Kenza eBookz

Farrah complete Novel - Chapter 9

Farrah complete Novel - Chapter 9

Farrah complete Novel Chapter 9: Farrah complete Novel Chapter 9. Tana kaiwa gaban entrance din Zayn na zuwa wajen shima daidai yana yarda karan taban…

4,001 words

Tana kaiwa gaban entrance din Zayn na zuwa wajen shima daidai yana yarda karan taban hannunshi wani kalan mugun kallo Mami tamai sanan kawai tajuya cus da mutane awajen binta abaya yayi zuwa office din babban likitan idanun wanda yake bature ganin Zayn yasa yau murmushi yace “Mrs Zayn I really like this your boy he’s so cute” murmushi Mami tayi tana kallon Zayn dako gaidashi baiyiba yawuce yay zamanshi kan gadon duba patient, tashi Dr yayi yazo yacire plasta idanun yana kallon idon yace “can you see me”? Kallonshi Zayn yayi yana ganinshi da idon amman ba sosai ba, murya chan kasa yace “I can’t see clearly with it” murmushi Dr yayi yadagashi yace “I expect that to happen, I made a glass for you dagakai amfani dashi for 3month, zaisa idanun su warke” yay maganan yana kawomai fararen glasses din, yasamai sanan yace “can you see me now” gyadamai kai Zayn yayi yana kallonshi Dr yay murmushi dan glass din yanamai kyau sosai kaman wani professional Dr dinan, Dr yace “that’s all” kaman jira Zayn yake yasauka daga gadon yafice, Mami ne ta kakalo murmushi tace “thanks Dr OP” murmushi yamata yace “you are welcome” fitowa Mami tayi Zayn haryadanyi nisa tace “Zayn” juyowa yayi jin Mami takirashi, anatse tace “to my office” tajuya tawuce, dan yatsine fuska yayi sanan yabiyota abaya, shiga cikin wani hadadden office tayi ta tsaya gaban kofan tana jiranshi shigowa yayi hakan yasa tamaida office din tarufe tasa key sanan tawuceshi taje ta zauna, agaban table dinta wasu kananun photo frames guda uku ne gaban table dinta daya na Zayn ne yana jariri, daya dayay graduating daga university dayan kuma hoto ta ne da Alhaji da Zayn tareda su, kujeran dake gaban desk din nabaki ya zauna ahankali tareda dan sosakai irin na yan iskan nan dan yasan fada Mami zatamai, Mami takai kusan 1min tana kallonshi yanda yakeyi tasan cewa yasan fada zatamai, tasowa tayi ahankali ta zagayo inda yake, dayan kujeran dake gaban desk din dake facing na Zayn din taja ta zauna ahankali tana kallon fuskanshi, cikin wata kalan tattausan murya tace “Zayn” dan dago idanunshi yayi yakalli Mami ahankali yace “Yes Mami” hannu Mami tadaura kan bakinta kaman tana kokarin taushe kuka ne komenene ma takeji oho kafin ahankali ta zare hannun tace “Zayn is this how you show Allah you are grateful daya ceceka yay saving rayuwan ke eh? Two days ago Zayn you were kidnapped, this is Abuja aka tafi dakai chan wani kauye wai kuduri a Adamawa inda badadan Allah yasa that girl” tanuna kofan office dinta, tace “that girl, dake kwance akan gadon chan ta taimaka maka tasamo maka waya munyi magana dakai ba hankalinmu ko tunanin mu bazai taba kawomana kanachan wata duniya Adamawa ba” Mami tai shiru sanan ahankali tace “Zayn you almost die, you almost lost your life, look at your hand” tanunamai hannunshi dake nan akarye an daure, tace “look at your eyes” tanunamai idanunshi dake sanye da glass, tace “look at your whole body an zaneka blue black, Zayn u remembered you were crying danai waya dakai kana fadamana you were scared Zayn harka manta” Mami tai maganan ahankali tana kallonshi, dan lumshe idanunshi yayi kana ganin yanayin shi kasan maganan ta shige shi, ahankali Mami tace “Zayn tunda kataso bakasan menene wahala ba but rana tsaka within just 48hrs Allah ya nuna maka akwai rayuwan da ita sunanta wahala, ukuba da tsantsan azaba, sanan yanuna maka dukiyarka is nothing bata isa ta ceceka ba alokacin dazai kamaka, sanan yanuna maka shi kaskantaccen mutum dabaka dauka a komi ba zai iya maka abinda babu wanda zai iya maka shi aduniyan nan, Zayn badadan this incident ba someone like that girl Farrah can not even come close to you cewa zakayi she looks scary sabida Yar kauye ce bata da kudi irin na gidan Baban ka, Zayn did you know cewa second chance Allah yabaka” Mami tai maganan tana dafa knees dinshi, ahankali tace “Allah has given you second chance amman harka fara misusing nashi, kafara shaye shayen ka, mutum bai isheka da kallo ba, ba salla ba salati, babu wanda yakai matsayin kacemai kagode or thank you, did you thank that little girl that saved your life and took a bullet for you”? Mani tai maganan tana daga murya, shiru Zayn yayi kanshi akasa hakan yasa Mami ta dakamai tsawa. “Zayn did you thank her”? Ahankali ya girgizama Mami kai alamun no, wani kalan murmushi tayi tace “Baban ka nada kudi kafi karfi kama mutum godiya ko Zayn, you feel idan taji sauki u can give her money, jirgi and just send her off that’s your thank you” Mami tai shiru tana kallonshi, takai kusan 2good minute kallonshi take idanunta sunyi ja kaman kai shirin kuka, ahankali tace “all this behavior naka Zayn is my fault, lokacin dazaka fara JSS1 da zaakaika outside I had the chance nace baza akaimin yaro wajeba anan gida agabana zai karatu but nai shiru nabiyema Allah kiri kiri inaji ina gani kaki dawowa Nigeria tundaga nan kana makale da baturiyan Nany dinka dake kula dakai achan look at you now Zayn at 26yrs old you can’t differentiate between right and wrong, ba salla ba salati, ba komi, rayuwa kawai kake mara amfani magana ma sai anyi da gaske kakeyi, Zayn why why Zayn hmmm? Kataba tunanin inda munrasaka in this incident yaya zamuyi da rayukanmu dagani har Baban ka, why don’t you wanna be a better person for the sake of son damuke maka eh” Mami tai maganan hawaye na gangarowa daga idanunta sharrrr, wani iri Zayn yaji dasauri ya kauda kanshi gefe tunda yake baitaba ganin Mami na kuka ba sai yau, sanyi jikinshi yayi ahankali yace “s……sorry Mami” girgiza kai kai tayi tace “I don’t want you to tell me sorry, I want you to start doing the right thing, amend your ways ka koma ga Allah, kafara rayuwa kaman wanda yakeda hankali yay girma, someone of your age, kasakama wayanda suka maka hallaci da alkhairi Zayn, I believe in you, you are a very good boy Zayn I know that cus ni ne mahaifiyar ka kaji” kasa daurewa yayi yanda yaji Mami na kuka ahankali yatashi daga kan kujeran juyawa yayi ahankali yace “Mami I am sorry” hannunta tasa dasauri kan idanunta tashare fuska nata dan murmushi tayi tace “zonan Zayn” juyowa yayi ahankali yakalleta ganin ta share fuskanta yasa ahankali yaje gabanta, murya chan kasa tace “promise me you will change” ahankali yace “I promise Mami” murmushi tamai sanan tai pecking goshinshi tace “tashi kaje I am coming” tashi yayi yawuce yafita daga office din tabishi da kallo.

Ahankali yake bude kofan dakin da Farrah take, zaune yaganta yanda yabarta dazu akan dogon kujeran nan tana bacci ga wayanshi daya gani tarike a hannunshi, dawani kalan sauri yataba aljihun shi jin babu wayanshi yasa yadan yatsine fuska probably dazu ne ya manta dashi adakin, maida kofan dakin yayi yarufe sanan yazo gabanta ya tsaya hannunzhi ya mika mata yace “ke give me my phone”. 😘💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣7️⃣ Ganin ko motsi batayiba yasa yay dan gajeren tsaki yaduko yana kallon fuskanta, hannunshi yakai ahankali yadaura kan wayan yaja cikin bacci itama taja tarike wayan gam tanadan gyara yanayin zaman datayi cikin baccin taredayin hamma, fuskanta ya tsaya chak yana kallon yanda take hamman tareda yin dan nishi ahankali, she looks super cute baisan mesaba hakanan kawai yatashi batare daya karbi wayan ba yawuce yafita daga dakin zuwa motan shi bodyguards biyu biyedashi, shiga motan nashi yayi da Dad yasa aka kawomishi danshi yafita danashi dasukazo dashi, zamanshi yayi cikin motan tareda lumshe idanu, anytime yayi yunkurin lumshe idanu mutanen nan yake gani, ko jiya is because Dad ya kwana dashi ya iya yay bacci, the whole experience yadameshi yahanashi sakat, dan tsaki yaja yasa hannu a aljihun shi yadauko kwalin taba daya yazaro sanan ya kunna da sauri yashiga sha tareda kwantar da kanshi jikin kujera, he’s feeling so dull the only thing dayake bukata yanzu is to be extremely high and have a wild sex. Kiran sallan zuhur akayi a masallacin dake nan cikin hospital din, dan yatsine fuska yayi kaman yay ignoring karyaje saikuma ahankali yadan yunkura yana tunanin maganan Mami “this is a second chance Allah yabaka Zayn” bude kofar motan nashi yayi ahankali yasauko dasauri bodyguards dinshi suka tsaya agabanshi, wani kalan daura hannu yayi agoshinshi cikeda takaici yace “for f**k sake i wanna go to the mosque” kallonshi duka bodyguards din sukayi cikeda mamaki, dan gajeren tsaki yaja ya bangajesu yawuce mosque abinshi suka bishi dayake su arna ne gaban masallacin suka tsaya kaman an bishiyoyi suna jiranshi.

Shigowa dakin Mami tayi wajajen zuhur ganinta tana bacci kan kujera rikeda wayan Zayn yasa tadan ware idanu, Zayn haryasoma jin maganan tane wanan daya bama yarinyar wayanshi tarikemai does that mean yama yarinyar godiya, dan murmushi tayi takaraso ciki basuda wani kaya hakan yasa kawai after dress daya sayama Farrah tadauko tazo inda take tabata tayi tace “Farrah Farrah” gently tabude idanunta takalli Mami, murmushi Mami tayi tace “tashi mutafi gida kinji” gyadama Mami kai tayi sanan tamike tsaye ahankali, abayan ta warware da taimakon Mami ta iya daga hannu Mami tasa mata ta makala boturan sanan takai hannunta ta gyaramata hulan dake kanta daya zamiye baya tana kallon gashinta Mami tace “kikaji sauki sosai zan kaiki saloon a gyara gashin nan ko” ahankali tace “to” ita kanta saida tai mamaki datai magana this time bai breaking ba Mami ma murmushi tayi tace “masha Allah, Beautiful Farrah is talking now, muryanki dadi Alhamdulilah” handbag dinta Mami tadauka bayan tahada komi nata ciki sanan tabama Farrah wayan Zayn tace “rikemai wayanshi mukaje sai kibashi” karban wayan tayi sanan suka fito tareda Mami ahankali take tafiya sai kallonsu ake, duk Dr dazaisa Mami saiyace “is she your daughter Mrs Ganuwa she’s so Preety” murmushi Mami take tana cemusu yes, waje suka fita suna tafiya zuwa parking space daidai shima Zayn nafitowa daga masallaci, kallo daya Mami tamai tadauke kai amman ba karamin Dadi taji ba, hanyar motanta tayi dake kusada motan Zayn, takalli Farrah dake tsaye kusada ita tace “ba Zayn wayanshi kizo muje” Mami tai maganan tana shiga bayan motan, ahankali Farrah tajuya, ganin Zayn harya shiga bayan tashi motar yazauna yasa takarasa wajen ahankali tadaure fuska dan bata manta stupid din daya kirata dazu ba, ganinta tsaye gaban motanshi yasa yadan kalleta kaman baiso yakalleta, daure fuskanta tayi tamau sanan tamikamai wayanshi dake hannunta, kallon hannunta yayi dake rikeda wayanshi sanan yadan kara kallon fuskanta, ganin kallonshi take still fuskanta adaure yasa ahankali kaman baiso yakai hannunshi zai karbi wayan, haryasa hannunshi kan wayan zai zare daga hannunta tawani fizge wayan ta nakamai wayan akan kujera sanan ta watsamai harara a idanu tajuya fuuuuuu tawuce tashiga motansu bodyguard din Mami yarufe motan yakoma gaba yana tada motan Mami kuma hankalinta nakan wayan datakeyi. Tsayawa chak Zayn yayi da hannunshi dakenan a position din dayake na karban wayan sanan yakalli wayan data ijiyemai kan kujera, wani kalan zafi yaji aranshi daya kasa daurewa yadanyi giggling cikeda mamaki yace “Wowww!” Bodyguard dinshi dake tsaye gaban motan ya kalla sanan yanuna kanshi yace “did you see what that village little gurl did just now?” Saukar da kanshi kasa bodyguard din yayi dasauri, cikin fushi Zayn kaman bodyguard dinne yamai laifi yace “shut the door get into the damn car and drive me home motherfucker!” Ya dannamai rude rich kids zagin nan kirjinshi na tafarfasa.

“Just tell me what exactly kikeso nayi? Eh” cikin tsantsan masifa tace “you are the root of this whole mess damuka shiga, inda ka yarda muka bama Oga order akashe dan iskan yaron nan da tuni yatashi aiki” wani kalan dan dariya Uncle yayi more of dariyan dazaka kira da dariyan takaici, saida yayishi ya koshi sanan yadago idanunshi dasukai jajir yace “tayaya zan taba bada order akashemin nephew? How do you guys even think zan iya haka for god sake dandan yayana wanda nake uwa daya Uba daya dashi how?!” Yay ihu, wani kalan mugun tsaki Hajiya Fatima taja, Hajiya Mariya da takaici yagama kasheta tace “thank you Fatima da wanan tsakin, wlh ko kadan bakasan ciwon kanka ba, kace nephew? Nephew din dabaisan darajan kaba, baisan amfanin ka ba all u are to him is dan boyi boyi” wani yunkurowa Uncle yayi daga kan kujeran dayake zaune kaman zai mari Hajiya Mariya, Hajiya Fatima tace “dukanta zakayi, yo karya tamaka, kai har kanada bakin kace dandan yayanka uwa daya Uba daya, to wlh bari kaji in fadamaka indai har aka ake yaya aduniya to Allah karya bani irin yayanka na yamaida ni dan aike, ta yanda zakasan ko tunanin ka bama yayi yatashi gabaki dayan dukiyan shi yabawa danshi batare daya baka ko kwabo ba” baki Hajiya Mariya tabude zatai magana Uncle da idanunshi sukai jajir yabuga table tareda daka musu tsawa yace “enough! We are here to discuss solution idan lecturing dina zakuyi ne sai kuyi kugaji, ni abinda nakeso kudin Yaya nakeso gabaki dayanshi, wanda nake gani idan nasamu zan iya rabamana shi gida uku, kowa yadauki daya, inda kun yarda ahakan na tabbatar da mutanen nan da tuni sunsa Yaya yarubuta komi yabasu takardan in exchange ma rayuwan Zayn babu abinda bazai iyayi akan Zayn ba, amman ku kukaki ku duka biyun kukeso akashe Zayn sanan akarbe kudi, yanzu dai kunsan an kama Lamba ko, luckily for us Oga yay assuring nawa baisan komi kan mu da muka basu kwangilan ba, so kozai fadi wani abu idan yaji azaba saidai kansu bamuba, so for now asirin mu arufe, he’s demanding abashi kudin aikin shi koya fasa kwai, sai magana tabiyu what’s the way forward yanzu kowani security na gida da waje Yaya yayi doubling komi, tayaya zamu cimma burin mu” jaka Hajiya Mariya tabude taciro wasu bandir bandir na 100 dollars ta ijiye guda biyar kan table tace “nidai ga payment dina, banda wata matsala data wuce Zayn, nasan kudi baya isan mutum aduniya mukaci nasara muka sami kudin Alhaji inaso, amman Zayn dai sainaga bayan yaron nan aduniya, duk sanda na ganshi nakanji wani abu ya tsayamin awuya na bakin tsanan shi uwa na lumamishi wuka aciki ya mutu nakeji, I think the easiest way dazan iya kashe yaron nan is da taimakon diya mace tunda shi Allah yayishi bunsuru ne” wani dan murmushi Uncle yayi yace “aikam kinada aiki, Zayn abaiban mutum ne dazakiyi shekaru aru aru baki gane kanshi ba, miskilin mutum ne na karshe, haryau banga wacce Zayn yakeso aduniyan nan ba, kowace mace yasamu kawai kawad da sha’awan shi yakeyi da ita yabarta anan, I believe ki chanza plan” wani kalan murmushi Hajiya Mariya tayi sanan takalli Hajiya Fatima tace “kin tuna Layla Fatima”? Wani kalan makirin murmushi Hajiya Fatima tayi tace “natuna ta” Uncle dabai gane me ake cewa ba yace “waye kuma Layla”? Murmushi sosai Hajiya Mariya tayi ta gyara zama tareda wani kalan juya kujeran datake kai tace “let’s just say Layla is a girl I picked on from the street lokacin iyayenta na kangin talauci, infact irin buzayen nan ne dasuka zo from chadi, suna bara kan titi, long story short I sponsored education nata a England ta karanta Mass com, yanzu haka tadawo nasan tanama gida tana jirana, iyayenta sun mutu I am morethan iyaye awajenta, bantaba ganin yarinya mai kyau kaman ita ba, kowaye Zayn yayi kadan yay resisting yarinyar nan, I will use her to get to throat din Zayn” tabe baki Uncle yayi yace “good luck with that” yasa hannunshi ya tattaro kudaden da Hajiya Mariya ta daura akan table din yace “bani kudin ki Hajiya Fatima” itama same amount da Hajiya Mariya ta ijiye ta ijiye Uncle ya tattara ya kwashe ajaka sanan yatashi yana rataye jakan yace “good luck Ladies, do your path while I do mine” yawuce yafita daga dakin, juyowa Hajiya Fatima tayi tace “are you sure Layla zata iya aikin nan karyazo instead of tasamo miki throat na Zayn, Zayn ne zai sami throat nata you know what I mean just look at Zayn, yaron nan yahadu my god, ga kyau ga gayu ga body da mata keso ga shagwaba” wani kalan murmushi Hajiya tayi tace “bakisan waye Layla ba saisa kike magana haka” dariya suka dan yi, Hajiya Mariya tace “I want to see Mami tai kuka na bakin ciki kaman yanda ta kwacemin miji na, i want her to suffer tai experiencing pains danayi arayuwan nan ta dalilinta, kiri kiri yanzu idan Zayn na bukatan Alhaji zai hakura da Kwanan mu yaje wajen danshi, muyi kishi da Zayn muyi kishi da uwarshi, jiya adakina yake amman sabida wanan wayward son of his na tsoro ya kubuta yaje ya kwana dashi, I hate hate extremely hate that drug addict yaron nan nashi” tabe baki Hajiya Fatima tayi tace “ni wlh da Allah yabani d’a irin Zayn gwara ma na mutum nan haihu ba, babu kalan kwayan dabaya sha, tun kafin ya balaga Nany shi nakeji take gayama ubanshi takama shi da mace, yaro haka har abin sone” “saisa nake addu’a Allah ubangiji karya shiryashi yakare haka a wulakance ja’irin yaro, tashi kiwuce kafin nima nafito yanzun nan kada aga duk mun dawo thesame time, ni tausayi ma amaryan shi Mariya kebani” ta kwashe da dariya tace “tunda Zayn yadawo billahillazi Alhaji baimasan yanada wata Amarya ba” tashi Fatima tayi tace “shag ya manta da ita, kinji Bari na wuce saikin shigo kema” key motarta tadauka tana tabe baki tace “mu sauran matanshi mune bamu da bodyguard, Maman dan iskan danshi tanada shi hakama danshi” dan dariya Hajiya tayi tace “karki damu komi yazo karshe” wucewa Hajiya Fatima tayi tafice wata arniyan mota tashiga taja tabar gidan dasuke ciki wanda yake karamin sabon gida, almost one hour sanan itama Hajiya Mariya tafito tashiga tata motar tabar gidan.💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣8️⃣

Parking tayi abangarenta tafito, wata doguwan kyakkyawan budurwa ce tafito daga babban flat dinta, fara ce ita kal yarinyar tana sanye da jeans da riga babu dan kwali akanta tayi kitso da aka kara da attachment kalan blond daya sauko har waist nata, tana zuwa batai wata wata ba ta rungume Hajiya Mariya tace “oyoyooo Mommy” rungumeta back hajiyan tayi tace “oyoyo my baby girl, my Lailarosh, how are you”? Murmushi tayi tabude baki zatai magana aka bude gate din gidan, kallo daya Hajiya tama motar Mami tadauke kai tacigaba da kallon Layla tace “how was your flight”? Murmushi tayi tace “fine” daidai motan Mami yay parking kusada na Hajiya saukowa bodyguard yayi yazo dasauri yabude ma Mami kofa tafito Farrah ma na fitowa, daidai lokacin kuma motan Zayn ya dannokai cikin gidan shima, ganin Hajiya Mariya yasa Mami data kama hannun Farrah wacce daga Hajiya har Layla kallonta suke tace “Hajiya barka da rana” murmushi Hajiya ta kakalo tace “Barkan mu dai Mami ya Zayn da jiki hope bai makance ba” dan murmushi Mami tayi tace “Alhamdulillah komi yazo dasauki” kallo Hajiya tabi Farrah dashi tace “wanan kuma fa daga ina” tama Farrah wani kallon wulakanci, Farrah Mami takalla tana murmushi tace “itace Farrah, yarinyar data taimaki Zayn, she is going to stay damu for now, she don’t speak hakanan” jan Farrah Mami tayi ajikinta cikeda so tace “Farrah gaida Hajiya” ahankali Farrah kanta akasa dan batasan mesaba batason kallon da Hajiya kemata tace “i……i….ina…….yi…ni” Zayn da fitowanshi daga motanshi kenan dan satan kallon Farrah yayi dayaji tai magana da kyar baisan mesa ba but har cikin zuciyanshi yaji muryan nata, dauke kai yayi batare daya kara kallonsu ba yawuce zaije side nashi kaman jira Hajiya Mariya take tace “Zayn ga friend namaka her name is Layla” wani kalan juyowa yayi yakalli Hajiya yatsine fuska yayi irin nagayamiki I need friend ne sanan yajuya cikeda bacin rai zai wuce, da kakkausan murya Mami tace “Zayn” chak ya tsaya sanan yajuyo ahankali sai alokacin yadan kalli Layla dake kallonshi kaman zata cinyeshi batare dayay magana ba, dasauri hajiya ta tabata tace “bazaki gaida yayanki ba” murmushi Layla tayi cikeda siyasa tace “Hello Zayn” adikile yace “Hey” sanan yajuya yawuce, murmushi Hajiya tayi tace “itace diyar kanina daya rasu yabari shes 21 tagama school a england” kallonta Mami tayi kana ganin Layla kasan tafi 21, kabata 25/26 dan zata iya zama mate din Zayn kawai Zayn yafita girman jiki ne, dan murmushi Mami tayi tace “bari nakai mara lafiya ciki” takalli Layla cikeda wasa tace “sai kinzo tayani hira” sanan takama Farrah dakebin gidan da kallo tawuce side dinsu.

Side dinsu suka shiga wanan karan Mami saida tai dariyan yanda Farrah ke kallon komi kamata tayi sukai sama tace “muje nakaiki dakin ki saiki wanka, za’a kawomiki abinci, kika gama zanzo nabaki magani da allura, kome kikeso kifada min zan sa amiki, ki dauki gidan nan kaman gidanku sanan kidauke ni kaman mahaifiyar ki ki saki jikinki kinji” sukai maganan daidai suna shiga wani lafiyayyen daki mai bala’in kyau kan gado takai Farrah tace “nan ne dakin ki, ga bayi nan” Mami ta nuna mata bayin, sanan tanuna mata wardrobe tace “kowani kalan kaya kikeso kisa yana nan, yau dasafe nasa aka sayo kaya aka sassaka miki aciki, bari naje nabaki wuri ko, kiyi sauri ki gama kisha magani” Mami tai maganan tana juyawa zata fita, wani abu Farrah taji ya tsayamata awuya, ahankali tashiga bude bakinta dake wani kalan rawa yana shaking murya chan kasa sosai tace “Maaaami” for the first time Mami taji muryan Farrah yadaki zuciyanta dawani kalan sauri Mami tajuyo, hawaye taga Farrah tasa hannu tashare daga kan fuskanta sanan ahankali tamike daga kan gadon, dawani kalan sauri tazo wajen Mami batai wata wata ba tawani fada jikin Mami sai kuka, sosai take kuka har saida Mami ta tsorata tace “Subhanallahi Farrah menene kike kuka haka” kankameta Farrah tayi tana kuka sosai, fuskanta na jikinta ahankali tace “Mami naa…….gode” hawaye Mami taji sunzo mata idanu dasauri ta hadiye hawayen taciro Farrah daga jikinta, hararan fuskan Farrah tayi sanan tasa hannunta ta goge hawayen dasuka jika mata fuska, bawasa kan fuskanta tace “koda wasa kada ki kara cemin kin gode Farrah ni Maman kice, badan sabida ki taimaki Zayn nake all this ba, hakanan ko Allah yaga zuciyata kawai ina sonki Farrah, I look at you kaman baby girl dana dade nake kwadayi Allah yabani finally yakawomin ke, so yanzu imaza maza kiyi wanka” Mami tai maganan tana kama hannunta zuwa bayi, kunna mata ruwa tayi sanan tafice.💫 FARRAH 💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣9️⃣

Meanwhile lemme all introduce you to supplement da I think we be solution to all problems na jikinmu.

Dukanmu nan munsan ORIFLAME is a reputable brand da aka sansu wajen wallafa abu mai kyau yanzu sunyi Supplement mai suna WELLNESS by ORIFLAME. Kowa dakuka gani mata da maza muna bukatan some mineral, vitamins da sauransu dazai helping jikinmu da system namu, supplement dazai karama defense mechanism namu karfi to protect us from ciwake ciwake, sanan dazai taimakawa organs dinmu yin aiki da kyau.

Idan kina shan wellness zaki kyau, zai karamiki lafiya, zai taimakawa organs naki sosai, akwai so many reviews, wata tace tunda tasha wellness tafara samin ruwa gaba, wata tace skin nata yay fresh, wata tace gashinta daya karairaye yadawo, wata tace nonon ta yakara cikowa, banda haka wellness na bada kariya against cancer.

Wellness is the best supplement da ake dashi right now wanda kasashen duniya da dama sukasha kuma suke recommending ma mutane.

I have good news! Supplier wellness dinan tace namuku albishir duk wanda yasaya akwai FREE DELIVERY to duk inda kake a Nigeria. You will never regret buying wellness, zaki saya sanan kisaima maigida nshi shima. Don sayan wellness contact her by clicking on this link; wa.me/+2349133427208 *******

Tsaf tayi wanka dan tanada karfin hali, tariga tasaba duk dukkan daza’amata dole tai aiki, fitowa tayi daga bayin ta shirya, dadduman dataga an shimfida mata yana kallon gabas tahau ta tafara salla addu’a tayi cikin salla kan Allah ya zaba mata abinda yami mata alkhairi arayuwanta.

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull