Kenza eBookz

Nida patient dina book two by mrs isham - Chapter 23

Nida patient dina book two by mrs isham - Chapter 23

Nida patient dina book two by mrs isham Chapter 23: Nida patient dina book two by mrs isham Chapter 23. Bude taro da addu'a Abba yayi , me martaba yayi ya…

1,934 words

Bude taro da addu'a Abba yayi , me martaba yayi ya kalli fanan dake zaune aƙasa akan carpet kanta a ƙasa ya ce " Allahu Akbar lallai babu abin bautawa da gaskiya se Allah shi kadai ,me kowa kuma me komai meyin yanda yaso ah lokacin dayaso , muna me gode mishi da yadawo mana da yarmu Fatima cikin rayuwarmu. Munyi matukar godiya da hakan kuma munyi murnar dawuwarki Fatima , kuma alhamdulillah kinje kin isar da sakonki wajan ganin bayan wa'yannan azzaluman kin ƙa war dasu adaron ƙasa Allah ne kaɗai ze biyaki domin kinyi na mijin kokarin kin taimaki rayuka da dama , lallai ke din cikakkiyar yar baiwa ce medauke da abubuwan mamaki Allah yayi miki albarka ya albarkaci rayuwarki da zuri'arki " du ka suka amsa da" Ameen ya Allah " sannan me martaba yadaura daga inda ya tsaya " Fatima zamuso ki fada mana yanda Allah yayi kika dawo domin mun san ke din kinrigada kinzama shugaba a masarautar nasminaya " duk ka sa kunne sukayi ɗan sunason suji ya akayi wannan lamari yakasance,gyara zama fanan tayi tafara basu labarin yanda akayi ta dawo " aranar da muka fita yaƙi nayi nasarar kashe su dukkansu biyu na tarwatsa kungiyar nasu , sede tanzarzar yayi galaba akaina yasokamin wukar danayi amfani dashi wajen kasheshi wannan wukar kuwa bakamar sauran wuƙaƙe yake ba yana fitarwa mutum duk wani karfi dayake jikinshi sannan seyasa maka guba ajikinka sekuma mutuwa , dasauri suka daukeni suka maidani fada aka kira ainihin wanda ya ƙirƙiri wannan wukar, shi yadingamin magani har na tsawon shekaru uku da ikon Allah se nasamu lafiya amma sede jaaazana dake cikina ya gurɓace adalilin wannan gubar dake jikin wukar , seyazamana babu wani karfin iko atare dani , ganin hakane yasa natarasu gaba dayansu afada nasanar dasu kan cewa ni yanzu babu wani irin taimako da zan iya basu amatsayina na sarauniyarsu domin narigada narasa karfina dan haka nace zanbawa yarima ahil mulkin nasminaya amma duk se suka nuna sude ahaka sunason inci gaba da mulkarsu dakyar de nasamu na nusar da su illar haka , sannan na naɗa yarima ahil amatsayin sabon sarkin nasminaya. sannan nayi musu bankwana nadawo duniyar bil'adama "

Jinjinawa wannan lamarin sukayi sude tunda abinda tajeyi ta aiwatar, su sunyi murna da dawuwarta .

Baba ya ce" tabbas baa cire rai da rahamar Allah ga shi da yardar shi kindawo garemu " haka sukayi ta murna awannan rana sun dade suna hira sannan kowa ya koma gida cike da tarin farin ciki.

Dare yayi Mr azaad yafita ɗan,tana kwance ta sa twinkle dake bacci akan makeken gadon bedroom dinta agaba tana kallonta duk suna sanye da kayan bacci, taji anbude handle din bedroom Mr azaad ne yashigo hawa gadon yayi ya ce" kina kallon twinkle din mune ?" Murmushi tayi ta ce" ehh bana gajiya da kallonta habiby " shima murmushin yayi ya ce" komai nata irin naki fuskanta, yanayin maganar ki rigimarta everything, sede surutunku ba iri daya bane na mommynta auta ta dauko " dariya sukayi atare ta ce" habiby ban taba tunanin zan dawo inci gaba da rayuwa daku ba ashe inada rabo da kasancewa da mijina da kowa nawa" sa hannu yayi yatallafo habarta ya ce" nikuma bantaba cire tsammani da damuwarki ba kullum zuciyata rayamin take komin daren dadewa kina nan zuwa gareni " yagama maganar yana ɗaukarta kamar yar baby ya ce" ina bukatarki shekaru uku ba wasa ba " dariya tayi sukafito yana dauke da ita yajawa twinkle kofa yarufe yanufi bedroom dinshi kwantar da ita yayi akan bed yayi mata rumfa da faffadar kirjinshi sannan ya hade bakinsu waje daya , wani irin hot romance suke yiwa junansu kowa na kewar dan uwansa burinsu awannan daren su gamsar da kansu domin kewar dasukayi yanada matukar yawa , cire mata kayan jikinta yayi ya cire nashi yafara sex da ita itama tana mayar mishi da martani, ina yar goge kwallar tausayinsu danaga abin nasu yanason wuce gona da iri kawai nafito narufo kofar ahankali dan kar in dakatar dasu nashige bedroom din twinkle nayi kwanciyata anan.

Rayuwa me dadi Ako wani ɓangare sukeyi cikin farin ciki da jin dadi twinkle me mommy's dayawa ga ainihin mommynta ga kuma su suhaima da zeenat, Mr azaad da fanan da twinkle, Fawwaz da suhaima da yarsu sukaje Bauchi kai musu ziyara sunyi murna sosai da ganinsu satinsu daya suka dawo domin Ramadan yakawo kai saura kwana hudu . Haka suka gabatar da ibadar Ramadan sallah yazo akayi bikin sallah cikin nishadi da tarin farin ciki, lokacin zuwa aikin hajji nayi kuwa Mr azaad yabiyawa kowa harda su mama suka tafi suka je sukayi ibadarsu .

Bayan sundawo ne aka rabawa dangi da abokan arziki da mabukata tsara ba.

Wata rana Mr nazaune a office dinshi sakatariya jamila tashigo ta ce wata ta ce tanason magana dashi da kamar zece ah ah sekuma yace " abarta ta shigo " bayan ta shigo ne yaga aneesa ce duk tabi ta rame kamar ba itaba ta koma saliha,shi inbama yanzu da yaganta ba mantawa yayi da ita , neman yafiyarshi tayi akan takurawa rayuwarsu da tayi sannan ta ce yabawa fanan itama hakuri , sannan ta sanar dashi itama tayi aure ta auri amjad, yatayata farin ciki sannan yace mata bakomai yayi musu addu'a samun zaman lafiya.

Babban private hospital Mr azaad ya ginawa fanan ga doctors din dayasa mata, akasa mishi suna ' fanan hospital' yabatashi kyauta sannan ya bata manyan motoci guda biyu , bakaramin murna tayi ba tayi mishi godiya sosai family's sunje sungani harda doctor ammar da matarshi sunje sungani kowa se Allah sanya alkhari yakeyi mata .

Hairah tayarda zata sake haihuwa dan tanason ya usman tana kuma son abinda yakeso ga kuma tsoron kishiya datakeyi hakan yasa suka dakatar da planning suka cigaba da kulawa da yarsu samha gwanin burgewa suna nunawa junansu so da kauna.

Haka Amira da ya al ameen da suke da yara biyu musin da hamnat suke rayuwarsu cikin jin dadi suna nunawa junansu soyayya.

Abangaren nusaiba da lukman ma suma sede Muce Masha Allah.

Zeenat da yaseer ma soyayya suke sha kamar ba gobe ga kuma yaransu ashraff da mubina.

Haka suhaima da Fawwaz suna nunawa junansu kulawa da soyayya ga minal se son barka.

Abangaren love bird kuwa nasu kankat ne ruwan soyayya kawai suke sha basa iyayin awannin batare da sunga junansu ba ko kuma sun jin muryan junansu ba soyayyar su na matukar burge kowa zazzafar soyayya Mr azaad da fanan sukeyi sunayiwa junansu tsabtacciyar soyayya.

Hafiz da areef ne sukaje suka samu abba suka sanar dashi suna son anema musu auren auta da Islam Abba yace bakomai kar su damu bayan tafiyarsu ne Abba yakira baba yasanar dashi areef ya ce yanason anema mishi auren auta baba yace yabashi ita nan gaba kadan inta kara girma se ayi auren nasu. Bayan sungama waya yakira sirkinshi wato mijin anty amina yasanar dashi dan wajen shi Hafiz yanaso anema mishi auren Islam daddyn twins ya ce yabashi ita. Abba yasanar dasu yanda sukayi bakaramin farin ciki sukayi ba.

Wata rana Mr azaad yana driving da kanshi ,ya wuce wasu samari masu faskaren itace daya daga cikinsu ne yayi murmushi ya ce " Allah yaci gaba da kareka yallabai azaadu " dayan yace tofa kaikuma aina ƙasanshi dariya saurayin yayi ya ce "shine wanda nabaka labarin yayi hatsari na taimake shi din nan " dayan ya ce " Allah sarki Allah yarabashi da makiya" haka sukaci gaba da hiransu sunabin bayan motar da kallo ,duk maganar dasukeyi Mr azaad yajisu dukda nisan dasuke dashi domin ya wucesu sosai nan ne ya tabbatar da baiwarsa na ji yadawo, reverse yayi yakoma wajansu yayi packing yafito babu kyama yamika musu hannu sukayi musabaha ya ce " naji hiranku da kukayi kaikuma nagode sosai na ceton rayuwarta da kayi " dukda sunyi mamakin ya akayi yajisu amma sunyi farin cikin rashin nuna kyamar dabeyi ba agaresu dukda suna talakawa, cikin mota Mr azaad yashiga yafito da bandir_bandir din kudade dasukafi million daya yabasu yace gashi ku raba sannan yabasu katin shi yace gobe suzo Company shi yadaukesu aiki , tsabar murna harda kuka sukayi suna gode mishi murmushi yayi kawai yatafi.

Bayan ta tashi daga asibiti ne taje gida suka sha hira da mama da baba dan ta samu be fita ko ina ba yau sundade kafin taje makarantar su twinkle ta daukosu ita da ashraff da minal suka koma gida dukkansu apart din suhaima tabarsu ta wuce part dinsu tayi wanka tana daure da towel tashiga bedroom din Mr azaad akwance ta sameshi dagashi se boxers alamun be dade da fitowa daga wanka ba jin kamshin turarenta ne yasanar mishi da shigowarta , batare da ya dago kai ba ya ce " naji kun shigo gidan nan keda su twinkle shine kika barta agurin suhaima " dariya tayi tana hawa kan gadon tayi ta kwanta ajikinshi ta ce" to mijina dan baiwa majiyi abin alfahari na inasanka sosai" sa hannu yayi yazame towel din jikinta yana binta da mayen kallo " wifey gaskiya kedin na dabance komai naki na daban ne musamman ma wannan breast din naki suna burgeni sosai " yafada yana shafasu fari tayi da ido ta ce " habiby kaima ai na dabanne shisa kullum nake sake sonka mijina " salon yanda take mishi maganar yasa sha'awar ta dayakeyi yasake tashi ya ce " wifey yau din nan zanyi ajiyar kanwa ko kanin twinkle acikin wannan shamulallen cikin naki" yafada yana shafa cikinta ya gangarar da hannunshi zuwa mararta yana shafawa , lumshe idanunta tayi tana cize libs dinta romancing juna su sukeyi sosai " baby you're very sweet my wifey , please fadamin meye sirrin gaskiya dole inyiwa anty amina kyauta, inason kamshin jikinki wifey I love you so much " yayi maganar da wata iriyar murya wanda dakajita kasan yana cikin matsananciyar sha'awa, ita kanta wutar sha'awa ya hanata yin magana , suka fara shayar da junansu dadi suna gabatar da sunna.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya soyayya da kulawa suke nunawa junansu me ban sha'awa dakuma tafiya da zuciya, twinkle kullum tana tare da mommynta da daddynta , rayuwa me dadi suke gaba daya familyn suna cikin matsanancin farin ciki da annashuwa tare da kaunar junansu.

*To Alhamdulillah Alhamdulillah ala kulli halin nan nakawo karshen wannan littafin nawa NIDA PATIENT DINA sai mun hadu daku acikin sabon book dina me suna ASHE ZAMUGA JUNA karku bari abaku labari ɗan wannan littafin zezo muku da salo kala_kala*

*Ɗinbin godiya da tarin jinjina a gareku yan NIDA PATIENT DINA gaisuwar ban girma da tarin jinjina da fatan alkhari yan NIDA PATIENT DINA comments section group, Ina matukar godiya da comments dinku dasuke karamin karfin guiwa sosai da sosai Allah yabar zumunci da qauna*

*Sakon jinjinawa agareku manya_manyan members na masu karamin karfin guiwa ta hanyar min ruwan hot comments dinku kullum bakwa gajiya tabbas bazan manta daku ba*

1. Maman shurem 2. Eysher raj 3. Maman afra 4. Maman widad 5. Maman junior 6. Esha kitchen 7. Rabi b bello 8. Oum Maryam 9. Umamah Abbas 10.bilkisu Billy 11.baby maimuna 12. Aysha kwaishe 13. Anty rukkaya 14. Mum basma 15.mhizz dejeer 16.hauwa 17. Halima zinder 18.snacka craving 19. Jermy 20.ninarh malle 21.ummu shaheed

*Da sauran wa'yanda bansamu kiran sunan su ba wallahi You really means alot to me in harde kasan kanamin comments tom Ina matukar sonku sosai nagode da karfin guiwa Allah yabar zumunci*

Jinjina agareku admins na masu kokari ina matukar godiya Allah yabar zumunci. Duk wa'yanda nayi wa laifi atarayanmu a NIDA PATIENT DINA yamin afuwa.

Readers Also Read