Kenza eBookz

Uwa ko ukuba complete by m shakur - Chapter 42

Uwa ko ukuba complete by m shakur - Chapter 42

Uwa ko ukuba complete by m shakur Chapter 42: Uwa ko ukuba complete by m shakur Chapter 42. Around 6 Nurse tazo gidan dan dama night tayi tai parking…

3,312 words

Around 6 Nurse tazo gidan dan dama night tayi tai parking daidai Hamad na shirin fitowa daga backyard sai kawai yakoma itakuma ta shiga Mamie ta tareta a falo suka wuce sama ta duba Asmeey takira Ya Mustapa tace "she needs stitches" Ya Mustapa yayi shiru ransa na baci, ahankali yace "okay" yanda Asmeey ke kuka yasa nurse din tamata alluran bacci kawai tayi stiches din ran Mamie ma yabaci Nurse tace "bansan meke damun yaran yanzu ba su basusan ayi ahankali ba suka kama yar mutane so suke suyi komi lokaci daya haba" Hada abubuwan ta tayi bayan tagama tace "zan dawo anjima da yamma kafin naje aiki nadubata" Mamie tace "nagode angode" tarakora har kasa daidai zata shiga mota Abban da Hameed suka shigo duk suka kalli Mamie da matar dahar tashiga yaja motan tafice, Abba yace "wacece wannan tazo da sassafe haka na ganta da kayan yan asibiti?" Ganin Hameed yasa Mamie tace "Malaria sosai ke damun Asmeey shine Doctor yaturota shi bazai iya zuwa ha zai shiga aiki yanzu" A zuciyan Hameed yace "Hamad dai yayi aika aika Mamie autanki yayi barna" harzai shiga flat nasu ya hango alamun Hamad abaya aiko yayi baya Abba yace "ina zaka?" Yace "kayana zan kwaso Abba"Hameed yayi wajen yana kwana yaga Hamad duke akasa, kansa akasa wlh yakusan kwashewa da dariya ohh jama'a wai Hamad wani kalan mutum ne jibi yanda yake sai kace wanda yaci karuwa that is karshen abin kunya, kaida matarka so what? Laifi kayi? Tsokanansa yakeso yayi but ganin yanda yake akasa yana kallon kasa ga roban wanki a gefensa duk ya sususce yasa kawai yaji yabasa tausayi bari kawai ya kyalesa, he's married he's married he doesn't need to be tormented ko a tsokaneshi because of that, ya tsokanesa ma Hamadi kuka zaimai anan, hakan yasa yayi kaman baisan komiba yace "Mamie tace Asmeey batada lpy malaria yanzu mukaga nurse din tawuce wai anmata allura?" For the first time sai Hamad yadan dago kansa ya kallesa ganin yanayin idanunsa ba gatse Hameed ke masa ba yasa ahankali ya gyadamai kai sai Hameed ya duka da sauri shima yace "is that the reason why u cry jibi idanunka" girgizamai kai yayi ahankali sai Hameed yaji yakara basa tausayi yace "common Hamad stop being this weak akan mata ai sai su rainamu, she will be fine tunda an mata allura, tashi muje Allah kara sauki" tashi Hamad yayi ahankali da duk kunya ta addabesa yadauka Mamie zata tonamai asiri but saiyaji bata fadaba hakan yamai dadi sosai.

Suka wuce daki Abba da Gwaggo yagani a falo ita Mamie na sama Abba yace "yamai jikin Hamadi?" Ahankali yace "dasauki" Gwaggo tace "kodai mu kaita asibitin şu adakta ne eh Abubakar? Banson cutan Asmeey dan kaganta ba kwari kaman kasa?" Abba yace "Dr yaturo mai alluran ai zata Sami lafiya in sha Allahu" wucewa yayi stairs bucket din ya ijiye a sama yawuce dakin Mamie Hameed yawuce dakinsa he needs to get ready yana bude kofan yaga Mamie zaune gaban gado tana duban Asmeey juyowa tayi ta kallesa ranta abace sosai tace "wlh ko dakina ka kara shigowa idan ban ciki sai ranka ya baci Hamad wannan shirme har ina? Too guduwa Asmeey zatayi? Ko mene da bazakai komi ahankali ba? Iyye? Ka kama yarina ba safe ba dare ba rana haba jama'a abinci ce ita? Da abinci kakeci haka danaji dadi amman mutum zaka tasa agaba kama haka bazan yarda ba, wuce ka barmin daki, kuma ka kyauta kasa an mata dinki ai kaji dadi, wuce katafi kaje ka shirya inace yau zaku fara shirye shiryen tafiyan ka?" Ahankali yajuya yafice yakoma dakinsu yayi wanka yafito ya shirya saiya koma gado ya kwanta yayi shiruuu he's not happy yanda Mamie ta karbe ta shima mesa yakasa hakura baisan mesa yana jinsa aciki shikenan yarasa control ba is as if baisan inda yakeba, wlh abun namai mahaukacin dadi, baitaba samin abu a duniya dayamai dadi kaman saduwa da mace ba baitaba sanin haka akeji ba, dan ijiyan zuciya yasauke ayanda yakejin dadin jima'in nan indai tana nan zai iya hakura? Ya tambayi kansa cus yau he tried his best yahakura but gabaki daya ya kasa yarasa wannan control da discipline na yahakura kaman ba shi ba, so deep down as much as it hurts him Mamie ta dauke ta yasan idan tana nan he might end up doing it again and again and again.

Wuraren 9 Ya Mustapa yashigo gidan Abba yatafi kasuwa Hameed ma yatafi bank, sanin Asmeey na wajen Mamie yasa yayi knocking dakin Hamad bude kofan dakin Hamad yayi suna hada ido ya sauke kansa kasa da sauri yarasa ina zaisa kansa dudda Ya Mustapa yaso yamai fada sai kuma kawai ya fasa cus he understands Hamad better than kanshi, yasan yaron and he knows yaso yahakura but he just couldn't, for yara shiru shiru nan da basu wani san komi ba, babu wacce suke kallo, iskanci is not their thing daman duk randa Allah zai basu tasu matar ko to ko wacece saita kai zuciya nesa tayi hakuri tazama jaruma kuma, sabida zasuji basuda wani abu dasuke so kuma kaman abun, ransu yabaci saisun sadu, farin ciki saisun sadu, yunwa saisun sadu, koshi saisun sadu, rashin lafiya saisunyi like everything sai sun sadu dake, especially someone like Hamad da baya fita aiki zai iya wuni yana haye yarinyar mutane, at this point yaron kwata kwata besan menene urge control ba, aka barmai Asmeeey wlh he cannot stop having sex da yarinya dukko kalan ciwon dake jikinta, so gwara Mamie ta dauketa at least ta warke kafin su cigaba. Anatse Ya Mustapa yace "let's go" yamikamai car key, ahankali yadan kalli Ya Mustapa cus jira yake yamai fada sabida jiya yagayamai ya sararama yarinyar but baiyiba but saiyaga baicemai komiba yawuce daki wajen Mamie yabama Mamie some magunguna da zataba Asmeey yama Mamie sallama yace "mun tafi" Mamie tace "adawo lpy" suka wuce. EPISODE 6️⃣0️⃣

Sunje embassy daganan Ya Musty yakaisa wani shago dan Abba yabasu miliyan daya ahada duk ayi shirye shirye, set na suit da tie da cover shoe yasayamai da belt masu kyau colors daban daban guda biyar sabida yasami abin sawa yaje, aiko is expensive yasayamai designers set na LV bags guda uku dadai sauran yan abubuwa. **

Yau kwanan Mom na biyar a Kano she was sick jininta yahau sosai saida taje asibiti, she's on medication, ga bala'in karfin hali da jarumta abinda ke tadamata da BP is Fawaz! Yaki kulata, she wants to involve police ko court danta karbi Asmeey but she knows justice system so well and how it works, mahaifin yarinyar nan ya aurar da ita, bawai auren dole bane from yanda Asmeey ke gayamata rannan Yaya yace karta fita, that mental boy most have matse yarinyar taji abinda bata tabajiba, and again Faisal Barrister ne, tabar maganin bera agidan gashi bataji Asmeey ta mutu ba that means anga abun a hannunta, zasu iya using nasa against her, tabon jikin yarinyar can be used against her as well, uwa uba case din Fawaz da ko kadan bataso ataba mata Baby, da ataba Fawaz gwara an tabata sau dubu. Ijiyan zuciya tasauke tana tuna yanda tahadu da Fawaz sanda Aya tazo tagaya mata ga abinda Fawaz yayi haka taja mota ta tafi gidan unfortunately Hajiya Ramatu bata nan and Miemie taje school Babansu daman bai cika zama a Nigeria ba, tana shiga falon Fawaz na dinning yana shan tea tawuce wajensa tahau zazzaga masa masifa tace "yaushe kadawo mara kunya Fawaz da zaka taba Aya rayuwanta kakeso ka bata are u mad?" Tashi yayi yayi ya tsaya ya kafeta da idanu. Daidai nan Mom tayi wani murmushi tace "right from small he has always been so naughty" takara komawa kogin tunani, tsare kirjinta Mom taga yayi da idanu toh lokacin nonuwanta were so fine yara na yara lokacin, kawai Fawaz yawani fizgota yana taba nata nonuwan yace "an taba din kema sai ataba naki da magana ne!?" Bata tabajin gabanta yafadi kan wani ba sai shi he's so fine gashi saitaji yana kama nonuwanta in such a way da Baba baitaba kamawa ba tai shiru tana kallonsa takasa fita daga jikinsa takasa cire hannunsa yace "kinaso na dinga cinki ne?" Kasa magana tayi yace "mata banson Aya kawai nononta sun burgeni ne nataba, autarki nakeso inhar zaki bani ita zan dinga cinki da kyau" Lokacin Asmeey ne auta bata riga ta haifi Munir ba, kawai gabanta na ta faduwa matsamata nonuwa yayi anan wajen dinning duk takasa hanasa kawai yadaga riganta ta tuna rannan wani kamio brexiya tasaka haka yajasa kasa yawani jefa kan mamanta abakinsa wlh bata taba sanin shan nono da dadi ba sai ranan, takasa komi saida taji motsi alokacin sannan ta firgita takoma baya tana maida riganta da sauri gabanta na faduwa zata wuce yawani kama hannunta ya karbi handbag dinta yaciro wayanta yasaka numbers a yayi dialing yakira kanta sannan yabata jakan ta taho.

Tundaga nan shikenan, she got tempted and dasuka hadu taga he's so good on bed ya iya iskanci, wayanta ta dauka tasake kiransa baya dauka, booking flight tayi tanada court gobe that's very important she will come back garin nan koda upper week ne lokacin sun manta sun saki jiki ta dauko yarta ta kaima Fawaz, she needs him, ta shirya ta fice taje tai clearing bill na motan tawuce airport wanda kampanim ma suka kaita takoma Bauchi.

Yau kwanan Asmeey 6 awajen Mamie Alhamdulillah tasamu lpy sosai Mamie na kulla da ita harda Gwaggo ma tanashan magunguna dinkin ma duk ya warware zaren, tanada fast healing body dama tun a karayanta aka fadi tayi wani mahaukacin kyau tayi fresh, jikinta nawani sheki na daban, Hamad has been super busy not only him harda yayyinsa dan shirye shirye suke kullum saiyazo dakin Mamie bata taba basu waje ba kullum agabanta suke gaisawa ita Asmeey bamata iya kallonsa sabida kunyan Mamie tafiyansa ma she's not sure dan tana kirge that means nan da 4days ko 3days ne tafiyan shima kunya baya barinsa ya kalleta sosai.

Yau Mamie tasata ta sauko tayi tafiya ta sauka bene tabi Mamie kitchen wanke wanke takeyi tana sanye da gown na lace sky blue mai kyau ya haskata har yau gashinta a tsefe but Mamie ta gyaramata tayi parking ta daura dankwali bude kofa tayi tafita backyard danta zubar da datti tadawo kitchen din, ba Mamie ciki hayaniya taji sai kawai tacigaba da aikinta kaman daga sama taji muryan Munir ya kwala mata kira. "Ya Asmeey! Ya Asmeey!" Baba yace "wai me haka zaka kashemana dodon kunne ne" saitaji Abba yace "barsa kasan kwana nawa baiga yar uwarsa ba" towel Asmeey ta dauka she can't believe taji muryan Baba da Munir sai kawai ta ijiye bayan ta goge hannunta ta taho ta leko kanta daga Kitchen din, Baba tagani zaune kusada Abba ga Ya Musty, ga Hamadi da Ya Faisal sai Munir dayake tsaye kusada Mamie daidai nan itada Munir suka hada ido wasu abubuwa taji suna taso mata dawani irin gudu tafito daga kitchen din tama manta tanada ciwo shima Munir yayi wajen da gudu dan dakatawa yayi tunawa da tayi aure yanzu, Asmeey batai wata wata ba tai wani tsalle ta rungumeshi sai kuka, ahankali Hamad ya kalleta bawai kishi yake ba but then kawai yaji shi kadai yakeso tama this kind of hug ya tsareta da idanu, Asmeey ta kankameshi sosai duk kunya yakama Munir cikin whispering yace "kinsan you are married now ko kuma mijinki na kallonmu" Makemai kafada tayi batare data sakeshi ba itama ahankali tace "ai you are my brother" dudda haka Munir sai yadan tureta dasauri tarikemai hannu saikuma ta kalli falon Mamie tace "zoki gaida Babanki" Baba da tunda tafito yake kallonta yakasa yarda Asmeey ce tai kyau haka, akunyace ta sunnar da kanta ta taho falon Hamad kaman baitaba ganinta ba har saida Ya Faisal yataba Ya Abdallah yana nuna Hamad, Faisal ya muntaili Hamad hakan yasa yasauke kansa kasa da sauri ahankali Asmeey ta duka gaban Baba wani kunyan Baba takeji akunyace tace "Baba sannu da zuwa ya hanya? Yasu Ammi da Ya Ramla? Baba mesa baka gayamin zakazo yauba" Baba yace "nazo nai sallama da mijinki ne tunda jibi zai tafi" dan faduwa gabanta yayi amman saita daure tai shiru Baba yakalli Hamad anatse yace "Hamadi!" Dan dagokai kadan Hamad yayi anatse Baba ya shafa kan Asmeey yace "nagode Hamad! Naga Asmeey ta chanza a idanuna kaman ba Asmeey ba wlh sannu da kokari nagode kwarai" kowa yayi murmushi a falon Asmeey ta sauke kanta kasa, Baba yace "Allah ubangiji ya baku zaman lpy, Allah yasa albarka, mijinki zaije wani gari Asmeey, anaso mata ta kasance mai hakuri da juriya da bin mijinta da addu'a ba kidinga tadamasa da hankali ba, komi yi ne na ubangiji dazaran komi ya daidaita kema zaki bisa ne kinji, dan haka yanzu saiki zama mai hakuri kinji ko" gyadama Baba kai tayi Mamie tawuce kitchen Munir na biyota suka shiga fito da abubuwa ahankali ta mike tabisu Hamad ya saci yanda take tafiya da kallo others might not notice something but shi yana ganinta yasan yamata abu, abinci aka kawo aka shiga ci tadauki na Munir takama hannunsa tace "zo muje sama" baiyi musu ba yabita sama dakinsu tabude suka shiga tace "nan ne dakina" Munir na murmushi yace "Masha Allah wlh yayi kyau". EPISODE 6️⃣1️⃣

Gado ta nunama Munir tace "zoka zauna anan" hararanta yayi yace "ke wai bakisan i am a man ba? 400 level medicine student going to 500 level now kike cema ya zauna a gadon ma'aurata"? Zamansa yayi akasa itama saita zauna akan carpet din ta ijiyemai abinci tana murmushi tana kallonsa tace "ya su Ammi da Ramla basu taba kirana ba" anatse yace "I believe sabida number da Baba ya chanza miki ne baiso adinga kiranki har Mom tasami number, but idan komi yayi daidai yace zai maidamiki da line dinki back" Asmeey tace "mesa baka gayamin zakazo ba dana maka girki dakaina" murmushi yayi yace "kinsan da Yaya Baba ya yarda yataho dani harda yar kukana wlh Ya Asmeey kawai sabida na ganki, congratulations Ya Hamad ya sami aiki kinga Allah ko, Mom tagama zagin rashinsa look at him yanzu, bakiga murnan danayi ba da Baba yafadamin I am so happy for u Asmeey" murmushi Asmeey tayi ta sunnar da kanta adan kunyace Munir ya kalleta yanda take murmushi he's a man he knows love when he sees one ganin yanda Asmeey ke murmushi saiyaji yanzu he's fully at peace Asmeey is happy in her Home may Allah keep it this way for her, gwara kana daki daya a duniyan nan kana farin ciki da kana cikin mansion kana bakin ciki, she's way happier here than gidansu that's huge, and she looks so good, fresh, tayi kiba dukta chanza tawani kara girma, dago kanta Asmeey tayi ahankali tace "Mom fa?" Batare da Munir ya kalleta ba yace "Batanan only Gods knows where she's, as her son nafita hakki ni dai na kirata naji inatake ko lafiyanta bata dagaba dan haka ita ta sani niba ruwana" wani iri Asmeey taji yanda Munir yayi maganan Mom ahankali tace "mesa kake magana akan Mom haka Munir? Babu kyau fa wlh Allah zai kamamu sannan yaranmu zasu mana haka" tabe baki yayi yace "danma nakirata" ahankali Asmeey tace "she come here last upper week" dasauri Munir ya dakatar da cin abinci yace "she comes here? Did she beat u" labarin komi Asmeey tabata Munir nata kallonta alot has changed about Asmeey da dane Asmeey bazata taba fadin abinda Mom tamata ba but look at her Alhamdulillah sister shi is getting matured finally, Munir yace "Allah yadawo da Mom hanyan gaskiya kawai cus tabata" suka cigaba da hira Munir nabata duka labaran gidan dasu Ramla yama kira su Ramla Asmeey tai magana da kowa harda Ammi she was so happy wuraren one yashiga kokarin tashi yace "haba tunda nazo ban huta da magana ba toh lokacin azahar yayi" yamike rikeda plate daidai ana bude dakin da sallama Hamad ne, dawani irin sauri Asmeey tamike tsaye tasauke kanta kasa, Munir yace "Ya Hamadi inane dakina? Inaso naje nai wanka natafi mosque" dakin Munir Hamad ya nunamai yace "you can use that room" Munir yafice Asmeey tazo da sauri zata fice ya maida kofan yarufe tareda murza key ya jingina da bango tareda folding hannunsa a kirji yayi shiru, itama Asmeey takasa kallonsa wani nauyinsa takeji sai kawai tashiga wasa da fingers nata, it feels so awkward just 6days dasukayi basa tare sannan duk haduwansu agaban Mamie ne kuma daga gaisuwa sai ya jiki, jin shiru baice mata bata cemai ba yasa gently Asmeey tadan dago kanta, hada ido sukayi da Ya Hamad dake mata wani irin kallo kaman zai hadiyeta cikin yar kankanuwan murya tace "zan dan fita Yaya zanje dakin Mamie" tahowa yashigayi tana komawa baya ahankali, yana biyota gabanta na faduwa hartakai bango sai kawai tajuya tana kallon bangon shikuma yazo ta bayanta gently yayi hugging nata yana daura fuskansa a kafadanta yana leko fuskanta yace "wat was ur plan? Mijinki zaiyi tafiya jibi and u still wants to be avoiding me? Mamie natare dasu Baba afalo let's have our moment" yayi shiru yana kallon eyelash nata zara zara bakake cikakku dan idanunta a lumshe, ga lips dinta dake rawa rawa yayi so pinkish, hancinsa ya manna awuyanta yana shakan wani soft cool feminine scent dake fita daga jikinta ahankali yawani ja nose tip din nasa daga wuyanta down to her eye cikin whispering yace "I've missed your scent Asmeey!" Saiya sakin mata kiss a kunne mai kara muah! Jikinta yayi wani yirrrr tsigan jikinta natashi yace "I've missed the way ur body shakes when I touch you! I've missed your breath and how ur heart beat fast when I'm around u" bakinsa na kunnenta taji saukan hannunsa saman boobs dinta ta saman riga awani irin hankali yace "I've missed my nono!" Dawani irin sauri ta kabar da hannuwansa kunya na kamata tanaso tafita daga jikinsa yahanata yace "kin warke?" Dasauri ta girgizamai kai shiru yayi yana kallonta saikuma ahankali yace "amman kin iya gudu da rungume rungume" akunyace ta sunnar da kanta tadanyi small smile daya gani maganan yabata dariya kishi yake ko haushi yaji, ahankali yace "inajin bacci sosai" adan hankali tadan kallesa ta gefen fuska suna hada idanu da gudu ta dauke kai, ahankali cikeda so yace "zaki sani bacci? I am very tired da zirga zirga" sai kawai jikinta yayi sanyi zatai magana sukaji muryan Mamie tace "Asmeey Asmeey" dan kallonsa tayi shima kallonta yayi fuskansa duk ya nuna rashin jin dadi saitaji ba dadi adan hankali tace "kaje kai salla toh kadawo sainazo kaga Mamie nakirana" gently ya gyadamata kai sai kawai ya manna mata peck a kumatu yasaketa yajuyo yazo yabude kofa Mamie na tsaye wajajen ta kallesa, dan turo baki taga Hamad yayi yawuce tabisa da kallo Hamad baitaba turamata baki ba sai yau, saitaji abin yabata dariya dakuma tausayi aranta tace kozan barta wajenka sai gobe dan kaji kai mata dadi ko, Asmeey itama fitowa tayi kanta akasa duk kunya yakamata Mamie tace "wuce dakina kije kiyi salla zamuyi aikin su dambun naman mijinki" Gyadama Mamie kai tayi tawuce dakin Mamie ahankali duk sai Mamie kuma taji she's feeling bad from sanyin jikin yarinyar shows itama tanaso ta zauna awajensa, Mamie takama baki tace "iyyeee ni za'awatsama kasa a idanu shikenan kije ya barkeki tsinke bazan daga ba ai kin iya kuka kyamishi" Salla tayi tafito tasauka kasa kitchen ta shiga an gama abubuwa akeyi da dama wasu ma sai gobe za'amai harda yaji ganin Mamie na backyard tana duba yajin da ake dakamata yasa ta sulale tafito daga kitchen din Allah yasa ba Gwaggo a falo itama da alamun taje salla ne tawuce sama dakinsu tabude ta shiga ahankali ta maida kofan tarufe tawuce gadon ta zauna ahankali.

Readers Also Read