Kenza eBookz

Garkuwa book 2 - Chapter 17

Garkuwa book 2 - Chapter 17

Garkuwa book 2 Chapter 17: Garkuwa book 2 Chapter 17. Shi kuwa Sheykh kasan cewar zazzaɓi na yawan addabarsa da dare. Shiyasa bai samu isasshen bacci ba.…

4,466 words

Shi kuwa Sheykh kasan cewar zazzaɓi na yawan addabarsa da dare. Shiyasa bai samu isasshen bacci ba. Kasan cewar yau asabar bazai je asibitiba dan yanada zaunanan likita dake zuwa asabar da Lahadi. Shiyasa tunda ya dawo Masallaci ya kwanta yayi bacci sabida zazzaɓin ana kiran sallan asuba zai sakeshi. So sai ƙarfe tara ya tashi daga baccin. Jinshi garau yasashi shiga Bathroom. Wanka ya fesa mai rai da lfya. Kana ya fito ya murje jikinsa da OudKareem ɗinsa mai sasayyan ƙamshi.

Wata tattausar jallabiya royal blue ya sake mai ɗan karen taushi da sulɓi ya ɗaura kan boxes ɗin dake jikinshi fara ƙal irin mai taushi nan mai botura biyu a gaba. Jallabiyar kuma hannunta guntaye ne, farin hular taɓa kaji hadisi ya murza a kanshi. Turare ya ƙara fesawa kana ya ɗauki system ɗin shi ya fito falonshi.

Ganin tray'n dake kan stoll ɗin dake tsakiyar falon ne ya gane, cewa Gimbiya Aminatu ce ta turo mishi breakfast haka yasa, yazo ya zauna bisa kujerar 2 str da stoll ɗin ke kusa dashi. kasan cewar stoll ɗin nada ɗan faɗi da tutu yasa, ya miƙa ƙafafunshi gefen tray'n sabida ba yanzu zaici abincinba.

Wani ɗan aiki ya farayi a system ɗinshin.

A can ɗaƙin Aysha kuwa. A hankali take fesa turaren a jikinta. Tayi ɗan karen kyau cikin wata doguwar rigar Getzner mai masifae kyau, rigar tayi cin da jikinta color Getzner Sky blue ne mai masifar kyau kana sai kolliyar pent work pink, green, red, da yellow akayi kwalliyar tamkar zanen ɗawisu, ƙasa duk akayishi kamar zanen ƙirjin ɗawisu saman kuma kamar irin ɗaziwisu ya ɗaga fikafikansa nan. Tayi ɗaurin ɗan kwalintagwanin burgewa. Gyalenta pink color hakama takalmita, Cover'n wayarta ta sauya tasa shima pink.

Sosai tayi kyau rigar tayi cib-cib da jikinta sai dai wuyan rigar irin mai faɗin nanne.

A hankali ta fito, falo jin Ummi na cewa. "Shatu to mun tafi sai mun dawo". Da sauri ta ƙara so babban falon nasu tare da cewa. "Ummi na gama shirifa nima gani na fito". Cikin mamaki Ummi ta kalleta kai ta jinjina kana ta juyo ta kalli Jamil dake riƙe da hannun Mimi kana tace. "To kin tambayi Sheykh ɗin ne kam?". Kai ta ɗan sunkuyar kana tace. "Yanzu zanje in tambaya". Kai Ummi ta jujjuya kana tace. "Tab amman Shatu yarinta na damunki waya ce miki ana shirin zuwa Anguwa ba tare da an tambayi mijiba, wlh zaiyi wuya ya barki". Da sauri tace. "Dan Allah Ummi ku jirani inje in tambayeshi in sha Allah zai barni". Kai ta gyaɗa mata kana tace. "To kiyi sauri, muna jiranki". Da sauri ta juya ta nufi falon nashi.

Tun kafin ta iso ƙamshinta ya sanar masa gata nan zuwa.

Kanshi ya ɗan ɗago ya kalli ƙofar falon. Dai-dai lokacin kuma ta shigo bakinta ɗauke da sallama. Wani irin matse cinyoyinsa yayi da ƙarfi sabida jin yadda Sheykh ɗinsa ta harba da masifar ƙarfi sabida ganin amininsa. Lumshe idonshi yayi tare da motsa lips ɗinshi a hankali yace. "Wa alaikassalam". A hankali ta ƙara so gabanshi. cikin sanyi ta ɗan kalleshi tare da cewa. "Barka da safiya Yah Sheykh". Shiru yayi bai ce mata komai ba, sai idanunshi daya buɗe ya zuba mata su. Kai ta ɗan kwantar bisa kafaɗa cikin yin ƙaramar murya tace. "Yah Sheykh ya jikin naka?". Still bai amsa mataba, ganin hakane ta ɗan sunkuyo a hankali ta dafa Stoll ɗin wanda hakan ya bawa wuyan rigarta damar buɗuwa, gaba ɗaya rabin breast nata suka bayyana.

Wani irin matse cinyoyinsa ya kuma tare da taune lip ɗinsa na ƙasa.

Ita kuwa cikin sanyi da ƙaramar murya irin tamu na mata in muna son a amince mana yin wani abun a hankali tace. "Ayyah Hamma Jabeer kayi mgn mana dan Allah". Tofa ya rigada ta gama dashi tunda tace dan Allah. a hankali ta ɗan zamo ta durƙusa a ƙasa bisa guiwowinta. kanta ta kwantar cikin yin ƙasa da murya tace. "Yah Sheykh ya jikin naka?". Dariya ma ta bashi ganin yadda take ladab sai kuma ya danne dariyar. A hankali ya motsa lips ɗinshi yace. "Ɗazu dai da sauƙi amman yanzu kin famo min ciwon". Da sauri tace. "Allah ya sauwaƙa." Bata jira amsarshi ba ta ɗaura da cewa. "Ayyah Yah Sheykh dama Hajja Kubra ce ba lfy shine Umaymah tace muje mu dabota, shine to yanzu su Ummi zasu tafi Dan Allah in bisu muje?". Ta ƙarashe mgnar a hankali. Shi kuwa ƙirjinta ya zubawa ido ba tare da yace komaiba. A hankali ta kuma matso tare da cewa. "Ayyah Yah Sheykh ka barni inje?". Kanshi ya jingina da jikin kujera kana a hankali yace. "Kina son in barki kije?". Da sauri tace. "Eh Ina so mana". Ba tare da ya ɗago kanshi ba yace. "To kuma gashi kin tsokono Jabeer yana kwance kika sashi tashi tsaya, zaki bashi haƙuri, in barki kije ko bazaki bashi ba?". Da sauri tace. "Zan baka, kayi haƙuri". Ta ƙarashe mgnar ba tare da tasan manufar zancesa ba. Shi kuwa Sheykh na mijin duniya gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Ai bani zaki bawa gaƙuri ba, Jabeer na zaki bawa haƙuri, shi kuma baya jin mgn sai dai an yi a aikace." Cike da mamaki da rashin fahimta tace. "Jabeer kuma".

Eh yace mata yana ƙara lumushe idanunsa. A hankali tace. "Akwai wanine mai wannan sunan in ba kaiba?".

A hankali yace. "Eh akwai mana ai shi kika tsokana ma ba niba." Cikin sanyi tace. "To ina yake?". Ɗan ɗago kanshi yayi ya kalleta, ido cike da masifeffen sha'awa yace. "Dolefa in na nuna miki shi ki bashi haƙuri". Da sauri tace. "Eh zan bashi, in dai zaka barni muje". Ta ƙarashe mgnar tana kallon fuskarshi.

Shi kuwa meda kanshi yayi ya jingina da jikin kujerar kana ya lumshe idonshi. Hannunshi na dama yasa ya kamo bakin jallabiyar jikinshi. A hankali ya fara jawota, ba tare da ya kuma buɗe idanunshi ba. Yanajin cikin jiki da zuciyarshi bashi da wani sirri a jikinshi da zai ɓoye mata, sabida ya gamsu cewa yanzu itace suturarsa shine kuma suturarta. Ita kuwa Aysha fuskarshi take kallo Especially sajenshi dake kwance lib da gemunshi. Tattare rigar yayi har sama kana ya medata baya. Fararen kyawawan cinyoyinsa da gargasa yayi musu ƙawanya suka baiyana. A hankali yasa hannunshin bisa mararshi. hannunshi na hagu ya miƙa saitin inda take. bata kulaba taji ya kamo hannunta da hannunshi na daman. Da sauri ta ɗan sunkuyar da kanta tana kallon kyawawan cinyoyinsa. hannunshi na hagu yasa ya ɓalle botura guda biyu dake gaban boxes ɗin nasa. cikin sanyi murya na rawa yace. "Matso ki zakiga yadda yayi fushi ya tashi tsaye, motso ki bashi haƙuri."

Ya ƙarashe mgnar yana jawota kusa dashi tsakiyar sawunshi. Ya zama tana fuskarta mararshi. Idonshi ya ɗan buɗe kana ya lumshesu a hankali. Sannan yasa hannunshi ta cikin ramin boturan daya buɗe, ya fito mata da Sheykh ɗin.

Da sauri tayi ƙasa da kanta tare da manna kanta da cinyarshi. Cikin jin kunya. Anyah kuwa Yah Sheykh ne. a hankali yaji hannunta dake cikin nashi yana ɗan tsuma kaɗan-kaɗan. A hankali ya kuma yawota. Tsakiyar cinyoyinsa, sakke hannunta yayi ya kamo kanta. ya kusanto tota gareshi. ɗaya hannun kuma ya kama hannunta ya ɗauka kan bnnar kana ya matse da nashi. Cikin wata irin fitinenneyar murya yace. "Hahhh". Ya ƙarashe mgnar da alamun ta buɗe bakinta. idonta ta kuma rumtse jin ya ɗaura mata kan Sheykh ɗin kan lips ɗinta, a hankali ya fara goga mata shi bisa tattausa laɓɓanta kamar dai mai shafa mata jambaki.

Ya ilahi ya mujibadda'awati tace cikin ranta ta ɗora da ikon Allah kai maza masu duniya.

Shi kuwa Sheykh a hankali ya fesar da wani dogon numfashi tare da cewa. "Shhhhhhyyyyyyyyy buɗe bakin ki Aishhhhhhhh, ki bashi haƙuri". sai kuma tayi sauri ta buɗe idonta, jin wani abu mai ɗan yauƙi-yauƙi kan lips ɗinta da yake gogawa.

Da sauri ta buɗe bakinta da nufin yin mgn. Kawai sai taji ya tura mata sh....!

By *GARKUWAR FULANI* 3/23/21, 5:06 PM - ": Akwai kayyakin gyara masu kyau na amare da uwar gidaye, harma da kayan ƙamshi. Idan kina buƙata kiyi min mgn ta WhatsApp 09097853276, akwai haɗin uwar gidaye da amare, akwai sabulai na gyaran jiki. Kana akwai kayyakin daɗi kan daɗi. Set ɗinsu hawa-hawa ne akwai na manya akwai na saffa-saffa akwai ƙananan robobi masu sauƙin kuɗi. Ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Kimin text ta inbox ko kimin mgna ta whatsApp yafi akan ki kirani dan da wuya in amsa kiran amman in kinmin text ɗin zamufi fahimtar juna.🤝🏻😘

Godiya ta musamman gareku Mommy Niger Mamana ta kaina, da Rafi'a ƙawar Shatu Yah Sheykh ɗina, ngd Matuƙa da taimakon ku Allah ya bar zumunci da ƙauna. Mom Sayyid da Rafi'a Ngd da fama da kurame Allah bar zumunci da ƙauna Ngd Ngd Ngd matuƙa.

Jamila mainasara ina godiya da mutuntaka, Allah bar zumunci ina sane da soyayyarki gareni.

Mutanen GARKUWA fan's 1 and 2 ina al'fahari daku. Kune mutanen da dukkan iya gskyarku ku gamsu da rubutuna wanda ko ɗigo ɗaya na littafina bakwa jira ku gani kuke saya da dukkan yaƙinin zaiyi muku daɗi, kuma Alhamdulillah kuna samun fiye da zatonku inba soyayya ba ace tun kafin in fara posting kun gamsu har in cika group 2 har a tafi na biyu Ina roƙon Allah ya bani aron rai da lfy da damar ƙarara littafin lfy ba tare da na tsallake muku koda rana ɗaya ba.

GAREKU Special Group SPG 1. Kuma kunada cikekkiyar yaƙini kaina, kuma 2, 3, 4, 5 ban manceku ba fatan al'khairi da addu'a Allah yasa ku rage zaƙuwa😂😂😂🤪 masu hana kansu bacci dan jiran posting yaseen ni babu ruwana🤝🏻🥰😘

Ya ruggume ta a hankali. Wani irin juyowa tayi cikin tsaro da zazzaro, ta buɗe baki da ƙarfi tare da cewa. "Innalillahi wa innailaihi rajiun". Ta ƙarashe addu'ar da ƙarfi tare da kyarma tana kuma juyowa. Da sauri yasa tafin hannunshi na dama ya kife bakinta, cikin tsoron kada ta kunyatashi ya ɗan ronƙofo kanta tare da cewa. "Ahhhhhhh dan Allah kiyi shiru ki nitsu nine". Wuƙi-wuƙi tayi da idanunta sai jujjuya kwayar idanun takeyi tare da sauƙe dogon numfashi. sai kuma tayi shiru tana kallon Kekkyawar fuskarta da matso da ita kusa da tata fuskar. A hankali ta lumshe idonta jin ya cusa kanshi tsakankanin wuyanta da kafaɗarta, hancinshi ya manna bisa fatar wuyanta. Idonshi ya lumshe tare da shaƙan daddaɗan ƙamshi jikinta. a hankali tasa hannunta ta jawo wayarta dake kan pillow'nta, wanda take jiyo muryar Rafi'a nacewa. "Hello! Hello Shatu lfy kuwa meke faru?". sabida ita Rafi'a bataji mgnar Sheykh ba sabida a hankali yayi mgnar. Cikin sanyi ta ɗan maƙe kafaɗarta jin yasa harshensa yana lasar kunnenta. cikin daburtacciyar murya tacewa Rafi'a. "Uhmm ah u uhnn ba... ba komai fa, ina jinki". Ta ƙarashe mgnar tana gyara konciyarta.

Shi kuwa Sheykh cikin wani irin baƙon yanayi da baƙon murya yace. "Hirar me kikeyi da tsakiyar dare, ke da waye?". Cikin sanyi tace. "Rafi'a ce". Bai ce komai ba, sai hannunshi yasa, ya jawo wayar katse kiran yayi kana ya cilla wayar kan bed side drower.

Ronƙofowa kanta yayi sosai. ya zama bayanta na manne da kirjinsa, a hankali ya cusa hannunshi cikin rigarta. hancinshi ya ɗan goga a haɓarta. Kana ya saita bakinshi cikin kunnenta a hankali ya fesa mata sassayar iskan bakinshi.

Yar-yar haka taji duk tsikar jikinta na mimmiƙewa. Wata fitinenneyar kasala ta rufeta. Lumshe idanunta tayi a hankali. sabida wani irin sanyin da taji tafin hannunshi dake kan fatar cikinta.

A hankali yake shafa cikinta, tare da zira yatsarshi cikin hudar cibijiyarta, murya can ƙasa cikin maƙoshj yace. "Aieeeeesh". Yada yaja sunan da yadda taji yayi ƙasa da tafin hannunshi yana cusa hannun cikin pant ɗinta yasata yin wani narkekken numfashi tare da cewa. "Uhhhhhhhmmmm". ƙafarshi ya ɗaura kan nata sawun kana murya a narke yace. "Ya ciwonki?". Jikinta na tsuma jin ya cusa hannunsa kan mararta, yana shafawa a hankali yasa cikin tsoro tace. "Yana nan bai worke ba". Tayi mgnar a nufinta zai bar abinda yakeyi. Gaa mamakin ta sai taji yana cewa. "Ohhhh sorry bari yanzu in duba miki shi in sa miki mgni kinji ko?". Ya ƙarashi mgnar ya juyota rigingine. Kana yasa hannunshi ya fara murza pant ɗinta ƙasa.

Da sauri ta riƙo hannunshi tare da yarfa hannun ta ɗaya cikin tsoro tace. "A a ka bari zai worke da kanshi". Jin yadda jikinta ke karkarwar ne yasashi zaro hannunshi. Mayatattun idanunshi dake tsume da fitinenneyar sha'awar ya watsa mata cikin nata, wanda su kuma tsoro ya baiyana cikinsu. Harshensa ya ɗan zaro kana a hankali ya sunkuyo kanta, tattausan lips ɗinta ta lasa tare da cusa hannunshi cikin rigarta yayi sama dasu. Da sauri tasa hannu ta riƙe damatsan hannunsa tare dayin zillo ta banƙaro ƙirjin ta sama, jin yadda ya cabko Caɓɓullenta, yayi musu wani irin gigitaccen kamo, tare da furta wani sauti mai haɗe da kiran sunanta. "Shhhhhhhhhhhh Aissssssssh". Cikin wani irin kasala daya sakar mata sabida kiran sunanta da yayi a haka cikin kunnenta yasata kiranshi a raunace. "Yahhhh Sheykhhhh". Bakinshi ya manna kan nata, madadin ya amsa mata. wani irin masifeffen kamu yayi harshenta, wanda saida tayi zillo tasa hannunta duka biyu ta ruggumeshi gam-gam a jikinta. Allah ya sani Yah Sheykh ya iya Kiss da kiss daya yake iya gigitata. Shi kuwa Sheykh wani irin tsotson tom-tom ya fara yi mata. Yayinda gaba ɗaya jikinshi ke tsuma, abin ya haɗun masa biyu. Ga masifeffen feelings da yakeji, ga azabebben zazzaɓin da ya rufeshi. Kana ga shauƙin jin wani irin sahirtaccen rugguma da Aish tayi mishi wanda saida yaji Jabeer ɗinsa ta miƙe tayi sama.

Cikin rawan jikin ya zaro harshensa, kana ya juyota rigingine. Jiki na rawa, yasa hannunshi ya kwance igiyoyin dake sarƙafe gaban rigar baccin nata. Ido ta zuba mishi ganin yadda jikinshi ke rawa. ta kasa koda motsi sabida ya gama kashe mata jiki. Jiki na rawa ya zare rigar ya cillata gefe. a hankali tayi wani irin miƙa mai cike da ma'anoni. Lokacin da taji ya manna bakinshi kan breast ɗinta, kana hannunshi ɗaya kuma ya ci gaba da murza pant ɗin ta yana ƙasa dashi, cikin wata iriyar fitinenneyar murya mafi rauni da ɗai-ɗai cewa tace. "Ya! Ya... Yah. Yahh Sheykhhhh, hyyyyhhhh".

"Uhhhhhhggmmmmmm". Haka yaja mata wani dogon numfashi tare da cilla pant ɗinta gefe.

Ita kuwa Aysha yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tare da rumtse idanunta jin yadda yake lailaye mata nimple ɗinta da harshensa.

Kar-kar hakan jikinsa ke rawa, cikin kiɗima ya janye kansa daga gareta. Jiki na rawa ya zare rigarshi ya cillata can ƙasa lungun gado. tallabota yayi jikinshi gaba ɗaya. Gyara mata konciyarta yayi bisa tsakiyar gadon.da sauri ya ɗan ware sawunta. Tsakiyar sawunta ya zauna, tare da rinƙofowa, har zuwa kan cikinta harshensa ya zira cikin hudar cibijiyarta ya rinƙa yi mata wani irin masifeffen abun da yasata, cilla wani ɗan nakashesshen sauti mai haɗe da fitan numfashin kiɗima.

Hannunshi kuma duka biyu suna bisa ƙirjinta. wani irin shafawa yakeyiwa breast ɗinta tare da leleyesu, haka yasa, ta buɗe bakinta a hankali murya can ƙasa kamar maiyin raɗa take cewa. "Yah Sheykhhhh, hyyyyhhhh Hamma Jabeeeeeeeeer Yah Sheykhhhh. Da sauri ya meda kanshi duniyarta.

Wani irin zillo tayi tare sayi wani irin miƙa kana ta buɗa kekkyawan sawu ta,. Jin ya zira harshensa cikin PP ɗinta. Kar-kar haka takejin illahirin jikinta na karkarwa. wani irin masifeffen kuma azabebben abu takeji mai matuƙar daɗi da gigita ƙoƙolwarta yana game dukkan jikinta da jininta hannunta ta cusa cikin sumar kanshi ta yamutsa suman.

Shi kuwa Sheykh hannunshi yasa bisa cikinta nan ƙasa kusa da mararta ya ɗan danne ta famintar zillewa take ta son yin.

Da ɗan ƙarfi take fidda numfarfashin gigita. "Auwoooo, hyyyyyyyyhhh ahhhhhhh". Wani irin gigi tacce tsalle tayi tare da faɗawa jikinshi ta rungume shi gam a jikinta, sabida Sheykh yana gab da haukatata.

Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa. hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta. Kar-kar haka duk suka fara karkarwa. Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.

Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice. jikinta ta fara janye wa,. tana jujjuya mishi kai. da sauri ya riƙota, ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.

sai kuma yasa hannunshi ya tureta ta faɗa ta baya ta konta. a hankali cikin rawan murya kamar mai kuka yake cewa. "Uhhhhhshhhhhh Aishhhhhhhh". Cikin yarfa hannu tace. "Hamma Jabeer kayi haƙuri ban workeba, ciwon bai workeba." Hannunshi yasa ya shafo pp ɗinta da yaga tana tsiyaya. a hankali ya hauro kanta, cikin rawan jiki ya kusanto Jabeer ɗin sa, da Shatunta. Da azaban ƙarfi ta rumtse idanunta tare da buɗa baki tace. "Washhhhh haahhyyyy Washhhhh Allah na, Yah Sheykhhhh zafi". Dai lokacin kuma taji ya kuma ziyartar jikinshi gareta. Da karfi ta yarfa hannunta tare da sakin kara ta buɗa sawunta wai ko zataji sassaucin zafin karɓar bakwancinsa a karo na biyu murya na rawa tace. "Wayyo Allah Wayyo Ummey na. Yah Sheykh zafi.zafi.zafi.zafi zafifa".

Cikin gurnani da kasa control ɗin kansa da muryarsa yace. "Wowwwhhhhh Washhhhh Shyyyyyyyyyah Aishhhhhhhh".

Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali ta miƙe zaune.

Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai cike da raki da shogwaɓa take cewa. "Yah Sheykh zafeeeh zan mutu." Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya taji yana cewa. "No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish". Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta kuma cewa. "Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee". wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi. "Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani". Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH). Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas ba. wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki. gaba ɗaya ya jikkatata. Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa. Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa. "Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem, Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".

Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai. jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.

Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a bakin masallaci yake.

Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da takeji.

Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin da ya gama zazzage mata yayyafin shi. Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa. "Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka". Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan daga murya tace. "Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey". Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa. "Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon Ummey." Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace. "Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na". Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin Shatu.

Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa. "Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar ba matata na raɓaba".

Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon tsokana da raki tace. "Sai na gaya Ummi". Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi. Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar fita yana cewa. "Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi". Ya ƙarashe mgnar yana fita.

Ita kuwa Aysha haka nan taji murmushi ya tsubce mata.

Shi kuwa Sheykh da sauri ya fita, kanshi ya sunkuye yana gyara zaman Jabeer ɗin sa cikin wondon.

Yazo tsakiyar falon kenan, Ummi ma ta iso. cikin wani irin azabebben kunya mai tsanani ya juya da tsananin sauri ya fuskanci ɗakin Aysha, gaba ɗaya jikinshi karkarwa yake dan wata iriyar fitinenneyar kunyar data rufeshi.

Itama Ummi cikin wani azabebben sauri ta juya a saba'in ta nufi komawa ɗakinta.

Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa. Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe. Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace. "Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma. Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar gsky da gsky cike da kunya yace. "Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya. Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza". Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa. cikin sanyi tace. "To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu". Cikin takaici yace. "A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara min jama'ar gari". Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.

Shi kuwa Sheykh miƙewa yayi ya shiga Bathroom ɗinta.

Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar Sheykh ɗin data rufeta. Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon. Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya, da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana mun shiga lokacin ka". Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.

Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura. kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace. "Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi". Cikin sanyi tace. "To ka tafi tukun". Kanshi ya gyaɗa kana ya fita, da sassarfa ya koma Side ɗinsa.

Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta shiga ta zauna. Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata numfashin gajiya a take tayi bacci.

Shi kuwa Sheykh ganin karfe huɗu yayine yasashi. Fara nafilarshi.

Cameroon Yahunde. Washe gari da safe. Ba'ana ne zaune gaban bokanshi, cikin tsareshi da ido cike da takaici yace. "Yau kwana biyar kenan in binka ka bincika min lamarin Shatu na, sai kai tamin hanya-hanya. Shekaran jiyan can kace min haske yayi yawa baka ganin komai, jiya nace ka duba kaƙi dubawa me kake nufi da nine wai?". Cikin tsanani tsoro da shakku bokan ya kalli Ba'ana cikin sanyi da tsoro yace. "Batun gsky bazan ɓoye maka komaiba tunda ka matsa ka sani. Sai dai in kayi al'ƙawarin bazaka cutar da niba". Cikin faɗa Ba'ana yace. "Kai ubanane ko uwata ko Shatu ce kai da zanyi maka alƙawarin bazan cutar da kaiba,. Ko ka gaya min ko in nuna maka ainihin waye ni. Dan ubanka dubo min Mata ko inci uwarka".

Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi cikin rawan murya yace. "Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya, haske ya kori duhu. mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu. Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin nawa. Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci, addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu. Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.." Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon zuciyarshi. Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace. "Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah." Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.

Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace. "Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan uwarsa".

Tulun tsafin ya jawo gabansa yafara aikin da kansa.

A can gefensu Bappa kuwa.

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull