Garkuwa complete Novel - Chapter 59
Garkuwa complete Novel Chapter 59: Garkuwa complete Novel Chapter 59. A hankali ya ronƙofo kanta, cikin sanyi murya can ƙasa yace. "Aish meyasa jikinki…
4,475 words
A hankali ya ronƙofo kanta, cikin sanyi murya can ƙasa yace. "Aish meyasa jikinki keyin rawa?". Cikin rawan murya tasa hannu ta riƙo damatsan hannunsa a hankali tace. "Tsoro nakeji Yah Sheykh ina jin tsoron". Kanshi ya maida bisa lafeffen cikinta, cikin hudan cibiyarta ya zira harshensa, da sauri ta rumtse idanunta sabida wani irin masifeffen daɗin da taji yana ratsawa cikin hudan cibiyarta sai dai tsoronta kuma ƙara hauhawa yakeyi. Hannunsa ya miƙa ya ɗaurasu kan tamtsan-tamtsan breast ɗin ta. yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi, tare da fidda sassanyan sauti. "Ahhhhhhh". Zaro harshensa yayi kana ya fara lasan fatar cikinta tare da kissing cikin. har zuwa sama. A hankali ta buɗe bakinta sai kuma ta kasa yin mgna sabida, yadda ya zura harshensa cikin bakinta. Wani irin fitinenne kiss tongue to tongue yake yi mata mai, rikitarwa. Hannunshi yasa bisa breast ɗin ta yanayi musu wani murza, kanta ta fara jujjuyawa. A hankali ya zare harshensa ya dawo dashi bisa ƙirjinta, harshensa ya manna kan nimple ɗin ta ya, ya fara yi mata wani irin tsotsa mai rikitarwa. Wani irin fitinenne zabura yaji BNN ɗinsa tayi tare da miƙewa zamɓal ta fara harbawa, tamkar zataci babu. Hannunsa ɗaya kuma yana kan ɗaya breast ɗinta. Yana matsawa, gaba ɗaya ya gigitata, ya hautsuna mata lissafi, jikinta yayi weak sai tsuma da yakeyi.
A hankali yayi ƙasa da hannunshi yana shafa cikinta har zuwa kan mararta. Cikin wani irin yanayi ya tura yatsunshi cikin pant ɗin ta, wani irin zillo tayi tare da buɗe baki tace. "Washhhhh, haahhyyyy". Da sauri yayi sama da hannunshi yatsarshi ya zira mata cikin bakinta. Wani irin cabke yatsar tayi ta fara tsotsa sabida yadda ya rikita mata, lissafi.
A hankali yake murza pant ɗin. Yanayin ƙasa dashi.
saida ya cireshi kana yaci gaba da shafa PP ɗin ta, yanayi mata wani irin salo. Kerma jikinta ya fara, a gigice take jan numfashin tare da tsotsan yatsarshi, hannunta kuwa na bisa wuyansa. Zare yatsarshi yayi daga bakinta, kana ya tashi zaune, sabida wani irin masifeffen feelings da yakeji tamkar zai ɗauki ransa, Sheykh ɗin shi sai wani irin miƙewa da cika da kumbura takeyi tana harbawa tamkar zataci babu ta cika tayi tab ta miƙe zamɓal sai harbawa takeyi. Zare boxes ɗinsa yayi ya cillata gefe. Kana ya matsota sosai. Gyara zamanshi yayi ya jingina da kan gado, hannunta ya kama, tare jawota jikinshi. Bnn ɗinsa ya kamo da ɗaya hannun ya cusa mata shi cikin tafin hannunta, wani irin zabura da razani ne da tsoro suka risketa lokacin ɗaya, murya da jiki na rawa tace. "Wayyo Yah Sheykh barni sakeni". Cikin wata irin murya mai rauni yace. "Uhhhahhhhhhhh. Aish riƙeni, ki riƙeshi". hannunsa yasa ya haɗe da nata ya matse bnnarsa da tafin hsnnunta. Da karkarwa hannunta ya farayi, ganin hakane yasa ya sake hannunta, yajawota ya kwantar da ita. rigingine, tsakiyar cinyoyinta ya dawo, hannunsa yasa ya buɗe sawunta, kana a hankali ya sunkuyo da kanshi ƙasanta. Wani irin masifeffen ƙamshi turaren misski ne mai ɗan karen daɗin shaƙa ya bugi hancinsa, cikin rawan jiki ya manna bakinshi bisa pp ɗin ta. wani irin yunƙura tayi tare dasa tafin ta damƙi damatsan hannunsa da ƙarfi. cikin wata iriyar fitinenneyar murya tace. "Ahshhhhhhhhyyy Yan Sheykh. Ka bari marata zata fashe".
Hannunshi yayi sama dashi dai-dai kan marar tata, Ya fara ɗan shafawa. Yayinda ɗaya hannun kuma yana can sama yana murza breast ɗinta da mulmula nimple ɗin.
Wani tsalle yakeji Sheykh ɗinsa tanayi babu sassauci ji yake tamkar zata tsinke tayi ƙasa dan azabar sha'awa da cika da tayi.
Ita kuwa Aysha tuni hawaye keta shatata a fuskarta, murya na rawa jiki na rawa take cewa. "Yah Sheykh ina tsoro ni dai ka barni, bazan iyaba. Ka sakeni zan koma ɗaki na". Cikin rawan jiki da gigita, ya zaro harshensa daga ƙasanta da tuni take tsiyayar da ruwan madara mai ƙamshi da yauƙi. yatsarshi yasa ya ɗan shafa kana ya yi sama da kanshi. Cikin sanyi ya buɗa sawunta kana ya kawo bakinshi dai-dai kunnenta a hankali murya na rawa yace. "Aish buɗe sawunki, zan miki a hankali. Please ki bani hanyata". Cikin kuka tace. "Ina tsoro Yahhh Sheykhhhh ban taɓa yiba ance da zafi". Kanshi ya cusa a wuyanta tare da cewa. "Na sani, nasan baki taɓa yiba Aish na sani, Ba zafi, zan miki a hankali jini ko". Hannunshi yasa ya buɗa sawunta kana yasa hannunshi ya kamo Sheykh ɗinsa da bai taɓa sanin girmanta ya kai hakaba, saita ta yayi da muhallinta. Tare da cewa. BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBNAL SHAIƊAN WA JANNIBAL SHAIƊANA MARAZAƘTUNA. Wani irin rumtse idanunta tayi da ƙarfi jin wannan abu mai kama da maciji yana neman inda zai shiga a cikinta, murya a hargitse tace. "Wayyo Yah Sheykh. fitsari nakeji, zanje inyi fitsari". Ina zuwa yanzu bazai iya sahirta mataba. Cusa kan Sheykh ɗinsa yayi da jikinta, wanda yasa ta zurma wani gigitaccen ihu mai sauti dai-dai lokacin kuma aka saki wani irin razanenne tsawa mai firgitarwa da walƙiya mai masifar haske. Sai kuma aka kece da wani sabon ruwa tamkar da bakin kwarya. Wani irin karkarwa da tsuma jikin Sheykh yakeyi, burinshi ya rabata da budurcinta ya tabbatar da ita mace, ya kusanci duniyarta ya medata cikekkiyar matarsa abar jin daɗinsa ta zama cikekkiyar suturarsa ya zama cikekkiyar sutarta, shiyasa cikin fitta haiyaci ya baƙonci rayuwarta da tashi rayuwar ta da masifar ƙarfi da gigin sha'awa. Ƙanƙameshi tayi da masifar ƙarfi tare da yunƙurowa ta cusa kanta cikin ƙirjinsa sabida wani irin azabebben zafin rabuwa da tantanin budurcin da taji yana shirin ɗauke ranta kar-kar jikinta ke rawa, Wata fitinenneyar zufa ce ta karyo mata duk da tsoron sanyinta ga kuma ac.da sanyin damuna. A gigice tace. "Innalillahi wa innailaihi rajiun. Wayyoooooooo Allah na Wayyo Deddena Wayyo Abboi, Wayyo Ummey na Wayyo Bappa na, wayyoooooooo Umaymah Yah Sheykh zai kasheni, Ummi kizo ki ceceni, kice ya barni". Jin yadda take zurma ihu da kiraye kirayene yasa ya manne bakinshi da nata lips ɗinta duka biyu ya haɗe ya fara yi musu wani fitinenne tsotsa tamkar zai tsinkesu ya haɗiyesu.
Kuka tasa da ƙarfi tare da soma girgiza mashi kanta da takeji tamkar ya kumbura ne.
Wani azabebben ihu ta kurma da iya ƙarfinta, wanda badon ruwan da ake sheƙawa ba, da rugugi da rabin masararutar Joɗa duk sai sun jiyota. Cusa kanshi yakeyi cikin jikinta yana buɗa kilatacciyar hanyar yana ratsawa, tare da kekkyawan fatauci da ƙarfin inƙarmansa na cikekken namiji tare da ambaton sunan Allah.
"Hhhhhhhhhh, Alhamdulillah, Yah subahanallah! Subahanallah!! Allahu Akbar ohh sorry Im so sorry Yah Aish. Afwan Larki". Sune kalaman da yake iya maimaitawa da alamun a gigice yake.
Iskar damuna mai sanyi da sanyin A/C suka haɗe mishi da ƙamshinta suka ƙara zuzuta karfinsa suka hautsunashi suka fiddashi haiyacinsa.
Sai haƙilo da fatauci yakeyi babu sassauci.
Cusa kanta tayi cikin ƙirjinsa tare da riƙo damatsan hannunsa ta saki kuka mai cike da rauni sabi ta fara gala baita shi kuwa baiji bai gani bare ya sararamata, wani zazzafan cizo ta datsa mishi a ƙirjin saman nononshi kaɗan tare da fara tuttureshi. Hannunshi yasa ya jawo sawunta ya ɗan buɗa da ƙarfi kana ya dannesu, wani irin gigitaccen gamaiya ya kai mata wanda yasa ta shaƙi wani dogon numfashi tare da koma ta kwanta a sume. Sai dai baima san ta sumaba, ci gaba yayi da fatauci sa. ita kuwa Aysha kamar yadda wahala tasa ta suma wahalarce ta kuma farfaɗo da ita abu dama da mai raki. Sama-sama takejinshi har yanzu tare da ita, Sai zufarshi mai ƙamshi dake ɗigowa kanta ba sassauci. Rumtse idanunta tayi da ƙarfi sabida raɗaɗin da takeji tamkar zai kasheta, ƙarfinta ya ƙare duk kuzarinta ya tafi. Cikin wahalar da take cikin take jiyo muryarsa can sama yana mgnar da ƙarfi kamar yadda yake isarta da ƙarfi murya na rawa da alamun kuka yake cikin harshen larabci yake cewa. "Yah Subahanallah, Alhamdulillah Allahu Akbar. "Aish As attu li wajattu xawajiki". Kuka ta kuma sawa tare da ruggumeshi gam-gam a jikinta, tare da cewa. "Wash, wash, Wayyo Yah Sheyyyykh". a kiɗime yayi mata wata iriyar fitinenneyar kuma gigitacciyar rugguwa da azaban ƙarfi tare dasa wani raunataccen muryar kuka dan ji yake kamar daɗin zai kashesa cikin kemar yace. "Wayyo Mamey, hashhhh, Mammey, Mammeyyyyy. zan mutu bamu sake haɗuwa ba". Da karfi ya kuma fara fidda numfashi tare da maimata wata kalma da larabci. "Kuntil lagamee! Kuntil lagamee!! Kuntil lagamee Yah A'ish, kuntil lagamee. Kunti ba'adu jasadi ya A'ish, kunti ba'adu jasadi feeh hayati ana". Wani irin karkarwa ya fara da azaban ƙarfi tare da bada himma can ya saki wani irin masifeffen numfashin tare da kifuwa kanta ya kifa kanshi bisa filo bakinshi na dai-dai cikin kunnenta murya a sake yace. "Hashhhh Wahyyyyy Jazakallahu khairan Yah A'ish. Alhamdulillah! Alhamdulillah!! A'ish kin zama suturata, Ngd kin bani abinda ban taɓa samuba a duniya kin tabbatar dani cikekken mutun magidanci." Ita kam Aysha da ita da matacciya babbancinsu ba yawa, domin ko yatsarta bata iya motsawa, tana dai jin duk abinda yake faɗa, na hausa ko fillanci ta gane duka na larabci da yake zubawa kuwa kaɗan take ganewa tunda ba ji takeba. wani irin numfarfashi tayi mai rauni lokacin da taji yana raba jikinshi daga nata, kana ya faɗa gefenta bakinshi ya manna da kunnenta a hankali yace. "Hazal yaumu huwa a'axamu minna, A'ish Hazal yaumu a'axamu minna." Hannunshi yasa ya jawota jikinshi ya kifeta bisa ƙirjinsa. wani irin masifeffen zafi taji jikinsa yayi har kamar tururi yakeyi, zafine irin mai ratsa jikin nanne.
Ruggume ta yayi tare da lumshe idonsa sabida, wani irin fitinenne zazzaɓi mai masifar zafi da suka ƙasusuwan jikin daya rufeshi a take a lokacin ɗaya gaba ɗaya jikinsa karkarwa ya fara. har tanajin hakan, so yake ya tashi da ita a jikinsa ya nufi Bathroom Amman ya kasa sabida abin sai ƙaruwa yakeyi, ji yakeyi tamkar kansa zai rabe gida biyu. Cikin rawan jiki ya jawo blanket ɗin ya rufesu da kyau. sama take jinshi yana sambatu irin na marasa lfy dake jin azabar ciwo da kuma raki. "Mamey! Hahhhhh Mamey kaina, Mamey kaina zai fashe Mamey jikina zazzaɓi Mammeyyyyy". Ya ƙare kiran kamar zaiyi kuka. Itama kukan takeyi gashi taji shima kukan yakeyi da samɓatun da batasan na menene ba.
Shi kuwa Sheykh wasu irin abubuwa yakeji suna tafiya cikin jikinshi suna haurawa saman tamkar dafin...!
Littafin GARKUWA na kuɗine in kinason ki karanta ba tare da haƙki ba ga number ta 09097853276 special Group 1k ne shi anfi yawan posting ta Account ɗina zaki turo 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. Normal group Kuma 300 ne, kema ta ac no ɗin zaku turo, in ba halin biya ta ac kuma ki sayi katin Mtn na ɗari uku ki copy numbers ɗin katin ki turo min ta whatsapp 09097853276, kada kiyi min VTU ko transfer'n kati bana so.
By *GARKUWAR FULANI* [3/18, 12:40 AM] +234 806 559 0880: Kamar dafin maciji, gaba ɗaya tsikar jikinshi ta fara mimmiƙewa tsaye. Yanajin wasu abubuwa na bin dukkanin sasan jikinsa gaba ɗaya. Matseta yayi gam-gam a jikinshi tare da jawo blanket ya rufesu rib, cikin rawan murya mai baiyana yanayin wahalar zazzafan zazzaɓi da ya rufeshi da yake ji yake cewa. "Innalillahi wa innailaihi rajiun hasbunallahiwani'imanwakil. Mamey, Abba, Jadda, Lamiɗo, Umaymah Sitti Ummi." Sai kuma ya kuma ci gaba da Addu'o'in.
Cikin abinda bai gaza 2 minute ba yaji abubuwan da yakeji suna sauƙa ƙasa a madadin sama da suke ta haurawa, duk inda yakejin suka da sari sai ya farajin sanyi mai ƙarfi yana ratsashi ciwon na gushewa kasala mai mai tsanani tana rufeshi. Lakaci ɗaya yaji jikinsa na sakewa yana mutuwa ciwon na gushe. Al'farmar Annabi da al'ƙur'ani kenan, sabida dama addu'a'u saiful muminin.
Luƙus ya kwantar da kanshi, kana hannayenshi dake bisa bayanta suka sake sukayi nauyi.
Karkarwan da jikinsa keyi ya bari a take, sai wani masha'hurin zazzaɓi mai zafi ya mishi rabkar ƙarfi.
Ita kuwa Aysha hawaye taketa kwaranyarwa. Tare da Shessheƙan kuka mai cike da rauni da wahala da raɗaɗin ciwon da ko wacce diya mace ke riska yayin rabuwa da tantani wato budurci.
A haka tana kukan baccin wuya ya saceta. Ko a baccen shessheƙan kuka takeyi tare da wasu surutai na magayi.
A hankali ya juya kwayar idanunsa dake lumshe wanda ko buɗe su ya gaza, muryarta yakeji a hankali tana cewa. "Yah Sheykhhhh na tuba ka barni haka zafi. Ummey zafi, Innayi Yah Sheykh yaji min ciwo, Yeyyeh ciwo". Duk da yanayi da yake ciki. Bai hanashi tafiya duniyar nazartan sunayen da take kira tana kukan wuya haɗida shogoɓa ba. Tabbas akwai ababen dake sarƙafe a kan Aysha.
A haka suke kwance cikin borgon ana tsula ruwa kamar da bakin kwarya. Ita dai tayi bacci amman ina shifa zazzaɓi ya hanashi rumtsawa.
Yanaji a jikinsa lokacin tashi yayi nafilarshi yayi amman ya gaza koda motsa yatsarsa.
Numfashi yake fiddawa hankali yana mai jin fargabar kada fa, har gari ya waye masa a haka. To wai dama duk na miji in ya kusanci iyalanshi haka yakeji, ko dai shine yaji haka?. To ko dai dan bai taɓa yi bane?. Wannan shine nazarin da zuciyarshi keta nazarta masa.
Wani nannauyan ajiyan zuciya ya sauƙe mai ƙarfi lokacin da yaji an kwaɗa kiran sallan forko na a masallacin Masarautar Joɗa, wanda haka yake nunin saura awa ɗaya lokacin salla asuba tayi.
"Ya ilahi, ya mujibadda'awati". Ya fara maimaitawa a zuciyarsa.
Ita kuwa Aysha har lau bacci takeyi tare da sabke ajiyoyin zuciya a jere a jere.
Tsawon mintuna talatin yayi yana addu'o'in a zuciyarsa, Kamar a fizge yaji bakinsa ya buɗu ya furta. "La'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem". A bakinshi, dai-dai lokacin kuma ladanin masalacin matsarautar Joɗa yayi kiran assalatu.
Wani irin tsuma yaji jikinsa nayi, zufa mai zafi ta karyo masa. A hankali ya muskuta, kana ya ɗan ɗago hannunsa ya ɗaurasu tsakiyar bayanta, cikin sanyi yace. "A'ish, Ahh'ihch". shiru babu, amsa. Sai shessheƙan, jin kuzarin jikinsa kaɗan yasa a hankali ya mirgina da ita ya kwantar da ita, kana ya ɗan ja baya. sannan ya buɗe borgon ya fita, ita kuma ya rufeta.
A hankali yasa hannunshin ya kunna wutan ɗakin. Gajeren wondon sa dake gefe yasa hannunsa ya ɗauka kana ya zira a jikinsa.
Miƙewa yayi tsaye. "Waiyyyy, daɗi Alhamdulillah". Yace a saman lips ɗinsa ya ƙare zancen dasa hannun ya shafa mararsa da tayi mishi sakayau ba nauyi ba tauri ba ciwo, taku ya farayi a nitse ya shiga bathroom. Kai tsaye wurin wonka ya shiga. Ruwan ɗumi ya sakarwa kanshi, tare da sunkuyar da kanshi. Cike da mamaki ya zaro kekyawan idanunsa ya zubawa ƙasan baf ɗin ido, inda yaga ruwan nabi sawunshi da kalan ja. Da sauri yasa hannunshin ya rufe shawan. Cike da mamaki ya sunkuyo ya kalli boxes ɗinsa, da sauri ya sunkuyo yayi ƙasa da ita, idonshi ya rumtse da sauri sabida ganin gaba ɗaya matse-matsin cinyoyinsa jini hakama joystick ɗinsa duk jinine a jikinta. ga boxes ɗin ya ɓaci. A hankali yayi ƙasa da baxes ɗin ya cireshi, gefe ya ajiyeshi. Karon farko kenan a rayuwarsa tun bayan girmansa da zaiyi wonka tsirara haihuwar uwarsa. Haka yasa yakejin kunyan kanshi da kanshi. Sabulu da soso ya jawo, wonka ya farayi soso da sabulu ya murje jikinsa tsab ya solle ko ina.
Daga nan kuma yayi wonkan tsarki inda yayi suppatul kamal wato wonka tsarki mai haɗe da al'wala. Da sauri ya fito cikin jakkuzin. Drower'nshi dake cikin bathroom ɗin ya nufa. cike da kunya, da sauri ya zaro towel ya ɗaura a ƙugunsa, Sannan ya dauko baby towel ya fara tsane ruwan jikin nasa, yana gama ya ɗan shafa mai kana ya zaro farar jallabiyarsa sabuwa dal ya saka bayan yasa farar boxes da singilet.
Wata farar al'kyabba sabuwa dal itama ya zura a jikinsa kana yasa hirami. OudKareem dake cikin drower'n ya fesa tako ina na jikinsa kana ya fito.
Yana sako ƙafarshi a bedroom ɗin ana tada iƙama, hakane yasa da sauri yanufi hanyar fita jin jam'i zai wucesa.
Juyowa ya kumayi, wayarshi ya ɗauka ya zura a aljihu kana ya iso bakin gado, cikin ya ɗan ɗaga murya yace. "Aish tashi lokacin salla yayi". A hankali ta buɗe kekywawan kwayar manyan idanunta da suka rine sukayi jazir kana suka kumbura. A hankali ya ɗan sunkuyo kan goshinta ya manna lips ɗinshi yayi kissing nata tare da cewa. "Gud gerl, jazakallahu khairan yah Aysha tashi kiyi wonka kiyi salla." Shar-shar haka yaga wasu tafasassun hawaye sun kwaranyo mata, ba tare da ta motsa ko yatsarta ba. Da sauri ya sunkuyo kanta da kyau cikin murya mai cike da kulawa da tausayawa yace. "Sannu Aish kiyi haƙuri kinji kibar, tashi kiyi wonka kiyi salla kinga lokaci yayi". Ya ƙarashe mgnar yana juya ya fita jiyo ana tada kabbara.
Kai tsaye masallacin ya nufa.
Ita kuwa Aysha da kumburarrun idanunta ta bishi da kallo duk da dishi-dishi take gane. Cikin rauni ta saki raunataccen kuka murya na rawa take kukan tare da cewa. "Gud gerl ko? Ta ina zan iya tashi, kamin fyaɗe kace na tashi, rufe idanun tayi sabida duhun da taga yana meye ganinta, kana ɗakin yayi mata duhu gaba ɗaya.
Shi kuwa Sheykh da sauri ya isa tuni an karance fatiha ta raka'ar forko har an fara suratul Al-Burooj, yana isa kuwa ya wuce sahun forko. miti bakwai tsakani aka tafi ruku. A hankali ya sunkuyo dan yin rukun, sai kuma ya rumtse idanunshi da ƙarfi sabida wani irin masifeffen ciwo da yaji cinyoyinsa sunayi, Ciwon da duk na mijin da bai taɓa kusantar maceba kuma yazo yayi katari da yage cikekken (tattani) budurci tofa dole yaji wannan sauyin da ciwon cinyoyi. A hankali ya taso daga ruku'un sabida sosaifa cinyoyinsa da ƙugunsa sukayi sami da fitinar gwatson da yayi daren jiyan wanda bai taɓayi ba.
Taune lip ɗinsa na ƙasa yayi lokacin da aka tafi Sujjadar forko. Sabida ciwon yafi na rukun.
A haka dai akayi sallan aka idar.
Bayan an idarne, kamar koda yaushe ya fara Du'a'u Azkar.
Abbansa da Lamiɗo da Galadima suna gefensa.
Suma sunayi koda suka ida a hankali ya miƙe tsaye ganin Abbanshi ya yafitoshi da hahhunsa.
Bayan Abba da Lamiɗo da Galadima da Baba Kamal yabi. Affan, Jamil, Jalal, Ya Hashim, Imran, Sulaiman, Laminu. Suma suna biye dasu can baya da sauran zaratan jikokin Lamiɗo da sauran ahlin masarautar Joɗa. Kana jan baya kuwa dogaraine.
Side ɗin Lamiɗo ya nufa Abbansa da Galadima da Lamiɗo na gabansa.
Suna shiga suka wuce can cikin special Side ɗin Lamiɗo.
Bayan sun zauna ne ya kalli, Abbansa a hankali yace. "Abba ina kwana". Tsura mishi ido yayi tare da cewa. "Lfy lau Muhammad ya gajiyan hanya". A hankali ya gyara zamanshi ya tonƙoshe sawunshi kana yace. "Alhamdulillah, Jiya naje mu gaisa sa Hajia Mama tace baka nan".
Kallonshi Abba yayi tare da jijjiga kai. Shi kuwa Lamiɗo ya ɗan kalla da Galadima kana yace. "Kun kirani kunyi shiru, kunata bina da kallon tuhuma, me yake faruwa in da wani abune ku faɗa kawai mana ku dena min kallon tuhuma". Murmushi sukayi dukansu kana a hankali Galadima yace. "Babu komai, kawai dai yau ɗin ranace da al'amarin auren ka ya tabbatar da nuna kanada damar mulkar masararutar Joɗa". Fuska ya taɓe tare da cewa. "Bafa nason kuna min haka, bani son haka, nace bani da ra'ayin wannan abun ku dena alaƙantani dashi. Me haɗina da sarauta, kuma me ruwanku da lamuran gidana". Cikin Murmushin Lamiɗo yace. "Uhumm toh ai ba mune muka kiraka ba, Abbanka ne ya kiraka. Kuma ba mune muka alakantaka da Masarautar Joɗa da sarautarba Allah ya alaƙamtaka dasu tunda ka fito a jininmu. Mu dai ya nuna mana alamomin dole watan wata rana zaka mulki masarautar Joɗa." Cikin tsuke fuskarsa yace. "Uhum zadai a tarwatsa min rayuwa, tunda kuna sane Galadima kawai aka bawa Yah Jafar cikin mako biyu, aka rabamu da gatanmu aka birkita masa rayuwa. Shin Jalal da Jamil ma sun tsirane, kallon me akeyi musu. Jamil mazinaci mai yawon bin mata, Jalal mashayi ɗan shila, nima ɗin dole ana wani abin, da ƙudurar ubangiji kawai nake tsira, kuma wanda ake nema gabas da yamma kudu da arewa wata ranafa zasu cimmin musamman in suka samu zantukanku".
Dafa kafaɗarshi Galadima yayi kana a hankali yace. "Uhum Muhammadu ai sunyi nasara a kanka tun a baya yanzu dai karyewar al'ƙadarinsu ne kawai ya rage. Tashi kaje ka kula da matarka, muna sane da gyallen yarinta, kada kace zaka ɓoyeshi ko zaka wonkeshi, a ma'ajiyin tarihi za'a ajiyeshi shaidar yarinta da tarbiyyar matar sarki uwar wani sarkin kuma a wata rana". Kanshi ya sunkuyar cike da takaici yace. "Wai meyasa kukeyi min hakane? Shin bani da wani sirri a rayuwata da iyalina ne dole sai kunbi diddigin komai kun sani". Haɗe fuska Abbansa yayi kana yace. "Tashi kaje, kada a wonke komai a ka bawa Umminku ta kawoshi. Umarnine ba shawara ba".
Cikin sanyi ya miƙe ya tafi.
Shiru babban falon ba kowa, sai dai bisa alamu Ummi na Kitchen dan yaji motsinta.
A nitse ya wuce Side ɗinsa.
Idonshi ya rumtse sabida jin suna mishi wani yaji-yaji dan rashin baccin da baiba tun na yammacin jiya na tsakanin azahar da la'asar ɗin daya zame mishi jiki da kuma na daren da bai samu yayi ba. A hankali ya tura ƙofar Bedroom, da sauri ya ƙarasa bakin gadon cike da mamakin ganin tana kwance, kuma kuka takeyi. Sunkuyowa yayi kanta tare da cewa. "A'ish Ahh'ihch kuka kuma? meya saki kuka. meya sameki?". Ɗago jajayen idanunta tayi ta kalleshi hawaye na kwaranya murya na rawa tace. "Meya sani kuka? Bayan kai, kaji min ciwo, bazan iya tashiba, ƙafafuwana ba ƙarfi, jiri nakeji yunwa nakeji kaina ciwo, kafata ciwo, idona ciwo, komaina ciwo, zogi nakeji". Ta ƙarashe mgnar murya na rawa alamun zazzafan zazzaɓi da zafin ciwo. Cikin wani irin rauni da tsananin tausayinta yace. "Afwan kiyi haƙuri, sannu ko ki gafarceni". Da sauri ya juya ya nufi Bathroom, ruwa mai ɗumi sosai ya cika baf dashi, kana ya fito. Al'kyabbar ajikinshi ya zare tare da hiramin kana ya matso bakin gadon.
Hannunshi yasa ya fara janye blanket ɗin. Da sauri tasa hannu ta riƙe hannunsa a raunace tace. "Banda sutura a jikina". Kanshi ya ɗan kauda kana a hankali ya janye borgon tare da cewa. "A'ish gani kuma wanne suturan zaki nema bayan ni, yanzu baki da wata sutura sama dani, kiyi haƙuri ki dena kukan kinji ko bana son jin kukanki". Ya ƙare zancen yana cicciɓota. Da sauri ta rumtse idanunta tare da cusa kanta cikin ƙirjinsa. Bathroom ya wuce. A hankali ya sauƙeta cikin ruwan ɗumin.
Wani irin zillo tayi tare da yarfa hannun da kuma sakin ihu mai sautin rauni. "Wash Allah na Yah Sheykh zafi- zafi." Cikin sanyi yace. "Sorry kiyi haƙuri zakiji daɗin hakan, yanzu zaki worke". Ina sai zillewa take son yi. Da sauri yasa hannunshin ya danne ta cikin ruwan ta zauna daɓas. hannunta ta fara yarfawa tare da zubda hawaye, Bakin baf ɗin ya zauna, kanta ya jawo ya manna da jikinsa, kana yayi shiru yana jin yadda jikinta ke karkarwar tamkar mazari.
Wata fitinenneyar zuface ta fara karyo mata tako ina na, jikinta, sai kuma ta fara sauƙe ajiyan zuciya.
Ummi kuwa, ferfesun zabi tayi, tare da dama kekyawan kunun kanwa mai ɗan karen daɗin yaji citta da kanamfari da kanwa. Kana ta daka mazarƙoila ta zuba a ciki a madadin Sugar. Babban flacks ta cika da kunun. Kana ta juyo ferfesun zabi guda biyu cikin Foodflaks mai kyau.
Tuƙeƙƙen tuwon masarar tsari, mai tauri tayi, da kuma miyar ɗanyar kuɓewa da man shanu sai kifi da nama yasha citta da yajin daddawa sai ƙamshi yakeyi. A Foodflaks ta saka, sai kuma gashesshen jan nama, anyi Normal gashi irin na mutanen da. Wanda murhun garwashi ta hura ta gasashi. Sai kuma tea data tafasa ta tsula zuma da citta a ciki. Shi kuma tasa a ƙaramin flacks.
Jerasu tayi a manyan tray guda biyu.
Sai lokacin kuma Sara ta iso nan suka fara haɗa wani girkin.
Sheykh kuwa a hankali ya kamo hannunta ya miƙar da ita tsaye. Tana cikin bathtub ɗin shi kuma yana ta woje. Zubda ruwan yayi tare da ruggumeta a hankali yace. "Zamu ƙara wani ruwan ɗumin kinga wannan duk kinyi masa fitsarin jini a ciki, duk kin ɓatashi raguwa kwai sakaliyar Ummey". Ƙara tsune kanta tayi jikinsa, tare da manne ƙirjinta da nashi wai bata son yaga breast ɗinta.
Wani ruwan ɗumi ya kuma sawa, kana ya zaunar da ita ciki.
Sannan a hankali yace. "Aha Gud gerl kiyi wonka da kyau, in kin gama jin ɗumin ruwan sai kiyi wonkan tsarki, kin iya ai ko?". Ya ƙare mgnar yana kallonta, cikin sanyi ta gyaɗa mishi kai still hawaye na zuba, a hankali yace. "To niyar wonkan me zakice". Shiru tayi bata kulashi ba kuma bata kalleshiba sai hawayen da takeyi. "Okay to bari in shigo muyi wonkan tare sai in koya miki". Ya faɗa yana sako ƙafarsa cikin bathtub ɗin da sauri tace. "Na'iya". fuskarta ya ɗan tallabo tare da cewa. "Kin iya me?".
"Wonkan tsarkin". Ta bashi amsa ido a rufe. shafa fuskarta yayi tare da cewa. "Niyan wonkan me zakiyi".
Idonta ta ƙara rumtsew wasu hawayen suka zubo a hankali tace. "Wonkan Janaba". murmushi yayi mai faɗi kana yace. "Eyeh Gud gerl, kin girma yanzu kin zama big gerl ai, tunda har wonkan Janaba ya hau kanki, sannu ko Aish Allah ya miki al'barka".
Tafin hannunta tasa ta kare fuskarta. Shi kuwa miƙewa yayi tare da cewa. "Bari inje in ɗauko miki wasu kayan, ko in baki aron al'kyabbata?". A hankali tace. "A a ɗauko min".
To yace kana ya fita.
Ba kowa a falon, dan haka da sauri ya wuce falonta har bedroom. drower'nta ya buɗe, hannunsa yasa ya zaro wani abu da ya gani Royal blue shi kalan yabi. Sai kuma ya samu ashe doguwar rigace ta shaddar wagambari mai masifar kyau. daga ita bai kuma ɗaukan komaiba ya juya ya fita.
A babban falon ya samu Ummi tsaye, cike da tsananin kunya ya sunkuyar da kanshi kana a hankali yace. "Um Uhmm Barka da safiya Ummi". Ganin alamun kunya yasata kauda kanta kana tace. "Barka dai Muhammad". Ci gaba da tafiya yayi.
Da ido ta rakashi, tana murmushin jin daɗin. Muhammad ɗinta ya zama cikekken magidanci, daga yawau zasu fara hango nasarorinsu. Tabbas akwai kwan da zai fashe nan kusa a tsakiyar masararutar Joɗa.
Shi kuwa yana shiga bathroom ya sameta zaune bakin bathtub ɗin ta ɗaura towel a jikinta.
A hankali yasa hannunshin ya kamo nata ya tsaida ita, kana cikin sanyi yace. "Wanne irin wonka kikayi?". A hankali tace. "Da al'wala a haɗe".
Na'am yace kana ya zira mata rigar.
Saida ya dai-dai-ta mata rigar kana ta kwance towel ɗin ta ɗaura ɗan kwalinta.
Sannan ya nuna mata hanyar fita da hannunshi.