Kenza eBookz

Wata kishiya complete by sa'adat - Chapter 2

Wata kishiya complete by sa'adat - Chapter 2

Wata kishiya complete by sa'adat Chapter 2: Wata kishiya complete by sa'adat Chapter 2. *Back to story* Bayan ta gama wannan tunanin ta sheke da wata…

3,879 words

*Back to story* Bayan ta gama wannan tunanin ta sheke da wata iriyar dariya ta nishadi, ta lunshe ido sau biyu a lokaci guda, ta kara Beading A kan kujerar lukutar fuskarta na fidda dariyar nishadi. ''Bade mutum ba...nikadai ce mata daya tal a gurin Alhaji Abdoljalal Saraki..." Ta fadi tana kara shekewa da dariya kmr wadda akawa bushara da Jannatul-firdausi. "Hmmm nasamu duniya wai nice kuwa mary ada..." Ta kara fadi tana bin kaf jikinta da kallo se nishadinta ya yawaita ta fiddo harshenta waje ta lashi saman lips dinta ta kuma cizasa a lokaci guda tace "Hajiya Saudat Mrs Saraki!" Ta fadi tana jijjiga kafafuwa cikin takama da zallar isa hadi da dumbin kasaita, tafi karfin 20mnt a zaune tana nishadi kana ta mike ta Nufa dining Area se uban girgiza takeyi tana juya plat bom-bom dinta. Ta isa ga dinning din ta jawo daya daga kujerun dining din ta zauna tana karewa warmers din dake can table din kusan guda goma, daman ita a ka idarta abinci kala goma sha ake mata nasafe batacin na rana domin se 2:pm ko after 2 dinma take cin abincin safe, sena dare datakeci wuraren 12:am ake sauke mata shi a dining ko 1mnt masu Aikin abincin nata suka kara ranar se an musu wulaknci na innalillahi kuma a hada musu da korar innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!. Wani malatsi ta danna a kn dining din nan da nan wani shirgegen katon igala ya fado a falon daga kiching , shine kukunta, sanye yake da uniform dinsu na ma'aikatan gidan kalar launin blue black. Zubewa yayi kasa ya fara kwararo mata gaisuwa cikin harshen turanci kai kace ze mata sujjada dan tsanar zallar ladabi da biyayya,..ko samun damar amsashi batai ba daman beyi tsammanin hakan daga garetaba, mikewa yayi ya fara gudanar da abinda ya kawosa wato yayi serving dinta dan ita ko cokali bata iya matsoshi gabanta saboda tsabar lalaci da samun guridan duk wanda kaji yace baze iya abu ba wallahi bata kamashi bane. Serving dinta yayi da tuwan Alabo miyar kubewa busashiya wanda yaci uban gandoji, tana kaunar Tuwan Alabo domin shine best food dinta saboda dashi ta ginu duk rnr duniya seta cishi, kafin ta kwanta bacci take fadin abubuwan dazataci da safe da daddare gata da shegen ci kmr gara, duk irin abubuwan dadih datake ci har yanzu cikinta be cunkushe ba, sbda ita din horon yunwa, shiyasa ynzu data samu abinci ba dama. Seda ta gama cinye tuwan alaban malmala biyar duk ma'aikacin nata na tsaye daman inde za ayi serving dinta tsayawa akeyi harse ta gama sannan a tafi. Byn ta gama ya kara zuba mata farfesun naman kai, nanma ta cinyeshi tass ya kara zuba mata farfesun naman Sa nanma ta cinyeshi tass, ya kara zuba mata farfesun naman rago nanma ta lamusheshi tass ga kunun zakinta a glass cup se korawa takeyi dashi shima seda ta shanye jug daya kana ta dawo kn water milo drink nan shima ta shanye jug daya tass ta dawo kn Coconut drink ta dukufa knsa shima.... Samuel ya kara zuba mata farfesun naman kaza nanma ta cinyesu tass se kasusuwa ta bari, karfa kuce kadan ake zuba mata aah dayawa ne, dan kazarma guda daya ce ta cinyeta tass, duk Samuel na tsaye yana satar kallonta a kullum mamakin irin uban cinta yakeyi kai kace da Aljanu takecin aincin. ze zuba mata farfesun dodon kodi ta dktr dashi alamar ta koshi kenan mamaki ya rufesa sbda yau yaga tayi saurin koshi wato yau abinci kadan taci. Ta umurcesa daya kwashe komi. Ya fara kwashewa ya nufa kiching dasu har seda ya kwashe tass tana zaune kn kujerar dining din se uban gyatsa takeyi dmn inta gama cin abinci setayi kusan 30mnt a zaune kana take iya mikewa. Kofar shigo falon ce tayi kara alamar za a shigo tasan gogan nata ne, wato dawisunta, domin taji karar sa yatsanshi a jikin kofar shigowa falon, kofar bata buduwa seda yatsanshi ko nata yatsar. Uwa uba kuma kamshin turarensa daya iddota tin kafinshi ya iso falon. Lumshe ido tayi ta bude seda tsigar jikinta ta tashi sbda dadih da gardin kamshin turaren nasa, ya shigeta ta wani ji yarr nan da nan jikinta ya narke uban abincin data narka yayi down alaji jikinta yayi weak.... A hnkli ya ziraro kafafuwansa cikin falon bayan kofar ta bude. Kananun idanuwanta ta watso masa su kyar a knsa shiko kallo daya ya mata ya dan dauke knsa cikin izzar mulki, sanye yake da wani irin lallausar yadi kalar buter milk (shine best color dinsa) ba karamin amsarshi yadin yayi ba, sumar knsa ta kwanta luf irin ta larabawa, kafafuwansa sanye da lallausar takalmi irin na yan hutu, kyawawan hannayensa masu azabar laushin ni'ima rike da wayoyi guda goma cir, dama biyar hagu biyar. Biyar duk latest Samsung ne se biyu Apple ce se biyu wadansu kamfani ne da bansansu ba i swear dayarde nokia ce cikon ta goman kenan. Duk wawoyin nasa da wuya kaga wani a duniya da irinsu saboda direct company ke masa waya special ba irin ta hannun mutane ba,. Tini kamshinsa ya cika ko ina na gidan, ya karasa kn kujerar 3ct milk din ya zauna hadi da ajiye wayoyinsa a gefensa ya dauki waya daya kirar Samsung ya shiga dubata a hnklin yake shafar wayar irin na yan gayu wato latest ajeboters kalar camera. Tinda Saude ta zuba masa ido bata dauke ba, kokarin controlling knta takeyi, daganinsa duk ta gama jikewa ta kasanta gindinta har motsi yakeyi musammanma daya kalleta dukda be jima yana kallon nata ba amma seda ta danna gindinta a kn kujerar datake zaune ji tayi kmr tayi releasing wallahi! Gabanta ya wani mata dum dum! sede ba halin hakan sbda bokanta be bata damar hkn ba, itafa dan bata da yadda zatayi ne amma wlhi tana cikin bukatuwa da mijinta tsananin bukatuwa ma kuwa Ainifin bukatarsa take! dabadan boka da aljanu dake cintaba da Abdoljalal ya bani sbda ita harija ce ta karshe, ko 10mnt da take bashi ya cita ba lefinta bane umarni ne daga sama wato daga gun bokantane , da ace tsakani da Allah ne zaman ko ince Auran daba karamin Gindinta zatayi ta bashi yana ci ba, sbda yanada dadih ga gardi kaciyarsa a 1mnt dinnan in yasa mata ita har lumshe ido takeyi tanajin kmr bacci ze debeta. "Ashe ka tashi....'' Ta fadi cikin ynga tana controlling azababbiyar sha"awarsa data taso mata, . Yajita amma be bata amsaba sbda kawai zallar mulki da izza, murmushi tayi dan tasan halin kayanta wannan halin nasa duk duniya bame iya sauyasa duk bokayentama sunce baze sauyuba sede ashata yadda gogan ya damata. Yafi karfin 10mnt datayi masa tambayar ba tare daya bata amsaba dan wani lokaci rashin tarbiyarta na damunsa ita kwata kwata bata iya gaida mijiba se shegen kaudin tsiya da iyayin bnza ita ba bada gindi take aci ba balle a dan rage zafi,. Ya fadi can karshen zuciyarsa bawai a kusa kusan zuciyarba dan be isaba. Yace "Saude an samu wata me Aikin?" Hajiya saude tayi wani farr da ido ta taso ta dawo kusa dashi da kyar take takowa uban rundunar cikinnan ya kara wani him dashi ta zauna kusa dashi tana fadin " ba a samu ba ....pls ka bar Samuel ya maka abinci kaci ya iya girki sosai..." Shiru yayi still yana shashshafa wayarsa, wannan abu datayi ya sosa masa rai dande bashi da yadda zeyi ne, sunada me Aikinsu baba ladidi ita ke masa girki saboda shi ma'abocin son abincin gargajiya ne, duk wasu tarkace basu dameshi ba, kai bema cinsu,baiwar Allahnnan babah ladidi ba ruwanta amma seda Saude ta kureta a kn abu kalilan ta zage ta zageta tass bata dubi girmnta ba, ta watsa mata kayanta waje byn tasa garjeje Samuel ya mata dukan tsiya dukfa a kn ta wulaknta wata ne Babah ladidi ta mata natsiha shine ta mata wannan uban wulakncin. "2days kenan na kasa cin abincin kowa se tea kawai nakesha bnsan Abincin Samuel ki samo me aiki wadda ta iya girkin gargajiya kawai...." Ya fadi a yangance wasshh muryarsa dadih har wani yauki muryar keyi kmr ruwan sperm din maza. Yana gama fadar hakan ya mike hadi da kwashe wayoyinsa ya bi hnyar daya shigo ya fice daga falon cikin takunsa tamkar wani rikakken dawisu meji da izza.

Ayi hakuri ashata yadda na damata...jiya akasi aka samu nepa suka ci amanata sukasa naci amanarku. 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 *WATA KISHIYA* 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 *Littafin ma'aurata ne* SAADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽(writer of Kyautar Allah)

Free page 2 ''In kaso abu kmr d'a yaso fitowa daga cikin uwarsa..." Ta fadi hadi da Tabe baki,tabi bayanshi da ido byn ya fice a falon ta kara tsure kofar falon da ido kyarr, kamshinsa duk ya cikata tako ina, gajeren numfashi ta sauke tana me karajin gabanta ya jike sharkaf da ruwan shaawah, ji takeyi kmr ya dawo ya hauta ya bugata taji sanyi sanyi, wata iriyar azababbiyar sha'awarsa ce ta taso mata lokaci guda ta turniketa, ji takeyi kmr tawa kujerar datake zaune knta gwatso....tafi karfin 10mnt tana daurewa tana cijewa tana matsewa kana ta iya mikewa ta nufa upstairs tana tafiya tana ciccijewa harta isa bedroom dinta wanda yaji kayan Alatu tako ina an narka manyan kudade a bedroom din komi na bedroom din mint and peach color ne gadon dakin wani irin tamfatsetse dashi wanda a kalla ze dauki mutum goma sbda tsabar girmansa ammafa ya hadu tsayawa fadar kyaun bedroom din wallahi bata lokacine ko ina a hargitse can kaya can pant can bra kai kace da wani ta kwana ya dinga lafta mata cita, kai ko cinta akayi beci an yamutsa dakin har haka ba, se wani irin uban karni karni ke tashi a dakin dukda kullum sau kusan goma ake sa mata turare a dakin amma karni yakeyi sbda uban azabar kazantarta sam fa ita batasanma yadda ake wani wankan tsarki ba, zata iya cewa ma wallahi ita sau biyu zuwa uku ta tabayin sallah tinda tayi wankan tsarki ta afka musulunci. ita ke karnin shiyasa dakinma ke karnin, se tafi 2month batayi wankan soso da sabulu ba balle wankan tsarki, saboda tsabar tsananin zallar qiwar tsiya gashi ba halin wani ya mata wanka da zeyu wani ya mata wankan ai da tini andinga mata, ita sam bata iya komi se brush kadai takeyi inta tashi shima time to time. danma akwai turarruka da Allah kadai yasan wani irin wari zata dingayi , hatta gidan natama da baze shigu ba. Ga uwar kiba ga rashin yin wanka ga uban tumbi ga uban ci, ga ga ga, dinma ya mata yawa. Side bed dinta ta nufa inda wayoyinta suke kusan wayoyi biyar a jere kn side bed din. ta jawo wata kirar samsung ta kunnata dan a kashe take a ka'idarta bata kunna waya se 4:pm ta kasheta 1:am. Bayan wayar ta kawo direct ta shiga contact hadi da karasawa gefen gadonta ta zauna ta saki uban rababan jikinta tumbinnan ya samu mazauni a cinyoyinta rababaa! duk uban kyaun katifar dake kan bed din seda ta lotsa notikan bed din kam seda suka amsa, daman ita bed dinta da kyar yake iya 2month saurin sukurkucewa yakeyi duk kuwa kyaunsa da uban tsadarsa shi kanshi gogan nata yana mamakin yadda bed dinta ke saurin lalacewa duk after 2month se an chanza mata furniture din bedroom dinta ba dole ba aljanufa ke bidiri a kn mararta kowani dare. Searching din number din hajiya kande tayi itace ke kawo mata yan aiki tin zuwanta gidan Abdoljalal mahaifiyar Abdoljalal tasa hajiya kande ta kawo mata masu aiki farkon zuwanta gidan, shikenan hajiya knde ta zama me kawo mata yan aiki babbar macece me rufin asiri sosai. A kallah hajiya kande zata kai 65yrs ita ke kai yan aiki har gidan kyayen Abdoljalal a yola ita mazauniyar garin kano ce a can take shiga lungu da sako a kauyika ta lalubo masu aiki ta kaisu gidajen masu kudi a sallameta kudinta na agency, ba wai irin tagajan tagajan din agent bace ita zaune take da kugunta. Dealing number din hajiya kanden tayi , se taji tana kan wata wayar katsewa tayi taja wani gajeren tsukin takaici se ayiwa hajiya kanden kira biyar bata samu damar dauka ba tana can tana uwar uban wayoyi, sbda yawan jama"ar datake dashi a knta, kara kira tayi na biyu taji still tana waya, ajiye wayar tayi a kan bed din tana fadin ''ni dabadan wannan dan anacan ba ciwgum daya tilasta se an kawo masa Me dafa masa abincinnan ba wallahi da ban kiraki ba, bama ki isa in kirakiba, ke kenan waya kmr me Aikin uban kasuwancin kudade..." Ta karasa maganar tanajan guntun tsuki ta nufa hanyar toilet ta shiga hadadden toilet din nata wanda yaji kayan Alatu shima ko ina adonsa mint color ne and Peach ya hadu harya gaji da haduwa. Cire wandon kayan jikinta tayi nan daga tsaye ta bude katon gindinta ta saki fitsari shaaaaaa! Ko tsarki batayiba, ta maida wandonta ta fito daga bandakin dai-dai wayarta ta dauki ringing karasawa tayi ta duba taga hajiya kande ce, jawo wayar tayi ta danna mata line busy kana ta bita da kira ta zauna gefen bed din dai-dai baba kande ta dauki wayar bayan tayi ringin daya. "Hajjaju ina wuni da girman kujerarki manya maganin kananun mata.." Daga cikin wayar hajiya knde ta gaida Hajiya saude cikin girmamawa. Yatsina fuska saude tayi hadi da cewa "lafiya,,,kede kande kullum cikin waya kike sekace wata dangwate..." Daga cikin wayar kande tayi wata siririyar dariya kana tace "bari hajjaju ikon Allah, kinsan mu da mutane lungu da sako a fadin nigeriar nan ba inda ban kai yan aiki to knga kuma da matsala ta tashi kai za a kira dole..." Saude ta kara da wani yatsinar fuska tace "daman yaran aikin naki duk se a hankali duk bana kwarai bane, shaggu yan iska ga kallonma mutum miji yan bura uba tsinannu! Ba babba ba yaro duk yan iska ne mayun maza..." Saude ta karasa maganar a hasale. "aike duk wani tsinanne bayanki yake...duk gidannan bame aikin da batasan irin mugun halinki ba, ko yau aka kawo me aiki setasan wacece Hajiya saude matar AAsaraki, don kuwa dole labari ya tadda kowa naki sbda bakin halinki da zalincinki irin naki tsinanniya!...." Hajiya kande ta fadi a zuciyarta dan maganar bazata fadu ba a fili ko kusa kuwa wane mutun balle buzunsa. A fili tace cikin kwantar da murya "hajjaju zuciyar saraki, Ai knsan yaranne se a hankali ai sede hakuri danma kedin me hakuri ce, kin ciri tuta, Allah na tuba yarannan iyayensuma wasu kasa hakuri sukeyi dasu su turo mana su nan mu kawo muku su a rashin sani su addabeku ai sede adduarh kawai amma duk yayan kashin awaki ne danma ke Allah ya cikaki da dumbin hakuri ga kauda kai ga kyauta ranki ya dade ai kedin halinki duk na kwarai ne..." Hajiya saude ta dan murmsa jin kirarin da hajiya kande ta mata a farko, uwa uba kuma gashi ta hada da yabon halayenta shiyasa takeson mu'amala da Hajiya kande saboda yadda take kodata. Tace ckin isa da zallar mulki da rungumemiyar muryarta me firgita zuciyar mumini "Shine kuke kawo manasu bayan kunsan su din tsinannu ne yan iska ne wlhi hajiya wasuma duk mabukatan maza ne sun saba ana lalube musu nonuwa da gindina ne inaga ...." Dayake hajiya kande itadin bakin ganga ce tako ina zaki gareta kmr namiji yasamu lafiyayyiyar mace. Kandes ta zage ta fara mgna cikin tsabar zallar barikiki kai dajin muryarta kasan ta taba bariki "Yo eh mana hajiya , ai yawanci duk maza sun saba kwakule musu duri, an saba lallatse musu kan nonuwa, shiyasa zasuzo suna kawo muku bura uba, suna kalle muku mazaje,, amma wallahi hajiya bamusan halinsuba ai damun sani baze yuba mu kawo mukusu, su nemi su sa muku hawan jini .." Hajiya saude tayi kwafa kawai tace "Tsinannun yaya! Kai dan aiki seya kasheka!'' Hajiya knde tace "tinima hajiya danma kedin akwai ruwan hakuri ga madarar dukiya..." Saude batabi ta kn netace ba tace " yanzu de so nake ki kawomin babbar mace wadda ta nuna tayi lugub wadda bata da mamora seta aikatau, dan Allah ki kawomin ita yau ko gobe Abdoljalal ne ya matsa min kwara a kawo ya sakarmin mara inyi fitsari, girki kawai zata dinga masa, kide tabbatar ta iya girkin gargajiya sosai dan Allah ..kuma karki kawomin kazama dan bansan kazanta kindesan tsarina, sannan wadda zata zauna nakeso, again bansan wadda idanuwanta suka bude tarr da duniya sosai local tuburan nakeso ba yan iska ba masu kwad'ayin mazan mutane...'' hajiya kande danyi jim na wasu dakiku kana tace "gaskiya de hajiya da wuya a samu babbar macennan da kkeso..." saude data fara kosawa dayin wayar tace "Why! Duk masu aikin da kike dashi bakida manyan mata kmr ke haka ko wadda bata dan idasaki ba?" Kande tace daga cikin wayar "aah bawai babu bane hajjaju ina ganin de wannan lokacin ko zaki gwada karamar yarinya haka ki gani ko zata zauna tinda de kinfison wadda zata zauna kar a kawo miki manyan suzo suki zama dan ba zama sukeyiba, ni wallahi hajiya ma ynzu manyannan ban wani daukarsu da sunan in sama musu aiki saboda yawancinsu duk rikakkun yan iska ne, tsofiffin matannan yan bura ubane duk sun sama da cin bura..." Hajiya saude tayi jimm tana nazarin kalaman hajiya kande tana ganin abinda tace yana kn dai-dai gaskiya kwara a kawo mata yarinyar ta gwada tagani. "Okay a kawo din Kande inde ta iya girku, amma pls bame kyau ba mummuna sosai...." Hajiya kande tayi kasake ta amsa da "Toh hajjaju zaki ganni gobe de insha Allahu..." Saude tace "Okay ..." Ta katse wayar ba tare data kara dacewa wani abin ba ta koma ta kwanta bisa gadon nata tana dan wangale kafafuwanta har yanzu sha'awah takeji me tsanani, tunanin yadda taga mijinta nata kara dawo mata cikin kai, ji takeyi kamar tajishi a Farjinta yana luma mata bura burarsa me azabar dadinnan, ajiyar zuciya ta sauke tana me karajin azababbiyar sha'awarsa na turniketa, gashi ba ynzu ma za a citan ba su masu cin nata se tsakar dare wuraren 2:am bata ganin mutum sede taji ana wutsil wutsil a mararta ana jijjige mata duri, duk a tara mata uwar uban gajiya shiyasa bata iya komi ga duniyar nan se bacci to jikinta kullum lubus yake wannan awannin kusan 5h da akeyi a mararta ji takeyi kmr shekara akeyi a mararta bafa wani maganar dadih se uwar uban kakar azaba datakeci, gashi ayita murzar mata nonuwa harse sunyi lugu-lugu shiyasa nonuwan suka kara zama plat, duk wannan bala'in datake jurewa be damunta ita inde zataci gaba da mallakar Abdoljalal zata iya jure 100 din hakan, batafi 10mnt a kwance ba bacci nannauya yayi awon gaba da ita ta shiga narka uban munshari....bata tashi ba har wuraren 6:pm karar ringing din wayarta ya tasheta guda dayan data kunna ta mnta bata kasheta ba, tashi tayi tana narka uban tsuki tana dubawa taga Abdoljalal ne, mamakine ya rufeta, kin dagawa tayi harya tsinke ta duba taga ashe kusan kira na biyar kenan ya mata, wani sabon kiranne ya kara shigowa, sunan Abdoljalal Saraki ya kara bayyana rado rado a kn wayar. Dagawa tayi ta manna a kunne ba tare datace komi ba. "Ankawo me aikin?" Ya tambayeta daga cikin wayar cikin zazzakar muryarsa, yayinda muryarsa ta daki dodon kunnuwanta, seda ta sauke ajiyar zuciya, a fari taji haushin kiran daya mata tana bacci sbda a tasheta danta fukanci so yake ya addabeta, amma jin muryarsa se zuciyarta ta dan sanyaya. "Ba a kawo ba ..." Ta bashi amsa direct. Haushine ya rufesa dande beda yadda zeyi ne tsawon 2days din da yayi a abujar ba karamin wahala yasha ba danma shi bame cin tsiya bane, hk ko a abujarma ba abinci yake samu yaci ba kullum shi kenan acin abubuwan da basa karawa mutum komi a jiki se cututtuka. "Ki dawo da babah ladidi kawai pls ina bkktr abincinta..." Ya fadi hadi da katse wayar. Ta sauke wayar a kunnenta tana kallon wayar sakeke tana me nazarin yadda tajisa dajin muryarsa tasan yana cike da bakin ciki dan be taba kiranta wannan lokacin ba kai shi bema wani kiranta seta kama, zata iya cewa be taba mata ko 2miss call ba se yau hkn ya bata tabbacin lallai abin ya isheshi yunwa ta kwakuleshi Ainun, ajiye wayar tayi ta juya ta kwanta tana fadin "ladidi ita da gidannan har abadan tinda bana ubanta bane!" Ta fadi a hasale ta maida idanuwanta ta rufe taci gaba da baccinta. Da daddare wuraren 12:am ya fado falon gidan sanye da wasu irin hadaddun kayan bacci sky blue masu digo digon butter milk riga da wando lallauss masu tsantsi sun matukar amsheshi, se uban kamshi yake zubawa, color dinsa ya kara fitowa har wani shinning yakeyi seya koma wani irin danye sharab dashi kmr dan 25yrs shi kullym cikin chanzawa yakeyi, duk suturar dazesa seta chanza masa kamanni, shikema sutura kyau ba sutura bace ke masa kyau sbda tsabar kyaunsa da tsarin halittarsa duk kayan dayasa seya amsheshi. Ganin be ganta a falon kasan ba ya nufa upstairs kafafuwansa sanye da lallausar slifas na bacci. Direct falonta na sama ya nufa domin nan tafi zama da daddare. sede saude taga mutum a kanta kawai ya zubo mata ido tana kwance a kn rest chair tin kayan baccin daya ganta dasu da safe har yanzu sune a jikinta ta zubawa tamfatsetsen TV falon ido, dan karewa falon kallo yayi danya mnta when last ma ya shigo falon, be cika wani zuwa side dinta ba, sede inta gayyatosa ko in bukatarsa Ta kawosa na yacita shima ba samu yake ba. Komi na falon ash color ne and milk color bashi da wani hayaniya falon amma fa ya hadu iya haduwa an narka masa kudade na musamman ya tsaru irin tsarin falon turawa ne ba hayaniya se kyau, falon ya hadu harya gaji da haduwa. "Ni wallahi harka ban tsoro...'' Ta fadi tana daukar glass cup din dake gabanta wanda ke cike da sassanyar kunin zaki ta sha tana me zuba masa ido. A fusace yazo amma daya ganta seyaji be iya komai, shi mutum ne dabe mgna biyu amma ita seta sashi yayita mgna fin sau dari uku ma, yafi karfin 1month yana fama da ita kn ta samo wadda zata dinga dafa masa abinci amma a banza dayake ba cikinta bane, ya tabbatar itace bazata iya koda kwana daya ba ba tare dataci abinci ba, kai ko 1h bazata iya ba ba tare dataci abinci ba. "yunwa fa nakeji pls...." Ya fadi cikin sanyin murya kmr wani maraya har yayi wani dan wuya rasa mezece yayi shine kawai yace yunwa yakeji. "Gobe za a kawo maid din..." Ta fadi tana dauke idanuwanta a knsa ta mayar kan kallon datakeyi. Juyawa yayi da niyar ya fice a falon se kuma ya dawo Jiki a sukwane kmr wani wawa de , ya zuba mata ido itama idon ta zubo masa a idanuwansa ta fahimci bayan yunwar Akwai abida ke damunsa. "Saude yaushe zan danyi pls?" Ya fadi muryarsa na kara narkewa se yanzu naga ashe yanada wushiryar sama da kasa ga dan karamin lips me red kmr audiga.

Readers Also Read