Kenza eBookz

Uwa ko ukuba complete by m shakur - Chapter 41

Uwa ko ukuba complete by m shakur - Chapter 41

Uwa ko ukuba complete by m shakur Chapter 41: Uwa ko ukuba complete by m shakur Chapter 41. Ko 2mins batayi da fitaba tashigo gidan ta taho filin wajen…

4,189 words

Ko 2mins batayi da fitaba tashigo gidan ta taho filin wajen Asmeey takai bakinta saitin kunnen Asmeey sabida Asmeey taji tace "wata mata tana waje she looks like you tace nakiraki she's your Mom wai security sun hanata shigowa and she wants to give u gift she's going back to Bauchi now now" Hakanan gaban Asmeey kawai yafadi sai kuma ta gyadama makeup artist din kai tace "toh!" Makeup artist tawuce abinta, dan juyawa Asmeey tayi tabi kowa na compound din da kallo babu su Ya Aya duk suna sama suna shiryawa Ammi ma haka but can Mom do anything to her today with all this people around? Tasan su Baba na grin nan Kawu ma haka, Ga security ma awaje? Could Mom actually come here tayi wani abu ko to congratulate her da gaske? Koma menene mahaifiyarta ne and today is her wedding bari ta shigo da ita ciki, takalli wacce tazama kaman babban kawar yar makotansu tace "ina zuwa Fadila ana nemana awaje" Fadila ta gyadamata kai Asmeey tayi gate tana tafiya ahankali tafito motar kawai ta kalla ta gane itace ta rannan kuma bata kofar gidansu tana kofar gidan next house din gabansu saita tsaya turus to her biggest suprise leko da kanta Mom tayi daga bayan mota tayi kyau sosai her face looking simple tace "I am here princess come sauri nake" faduwa gaban Asmeey yayi sosai ganin Mom but ganin fuskanta is welcoming saita shiga tafiya ahankali gabanta na fadi sosai security basu cemata komiba tawuce har wajen motan dataga Mom ta bude mata baya, tsayawa Asmeey tayi batare data shigaba taga Mom zaune rike da wani gift da akai wrapping akan cinyanta, gawasu gardawan maza biyu agaban motan daya mazaunin driver daya a gefe duk sanye da bakaken glass kaman basusan me akeba Mom tana murmushi tace "shigo ki amshi gift dinki sauri nake airport za'a kaini nakoma kano gobe appointment dina" gyadamata kai Asmeey tayi kirjinta na mahaukacin bugawa ahankali ta yunkuro ta hayo tashigo motan ta zauna daidai zata juyo ta kallo Mom kawai taga Mom ta kama kanta tasa mata farin tsumma a hanci she was trying to fight back but cikin 2-5secs her eyes went blurrr batasan inda kanta yakeba ta sheme Mom tasa hannu tarufo kofan motan tace "let's go" driver yaja motan da hatsabibin gudu……..

DU! DUDUDUDUMMMM! DUM! DUMMM!

WHAT IS HAPPENING?

INA ZA'AKAİ ASMEEY?

WAYYOOOO😭 EPISODE 9️⃣0️⃣

WAIWAYE BAYA KADAN!

On 16th of January Mom ta sauka a Kano around 11 na safe, daga airport tawuce as usual companin datake karban hayan mota takarbi exactly Range Rover jeep din data amsa last time tai registration tabada wani new number instead of normal regular number ta tai signing and make payment takarbi key suka tayata saka akwatinta tawuce ta tafi hotel nata takama suit zama tayi tai shiru tana lissafe lissafen abubuwa da dama.

Bayan Magrib kiran Mama yashigo da gudu ta dauka bayan jin news na cikin Asmeey zuciyanta yakusan bugawa da kyar tai cubing focus nata ta zauna akasa da sauri tai yoga tana kokarin rebalancing breathing technique nata. Takai almost 20min tadawo daidai sannan ta tashi can Asmeey really open leg ma mahaukacin nan? Yanzu yarinyar nan bataji ko da dar ba yaron nan ya tabata yacire mata kaya ya sadu da ita ba sau daya ba ba sau biyu ba har tanada ciki? Yanzu Asmeey is not a virgin? Asmeey ta mance wacece ita arayuwanta? Did Asmeey just take her words for granted? Ciki fa? Ciki tsinannen mahaukacin nan yama yarta? Wow this is an insult to her face! Asmeey tazageta! Hamad ya zageta! Yan uwan mijinta sun zageta sun nuna mata she's a nobody! Za'a iya aurar da diyarta batare data sani ba and she can not do anything about it sannan za'a iya kwanciya da yarta har amata ciki and there's nothing she can do about that! Kai! Jikin Mom har wani kyarma yake! Ita dinnan! A Barrister! A Professor! Ita wayannan dakikan mutanen zasu cima fuska haka? Yanzu Asmeey zata iya yarda dan mutanen nan ya kwanta da ita dudda tasan makiyanta ne? Ita Asmeey zata sauna cikinsu har dansu namata ciki? Did Asmeey forgot all abubuwan data gayamata? Idan tai zaman aure da mutumin nan Allah ya tsine mata albarka? Idan ta kwanta dashi Allah ya tsine mata albarka? Asmeey ta manta? Ita Asmeey zatama kunnen uwar shegu tanuna mata bata isa ba? Lallai zata nunama yarinyar nan wacece ita, she will mercilessly deal with yar nan saitaga Asmeey tayi nadaman budema wani namiji kafafunta datayi, wlh saita ganama yarinyar nan azaban dabata tabaji arayuwanta ba! Wannan hawan jinin da kumburin zuciyan nan daya kamata sanadiyan Asma'u saita gwadama yarinyar kwatankwacin azaban dataji takuma ke kan ji har yanzu!.

Wayanta tadauka tai dialing wani number ana dauka Mom tai murmushi tace "Chinedu the criminal Doctor! I got work for you in exchange I will take your case danaki dauka" daga ta dayan bangaren mutumin da muryanshi sounds like inyamuri but hausa yake yace "me za'ayi Madam Barrister" anatse Mom tace "PREGNANCY EVACUATION!" dasauri Chinedu yace "ahhh Madam na this same D & E put me for wahala oo they wan carry me go prison now I promise I no go do am again" dan murmushi Mom tayi ta kada kafa tace "but kasan since nace I will take up your case now there's nothing like zakaje prison again you don win this case already!" Dariya Chinedu yayi yace "chaiiii Ajiyaaaaa, but before when I come your office, u were bitterly angry I dey comot belly but now that na ur case u support comoting belly abi"? Strictly Mom tace "do we have a deal or not?" Dasauri tace "we have ahh sharp sharp but who be the person and how old make I know wetin I need" anatse Mom tace "she's 21yrs that's all u need to know, send me ur acct and bill of everything y need for the procedure, get everything ready u will take evening flight to Kano" Dasauri yace "angama Ajiya Madam Barrister! I will send the bill now" katse wayan Mom tayi sai kawai tashiga yima Fawaz message. This is the final alkawari zan maka na u are getting Asmeey in few days on 20th to be precise but I need your help, I need protection sannan I need a secure place dazamu kai Asmeey idan na daukota I need backup and guards respond Fawaz". Tana gama tura sakon message na Chinedu na shigowa 250k bills na kayan aiki, Mom kawai ta turamai 500k harda ticket to Kano kiran Fawaz na shigowa shiru tayi zuciyanta na radadi wani kalan soyayya Fawaz kema Asmeey haka? Wat is so special about Asmeey daurewa tayi ta dauka takai kunne dasauri yace "how many men kike bukata?" Anatse Mom tace "plenty! I don't want us to take her to Bauchi ko mu zauna a Kano, wani waje daban nakeso mu kaita" dasauri Fawaz yace "I have a farm house aciki cikin Funtua chan remote daji ko network babu awajen chan zaki kaimin ita I will send guards there incase she tries to escape" I will also give you some incase ana kokarin hanaki I don't mind suyi shooting mutum ma I just want Asmeey na, dan shiru Mom tayi she wants to make him hates Asmeey at all cost dudda tasan news din might hurt him yayi fada da ita amman tadaure tace "but I have to tell you something!." EPISODE 9️⃣1️⃣

Gaban Fawaz na faduwa yace "okay ina jinki" faduwa itama gaban Mom yafara da kyar tace "Asmeey nada ciki!" "Kutumar durun uwarki Salima! Ke dan gindin ubanki jaki mena gayamiki kan karya tabamin mata eh! Matata my virgin little girl wani jahilin yaro ya dirkama ciki and u are telling me!" Mom ta dake tace "to na barka kai finding out kana magana bayan u put us in the mess in the first place wat is so special about Asmeey daka kawa daurewa ka kusan nata fyade ba saisa ubanta ya aurama mahaukaci itaba! Da bakai haka ba da yanzu wlh na hada aurenku" wani dariya yayi mai masifan ciwo yace "ina magana kina magana Salima!" Shiru Mom tayi gabanta na faduwa cikin fushi yace "zamu hadu a Funtua wlh saikin raina kanki, I don't care mezakiyi but that ciki must go" anatse Mom tace "nama kira wani Dr zamuzo Funtua tare anan za'a cire" Fawaz yace "good acire cikin! Su da matana har abada na karbe kayana the next cikin dazai shiga jikinta is gonna be mine" Mom tahadiye wani abu azuciyanta, Fawaz yace "I will send u money for Dr and car da guards kina Tahir?" Murya kasa kasa Mom tace "eh" tsaki yayi yace "useless woman!" Ya katse wayan Mom tayi shiru zuciyanta na masifan radadi ahankali yace "Allah yasama ta mutu ana cire cikin!".

Washe gari da yamma Chinedu ya iso daganan airport guards da Fawaz ya aiko daya ya daukesa aka wuce dashi Funtua. Mom sai plan take tanada plan A da Plan B. ***

Ganin motan da Asmeey ta shiga yaja dawani kalan mahaukacin gudu yasa daya daga cikin security yabi motan da gudu akafa su sunsan babu wani event who is this woman, dayan security yaciro waya yashiga kiran Dr Mustapa dan shine yayi hiring nasu.

Tun a masallaci around 1 ana daura auren Hameed da Zainab gaban Hamad ke wani irin mahaukacin fadi haryakai saiyahau shafa kirjinsa yanadan bugawa da hannu shafa Fatiha akayi aka fito Ya Mustapa ya kallesa yace "are you having chest pain ne why are you beating kirjinka" baki yabude zaiyi maganan hakanan sai yaji kaman zuciyansa zai fito waje da sauri ya dafa bango yana dukawa Ya Mustapa yabisa kasa dasauri yace "Hamad Hamadi! What is wrong with u"? Faisal dake magana da mutane ya hangosu yazo wajen dasauri yace "meya sameshi Yaya Hamad?" Dafa kirjinsa Hamad yayi da two hands yakasa magana yakasa tashi ga mutane makil an gama daurin aure sai kawai Mustapa da Faisal suka kamasa side by side suka daga zasu wuce dashi Baba shiya hangosu saiya biyosu abaya dasauri hakama Ya Abdullahi shi Hameed nacikin mutane da abokansa yan bank dan yanada jama'a Abba da Kawu na karban gaisuwa yana tareda iyayen Zainab, mota suka wuce da Hamad daya kasa magana sai kirji yake bugawa Ya Mustapa yace "Kanada ruwa a motanka Faisal"? Dasauri yace "yes bari na dauko" daidai Baba na zuwa wajen yana gyara malum malum yace "Hamadi ba lafiya ne doctor?" Ya Mustapa yace "eh Baba" daidai wayan Ya Mustapa na ringing tunda ya dauki this securities aiki basu taba kiransa ba! This is 3month na aikinsu one thing daya gayamusu lokacin shine idan akwai wani emergency ko wani abu call him yana ganin kira security house kawai saiyaji gabansa yafadi saiya kalli Hamad dake rikeda kirjinsa da hannu bibbiyu yana wani irin nishi sai yaki daukan wayan ya maida Aljihu yace "Baba dan tsaya da Hamad ina zuwa na amsa waya daga hospital ne" Baba yace "toh jeka yakawo ruwan zan basa" Ya Mustapa yawuce chan nesa da motan yaciro wayan security na kara kira yakai kunnensa kafin yayi maganan security yace "Sir good afternoon this is David home security" anatse Ya Mustapa yace "yes I know! Why are you calling?" Da dan damuwa kan muryan yace "Sir something happened just now which I wanna share cus we don't understand too" anatse yace "go ahead" Yace "a black Range Rover come and packed agidan dake gaban namu na opposite direction, then that makeup artist of yesterday tafito going then someone from the car called her we did not see the person cus yana mota the makeup artist noded her head ta dawo gida I saw when she went to meet the bride whisper something in her ear tafito and left after few minutes the bride came out saita tsaya gaban gate that's when aka bude bayan mota and old lady haka she's not young tafito gaskiya Sir the bride resemble the woman kaman is her mom she shouted come here princess she was smiling so we were not bothered the girl went to the car stood outside for few secs saita shiga taja shiga aka rufo kofan and drives fast the reason I am calling u sir is because yanda motan yayi gudu yatafi sounds suspicious even though matar damuka gani looks like the girls Mother!" Ahankali Ya Mustapa yace "Innalillahi wa innailaihi raji'un!" Yakalli Hamad da Baba ke basa ruwa Faisal tsaye could this be the reason kirjin yaron keta bugawa da kyar Ya Mustapa ya daidaita kanshi yace "how many minutes kenan yanzu da abin yafaru" security yace "just now bai wuce 4-5mins ba" Ya Mustapa yace "get a car and follow them I hope u see them I will call u now" ya katse wayan saiya kalli gaba da baya mema zaiyi? Today is the happiest day of Hameed look at Hamad wat is he gonna do? Wayansa yadaga yakira Abba. Abba cikin jama'a yaji wayansa na ringing yaciro ganin Mustapa saiya dago kansa hannu Musty yadaga masa sai Abba yadanyi magana dasu yataho same thing with Abdullahi, daga wajen Ya Mustapa yace "Baba" juyowa Baba yayi yataho Kawu ma haka akabar Hamad da Faisal daya juyo yana kallonsu hakanan zuciyansa yabasa wani abu ganin reaction na fuskokinsu saiya dafa Hamad yace "ina zuwa?" Yawuce wajen dayaga Baba yaciro wayansa hankali tashe yana kaiwa kunne yace "number ta baya shiga dasauri Faisal yace "wat happened Yaya?" Anatse Abdullahi yace "we think Mom kidnapped Asmeey!" Wani wawan faduwa gabansa yayi yajuyo yakalli Hamad dayaga yana kallonsu sai kawai sukaga Hamad yafito daga motan da kyar yafara tafiya dasauri yayi wajen motarsa dagudu Faisal yabisa yace "Hamadi Hamadi ina zaka?" Kafin yakai Hamad yashiga mota yaja da mahaukacin gudu sai kowa yayi tasa motar suka bisa Hameed dake cikin mutane yaga yanda yan gidansu ke shiga motan dasauri hankali tashe harda su Abba da Baba da Kawu sai yaji gabansa yafadi something happened gashi ba mota hannunsa da motar Faisal yazo sai kawai yayi murmushi yakalli best friend nasa Ayuba yace "dan kaini gida tukunna" Ayuba yace "gida kuma muda zamu kaika wajen bride ayi first halal hug da pictures" hankali tashe yace "no ko bani key motarka kujirani ina zuwa handle anything lemme go home nadawo now give me ur car key" key Ayuba yabasa Hameed yawuce da mugun gudu. EPISODE 9️⃣2️⃣

Yanda Hamad ke sharara gudu a titi saida Abba yafara addu'a Allah ya tsare masashi, Hamad gudu kawai yake jikinsa yabasa ba lafiya and ayanda yaga yayyinsa na kuskus yasan it has to do with his wife! Kawai zuciyansa yabasa hakan.

Security kiran Ya Mustapa sukayi Sir we couldn't see them or trace car track nasu gaskiya gashinan ma mun juyo zamu koma gida. Katse waya kawai Ya Mustapa yayi, cikin 10mins Hamad yayi parking mahaukacin parking yafito daga motan dabaima rufeba yashiga gidan da gudu da mutane ke cike yana kallon compound din da aketa hayaniya ga Mamie awaje dasu Gwaggo da dasu Ya Aya duk anci gayu ansaka anko but they look confuse Mamie na ganin Hamadi abirkice tashiga zuwa wajensa shima yana tahowa kafin yayi magana tarigasa tace "kazo ka dauki Asmeey ne ba'a sani ba Hamadi?" Chak Hamad ya tsaya yana kallonta daidai su Abba na zuwa dasu Ya Mustapa duk suka tsaitsaya Mamie ta kakkalesu trying to read meaning na confusion na face nasu tadai daure tace "wai Asmeey muketa nema Fadila tace Asmeey ta gayamata zataje waje ana nemanta shine nake tambayan Hamadi ko shine yazo ya dauketa" muryan Abba ba dadi kwata kwata yana kallon Hamadi daya tsaya chak yace "I think Salima kidnapped Asmeey!" Wani irin waigowa Hamad yayi kirjinsa nawani wawan bugawa yakalli Abba! Hakama Mom da su Aya dasu Ammi da Mama datafi kowa zare idanu, wani irin rawa rawa bakın Hamad yafara yace "Aaa……b……b……" yakasa magana Abba yace "security sun kira Mustapa sunce wata mata mai kama da Asmeey tazo ta aika aka kira Asmeey tafito tashiga motanta akaja motan da mahaukacin gudu aka taf……." "Noooooooooooooo!" Hamad yayi wani mahaukacin ihu da saida gidan ya amsa yan biki aka juyo daidai Hameed shima yana shigowa gidan, zuciya Hamad yataba yayi wani irin ihuuuu hawaye nafitowa daha idanunshi. "Noooooooooo" yayi kasa dasauri Ya Mustapa yarikesa Faisal yayi wajen yan biki yace "biki is over atafi" securities sukazo aka shiga kora mutane duka waje aka rufe gate, Hamad jikinsa harwani kyarma yake yana kallon kowa barın Ya Mustapa daya rikesa yace "sh…..she will hurt my pregnant wife……. Asme……." Kai Hamad yakasa magana sabida dukan da kirjinsa keyi, Mamie tajuya tama Mama wani kallo dayasa Mama ta fashe dawani irin kuka tace "wallahi wallahi banda hannu a zancen nan na rantse miki wlh bansan da zatazo ba" dasauri Kawu yace "meya faru"? Rai abace Mamie ta nuna Mama tace "matarka ranan datazo Kawu na kamata takira Salima anan backyard tana gayamata Asma'u nada ciki" Gwaggo tace "wlh wlh wani abu yasami yar nan sainasa d'ana ya watsamiki saki tunda dake da Salima yarana basuyi sa'an aure akanku ba munafukan banza da wofi, babbar banza kawai makira yar maula!" Ran Kawu abace yace "pray aga Asma'u dawuri inba hakaba this would be the end of aurena dake enough is enough! Yarinyar da ake protecting kece kikakai update na gulma"? Baba baya iya magana sai kiran layin Mom dayake da baya shiga, awani irin hankali Ya Aya ta duka sai kawai tadaura hannunta biyu a baki hawaye nafitowa daga idanunta na kuce, wani kalan numfashi Hamad yafara ajikin Ya Mustapa wlh kaman ana zaremai rai, kaman mai asthma, idanunsa na juyawa kirjinsa da zuciyansa kawai sun rikice Ya Mustapa yarikesa gam yace "Hamad kai, kai, Hamadi" dukansu sukayo kansa, Hameed yafashe da kuka yana taba kan Hamad yace "Hamadi Hamadi, Hussein, twin!" Mamie tafashe da kuka tace "Mustapa meya sami d'ana yake numfashi haka?" Dasauri Ya Mustapa yace "is heart nashi oxygen baya shiga da kyau tension yasa he's not breathing well, give me water, ku bashi space he needs air" Ya Mustapa ya shimfida shi anan kasan interlock Abdullahi na kawo ruwa Hamad na wani irin numfashi dake tsorata duk mai imani Mamie ta kulle bakinta tana wani irin kuka. "Huhhhhhhhhhhhh……….haaaaaaaaaa……….huuuuuuuummmmmmm" haka Hamad ke numfashi da haki very deep and husky idanunsa na rotating kaman wanda ke having panic attack episode, Hameed ya fashe dawani kalan kuka yace "this is wat I am saying! Abba me akeyi da yaran matan nan? Look Hamadi look at his condition! He will die for nothing akan that woman, Why did you make him marry that woman's daughter why? Look at the pains Hamad is going through! Wlh wlh idan dan Uwana yamutu because of Salima saina kasheta nima! I will kil….." kamasa Faisal yayi yace "Hameed!" Ahaukace Hameed yace "leave me alone Ya Faisal! My brother is my life! He's the second me! I come to this world dsame time dashi! Me and him shared dsame womb together! If nobody is going to speak for my brother I will! And I will seek justice for him! Idan none of you wants to speak sabida zumunci I will speak today ko me za'amin amin! Who is Salima? Tafi karfin kowa ne agidan nan? Tafi karfin kowa ne in this family? Kullum zumunci zumunci an hanamu magana f*ck zumunci! F*ck respect din! I don't care Kanin Babana ke aurenta I do not care! Enough is enough! Idan ku su Abba kun kasa daukan mataki akan Salima mu yaran zamu dauka cus Wallahi batafi karfinmu ba! If none of you is going to put her in her place I will! Yes I will! Who is she? Tazo har gidan nan and almost killed Mamie yanzu she come again ta dauki Matar Hamadi that is pregnant with his child! Wace kalan bakar azzaluma ce ita? Eh! See wlh idan babu wanda cikinku will charge this woman I will sue her and I will report her to the police! I will file a case zumunci nayi dagadaga dashi! She's evil! She's a witch and she's a murderer! And she will pay!" Hameed yajuya zai fita Abba yace "Hame….." Baba yace "barsa Yaya! Danko baije ba ni saina kai Salima kara to the police! Banda haka We need to track her musan inda takai Asmeey kafin tama yarinyar wani abu" yakalli Aya dake kuka yace "Asmeey ta fita da wayanta?" Ahankali Aysha tace "wayanta na wajena Baba" Baba yajuya shima sai kawai Kawu yabisa da Ya Faisal aka tafi police station. EPISODE 9️⃣3️⃣

Duk suka tafi police station Ya Mustapa da sauran na kan Hamad dayakai kusan 30mins kafin numfashinsa yakoma daidai ya yunkura zai tashi Ya Mustapa yarikesa yace "u are not strong ina zaka?" Awani irin hankali yace "I have to find my wife and my child, she's not strong Yaya, she's weak, bataci abinci ba, I have to find matana I have to find herrrrr, hakki nane to protect her, Asmeey is fragile! She's sensitive, that woman will hurt her" yawani fashe da kuka cus yakasa daurewa, idanun Abba da Ya Mustapa sukai jajur, Ya Mustapa yace "su Baba sun tafi police station they will find her and track her kaji" ture hannun Ya Mustapa Hamad yayi yamike tsaye da kyar zaiyi tafiya jikinsa yahau tangalewa, to be honest baimasan meke damunsa ba he's lost and so is his body, Abba yarikesa yace "Hamadi! Hamadi" yakasa magana sai rike Abba dayayi wlh kaman zai rasu yace "Abba zata kashemini matana! Ta…..be….ra…." Yama kasa hada comprehension din but so yake yace idan tabata maganin bera fa, Abba yace "Hamadi Salima tayi kadan ta karbi rayuwan Asma'u wlh sai idan Allah ne yace lokacin Asma'u yayi! Hussain Hussain!" Maganganu Hamad keyi da bamasajin meyake fadi kaman ya haukace yana wani irin nishi Hamad baitabajin fear na loosing anything in his life ba sai yau, baitabajin lack of hope and strength ba sai yau! Zuciyansa yakasa functioning da kyau kai zokaga yanda Aya ke kuka da Aysha, su yayyinta ma basukai mijin nata birkicewa ba, Abba na rikeda Hamad gam ajikinsa yace "je dakina kubani ruwan zamzam namasa addu'a" cus Hamad is looking like wanda ciwon hauka zai kamasa bakinsa motsi yake sosai yana maganganun da ba'aji hawaye na fita yana wani irin breathing. Gwaggo tace "shikenan za'a haukatamin jikana da bai dade da samun aiki ba Innalillahi wa innailaihi raji'una, Ya Allah ka gwadama Salima iyakarta, Ya Allah hakkin Hamadi da Asama subi matan nan" numfashin dazu Hamad yafara zai sheka. "Hmmmmmmmmm! Uhmmmmmm"Ya Mustapa yau sai kawai tafashe da kuka yakasa daurewa yace "Abba let's take him to the hospital please! Ba iska a zuciyansa!" Hannu Abba ya daga masa yarike dansa da kyau ajikinsa yace "babu abinda yafi Allah!" Ya shiga tofama Hamad addu'a Abdullahi na kawo ruwan zamzam Mamie na kuka sosai tarike hannun Ammi ita kanta Mama kuka take yau tanajin nadama da tsanan kanta sabida gulman data hada…… ***

Yanda Motan su Mom ke gudu zaka dauka flying suke sai murmushi take tana kallon Asmeey da kayan aure suka mata kyau cikin good 3hrs suka shigo zaria aka wuce Funtua, saida sukai tafiyan 1hr akakai cikin dajin Mom sai mamaki take ubanme Fawaz yake da waje tsakiyar daji ba mahaluki ko daya gate aka bude suka shiga gidan gonan dayake dankarare ga security daya baza kusan guda goma kowanne da bindiga a hannunsa murmushi Mom tayi ta sauke ijiyan zuciya zuciyanta babu ko darr dan ita the only person take tsoro is Fawaz and now that he's standing with her she has full strength. Fawaz tagani tsaye compound din yana rike da karan taba yana zuka dagashi sai wata yar nicker babu ma riga jikinsa Mom sai kallon gabansa take ta mota ana parking tabude mota tafito Fawaz ya jefar da taba yataho yabude motan ya kalli Asmeey yakai hannunsa yashafa kumatunta yayi wani murmushi yace "welcome home Wifey" yakalli two of his guards yace "akaita bedroom dina" daukan Asmeey guards biyu sukayi suka wuce da ita Fawaz yajuya kaman baiga Mom ba yabisu. Wani kyamuraren mutum a bushe dan tsoho yana sanye da lace yafito daga wani flat yace "Madam Barrister you don come" murmushi kadan Mom tayi tace "Chinedu I will see you later small have u eaten?" Gyadamata kai yayi yace "ahhh Oga feed me and even give me money help me thank him" gyadamai kai Mom tayi daidai guards na fitowa daga flat din Fawaz, tawuce ciki tashiga tareda maida kofan tarufe baya falon corridor data gani tabi tawuce wani kofa tabude Fawaz tagani zaune agado yarungume Asmeey dake buge ajikinsa ya cire gwarhwaronta yayar yana shafa bayanta wani abu Mom taji ya tokare mata wuya kaman zata mutu ta dake ta shigo ta maida kofan tarufe ta ijiye handbag dinta akan mirror tazo gaban gadon tace "baka ganni bane"? Kaman badashi tai magana ba saima zip din bayan rigan Asmeey daya shiga ja kasa yana shafa hook na bra dinta Mom ta runtse idanu tace "agabana zaka cirema y'ata kaya?" Wani zabura Fawaz yayi ya ijiye Asmeey yataso gabansa yamike gabaki daya daga rungume Asmeey yawani dauke Mom da mari jikake tassss!!!

Readers Also Read