana turo baki gaba, ya ɗan muntsineta kaɗan, ta kebe fuska kamar zatayi kuka, kissing lips dinta yayi yana murmushi ya jata suka koma kan gadon suka kwanta tana manne a jikinsa, juya masa baya tayi ta matsa daga kusa dashi, janyota yayi tare da juyo da ita cikin lallami yace "am sorry, kinsan bazan iya bacci bakya jikina ba" cikin shagwaba tace "bakai ka mintsineni ba" yana shafa kanta yace "to rama" gashin kirjinshi ta shiga ja tana muntsinin shi akan Brest d'insa, ita a dole ramawa take, cire hannunta yayi da zafi ya isheshi yace "ai kin rama" tace "nidai ban...." bakinsa daya dora akannata yasata yin shiru, ta shiga sauke numfashi, saida yayi kissing dinta sosai sannan ya kwantar da kanta a kirjinshi, ƙara kankameshi tayi tare da dora bakinta akan nipples d'insa tana tsotsa, numfashi yaja sosai saboda baƙon yanayin da yaji a jikinsa, bajimawa bacci ya ɗauketa. Ajiyar zuciya ya sauke ya lullubesu tare tofa musu addu'a. Washegari, kamar yadda ya faɗa suka fita da Maryam ta jido kayan zakinta, sannan suka biya ta capay aka duba mata result ɗinta, yayi kyau Alhamdulillah an samu abunda ake fata.
Yau Monday, misalin ƙarfe 6 na safe Aunty ce zaune a dakinta tana shiryawa domin tafiya Jos, suhailat na zaune a gefen gado tana kallonta, tun da Aunty ta ce mata zatayi tafiya jikinta ya bata Jos zata duk da bata faɗa mata, a karo na babu a daɗi tace "Aunty dan Allah wai ina zaki?" Aunty a kufule tace "inda kika aike ni" suhailat tace "Please Aunty zan biki" Aunty tace "a hakan zaki bini gidan mutane?" suhailat tayi shiru batace komai ba, Aunty tacigaba da shirinta, can suhailat ta ƙara cewa "toh Aunty zani Kano Please" Aunty tayi shiru tana tunanin yakamata kuma suhailat ɗin taje Kano, ko dan damunta da Daddy da su haidar suke da tambayarta ita, amma kuma dole saidai suje tare dan tayiwa Daddy bayanin cikin dake jikin suhailat ɗin, Aunty ta dubeta tace "ki bari idannawo sai na kaiki, tunda ba jimawa zanba a inda zani, gobe zan dawo" suhailat cikin jin daɗin Aunty ta amince zata je Kano, tace "toh" kafin ƙarfe 7, Aunty ta gama shirinta tsaf ita da mamy zasu tafi, amma mamin bata ƙaraso gidantaba, a hanya zasu haɗu, saida tajawa Aliya kunne akan kome suhailat zata mata karta kulata, dan ma yanzu Aunty taga suhailat ɗin kamar tayi hankali. Saukar rana su Aunty sukayi, Maryam tana part ɗin ammi lokacin dan mustapha tun safe ya fice, muna zaune a falo naji sallamar Aunty, da gudu na tashi naje na rungumeta, itama rungumenin tayi cikin murnar gani na, sakinta nayi ina faɗin "Aunty sannu da zuwa" Aunty dake bin Maryam da kallo cikin jin daɗin ganin yanda ta ƙara kyau ba kaɗan ba, tace "yawwa Maryam ɗita" na bata guri ta shige na gaida matar da suka zo tare, ta amsamun cikin fara'a. ammi ta taresu da fara'a itama, bayan angama gaisawa nace "Aunty ina aliya?" Aunty tace "tana gida na baro ta" nace "meyasa baki taho da ita ba?" Aunty tace "saboda school, amma itama taso zuwa" nace "wannan satin zani biki Kano, idan angama bikin insha Allah zan biyo Kadunan" Aunty tace "Allah ya kaimu lafiya" muka amsa da "Ameen" Aunty ta dubi ammi tace "akwai kaya a mota, kuma suna da yawa, akwai wanda ze iya shigo dasu?" Ammi tace "ehh, bari nayiwa mai gadi da mu'azu magana" Aunty tace "toh, direbobin da suka kawo mu suna gurin sai su buɗe musu motocin" ammi ta amsa mata tare da fita waje, tashi nayi na kawo musu ruwa da juice, aunty bin maryam da kallo kawai take, ganin irin canzawar datayi bata wasaba, jikinta ya ciko sosai musamman kirjinta, ga farin data ƙara, kwanciya nayi bayan na kawo musu ruwan domin yanzu nafi jin dadinta fiye da komai, dakin ammi su Aunty suka shiga danyin sallah, ammi ta dawo su mu'azu na biye da ita a baya da manyan jakunkuna a hannunsu masu matuƙar kyau pink colour waɗanda ake zuba kayan lefe a cikin su, suka ajiye suka ƙara juyawa suka kwaso wasu, ɗai_ɗai,ɗai sai da suka shigo da guda goma sha biyu da wasu k'atun_k'atun ɗin leda guda biyu, da mamaki muke kallon kayan nida ammi, amma dai bamuce komai ba, sai da su Aunty suka idar da Sallah sannan take mana bayanin wai kayan lefe nane, mu buɗe mugani. sosai na cika da mamaki domin ban taɓa zaton haka ba, ammi kuwa farin ciki ne ya cikata ba kaɗan ba, domin dama tana da niyyar haɗawa Maryam lefen tunda ba'a mata ba, kaya na alfarma masu kyau da tsada Aunty ta haɗa, dan fiye da rabin kayan order'nsu aka mata ɗaga Dubai, kuma itama tasa kuɗinta a lefen, sosai lefen yayi kyau komai yaji enough, kayan sawa, takalma, mayafai hijabai, kayan bacci, unders, ƙananun kaya, abayoyi, kayan shafe_shafe dana kwalliya, turaruka jakunkuna ɗankunnaye da sarkokinsu, duk dai gasunan, sarkar gold har biyu ta sako ta zobe ɗaya, kallon kayan nake cikin tsananin farincikin wai duka nawa ne, abunda ban taɓa tsammanin zan samu koda kwatan_kwatansu ba, ammi ta rungume Aunty cikin farin ciki tana zuba mata Godiya, kimarta da kaunarta na karuwa a cikin ranta, domin duk wanda zai so ɗanka irin haka babban masoyinka ne. Aunty tace "kidenamun godiya haka ammi, domin nima mustapha ɗanane, duk abunda zanwa su aliya zan masa shima" ammi tace "hakane, Allah yabar zumunci mai ɗorewa a tsakaninmu, ya raya miki zuri'a" Aunty tace "ameen" matsawa nayi jikin Aunty a hankali nace "Aunty nah, nagode sosai Allah yasaka Alkhairi" Aunty ta shafi kuncin maryam tace "mijinki zaki yiwa godiya, dan kuɗin sane" nayi murmushi cikin jin kunya. kafin yamma kowa na gidan yaga lefen banda umaimah saboda batanan, har makota da ake mutunci duk sun shigo sun gani, kowa sai sam Barka da Masha Allah yake.
Chapter notes and social links
Maryam ce ta fito daga ɗakinta, ajiyar zuciya ya sauke cikin jin daɗin ganinta, kallonta yake ta ƙasan ido tayi masa kyau sosai, tana sanye cikin wani riga da wando ƴan Pakistan Red colour, ta ƙara kyau da cika, hasken fatarta ya ƙara fitowa. bata kalleshi ba, itama kamar Yadda shima ya ɗauke kai kamar bai san da fitowartaba, kitchen ta nufa duk da bata da abunyi a kitchen din, ta fito ne dan taganshi kawai taji daɗi, ita kanta ta gaji da fushin datake dashi shi kuma yaƙi lallashinta, takai 10 minutes a kitchen din sannan ta fito, wayam taga falon bayanan, zama nayi akan kujera na sauya tasha na fara kallo, sai da aka kira sallar isha'i naga ya fito ɗaga ɗakinsa, ƙara ɓata rai nayi sosai na turo bakina gaba, murmushi yayi kawai ya kalleta ya fice zuwa masallaci, ganin ya fita na tashi na koma ɗaki nima danyin Sallah. Bayan ya dawo Aunty ta ƙara kiransa, ɗagawa yayi Aunty tace "nasata ta kunna wayarta ka mata magana, dan ita tanata maka magana tun kafin yau amma baka gani, yana nuna kamar kayi blocked ɗinta" yayi ɗanjim kafin yace "bani da Number ta" Aunty tace "Bari na tura maka" shiru yayi bayan sun gama waya Aunty yana tunanin me suhailat zatace masa, danshi ya riga da yayi deleting ɗinta gabadaya a cikin rayuwarsa, amma zai saurareta yanzu saboda Aunty. miƙewa yayi ya nufi gurin ƴar rigimarsa. ina zaune akan darduma idanuna a lumshe, so nake kawai najini a jikinshi dan baƙaramin missing ɗinsa nayi ba, yariga ya sabarmun koyaushe idan yana gida muna manne da juna. da sallama ya shigo ɗakin, buɗe idona nayi da sauri na juyo na kalli k'ofa tare da amsa masa sallamar, ba yabo ba fallasa yace "ki fito kici abinci" tashi nayi nabi bayanshi, a tare mukaci abincin kamar kullum, kuma a baki ya bani amma fuskarsa a haɗe sosai, ɗakinsa ya koma bayan mungama, bin bayansa nayi bayan na kawashe kayan da mukaci abincin na d'auraye, yana kwance akan gado yana latsa wayarsa bayan ya rage kayan jikinsa, tunda ta shigo ya k'ura mata ido, sosai shima yayi kewarta yayi kewar ɗumin jikinta dake saukar masa da nutsuwa, a ƙasan gadon na zauna ina turo baki gaba bance komaiba, murmushi yayi kawai aransa yana mamakinta, gaba-daya yanzu ta sauya abu kaɗan sai ta hau fushi, gashi indai be lallashetaba bazata kulashi ba, idan ya shareta kuka taita kuka tana damuwa. Tashi zaune yayi yana kallonta ganin yanda ta keɓe fuska zatayi kuka yace "zo" tare da ware mata hannunsa, da sauri na tashi dama abunda nakeso kenan na faɗa jikinshi ina sakin ajiyar zuciya, rungumeta yayi tsam a jikinsa shima yana sakin ajiyar zuciyar, a hankali yace "am sorry tawan, mun shirya ko?" girgiza kai nayi alamun a'a, yace "why?" A shagwabe nace "ba kaine kak'i kulani ba tun dazu" yayi murmushi yace "yanzu aina kula ki ko? kuma ai duk kece rigimar ki tayi yawa yanzu" na turo bakina gaba bance komai ba, na dora hannuna akan kirjinshi ina wasa da kwantaccen gashin kirjinsa, kissing lips ɗinta data turo gaba yayi yace "i missed you so much" nace "nima haka" gashin kanta ya shiga shafawa yana shishshina wuyanta, lumshe idona nayi cikin sanyin murya nace "yaya" yace "uhm" nace "zansha sweet da choculate" yace "babu" gashin kirjinsa naja tare da mintsinar breast ɗinsa, runtse idonsa yayi dan yaji zafi amma bece komai ba, bubbuga kirjinsa na shiga yi ina ƙananun kukan da babu hawaye, ɗagota yayi daga kirjinsa cikin lallami yace "mene ne?" nace "Sweet" ajiyar zuciya ya sauke yace "da safe zamuje ki zaba wadda kike so da kanki kinji" nayi murmushi cikin jin daɗin zan fita nace "dagaske yaya" ya gyadamun kai yace "promise" nace "thank you" ya lakacemun hanci yace "murna kike zaki fita ko?" nayi dariya nace "eh mana" yace "ina wayarki?" nace "tana ɗaki" yace "when last da kuyi waya da Aunty?" nace "3 days ago" yace "to albishirin ki" nace "goro" yace "a'a Ni banason goro" nace "me kake so?" yace "two things, saboda albishir ɗin dazan miki biyu ne" nace "me kake so toh?" yayi kasa da murya yace "kiss" na ɗan waro ido nace "da me kuma?" yace "something special for your own choice" na ɗanyi jimm nace "na yarda faɗamun albishir ɗin, na matsu inji" Yace "result ɗinku na NECO ya fito, gobe idan mun fita zamu biya capay mu duba" cikin farincikin nace "Alhamdulillah, naji daɗi sosai yaya, mafarkina ya kusa tabbata" yace "wanne mafarkin?" nace "na karatu" yace "kinason karatu ne?" nace "sosai ma yaya, burin innatama kenan taga nayi na karatu" yace "me kikeson karanta?" Nace "inason na zamu likitar mata" ya shafi kuncina yace "gud girl, insha Allah Zaki cika burinki very soon, amma sai kin haifamun kids" ya ƙarashe zancen yana shafa shafaffen cikinta, na shagwabe fuska nace "sai na tsufe kenan" yayi murmushi yace "A'a, a shekara nawa ne, kin haifamun, ni ko 3 kika haifa sun isa seki tafi karatunki" nace "idan ina karatunma ai zan iya hai....." sai kuma nayi shiru, yace "wahala zakisha, ga karatu ga rainon ciki ko baby, ki bari ki haifamun ko 2 ne, nayi miki alkawarin karatu har sai kince kingaji" na kwantar da kaina a ƙirjinshi, nace "Allah yakaimu lokacin" cikin jin daɗi yace "Amin" abunda yake ƙara burgeshi da ita kenan, kome yace mata tayi bata musa masa, koda bataso kuwa. nace "saura ɗayan albishir ɗin" yace "sai kin fara bani gorona" na dago da kaina nace to rufe idonka na maka, ya ɗan murmusa tare da lumshe idonsa, kallon small pink lips d'insa tayi na watsu sakanni, a hankali ta ɗora nata lips ɗin akan nasa ta fara tsotsa, hannunsa yasa abayanta ya ƙara mannata da jikinsa cikin jin daɗin yanda take tsotsar lips dinnasa kamar ta samu sweet, a hankali da dabara ya zira harshensa cikin bakinta ya fara bata wani hot kiss.... ya daɗe yana kissing ɗinta, da kyar ta samu ya barta, shima dan anata kiran wayarsa ne, kwantar da kanta yayi a kirjinshi yana shafa gashinta tare da sauke numfashi, luf nayi ajikinshi nima ina maida numfashi, a hankali ya ɗauko wayarsa, Aunty ce ta kirashi dataga be ɗagaba ta turo masa message na tura masa number'n suhailat ta whatsApp, baibi bayan kiran ba sai reply ya mata. cikin muryarshi datayi ƙasa sosai yace "Ummu" nace "uhm" yace "bacci" nace "um, um" yace "tashi inabaki ɗayan albishir ɗin" na tashi zaune yace "jibi Monday insha Allah Aunty tace zata zo ta ganki" na rungumeshi nace "Allah yakaimu, dama nayi missing ɗinta ita da Aliyata" yace "meyasa bakije kin gansu ba" nace "ai bazaka barni ba, kuma inaso inje sau ɗaya na taɓa zuwa fa" yace "ki bari zansa mana sai muje, bayan ta tazo" nace "toh" yace "to abani ragowar goro na" nace "kanason in maka waƙa?" yayi murmushi me sauti yace "banajin waka, amma indai ke zaki mun inaso, dannasan zatayi daɗi a wannan daddaɗar muryar taki" nayi murmushi na gyara zamana akan cinyarshi na fara rera masa wakar kamar haka: