Abdulmajid complete - Chapter 14
Abdulmajid complete Chapter 14: Abdulmajid complete Chapter 14. Wasan rufe ido suke sai kuwwa suke kamar wasu yara duk sun hargitsa parlour, Ramlah ce aka…
4,450 words
Wasan rufe ido suke sai kuwwa suke kamar wasu yara duk sun hargitsa parlour, Ramlah ce aka daurewa ido wannan Karon, lalube take Wanda yayi dai2 da shigowar Abdool aiko kamar wacce aka tura ta fad'a a k'irjin sa, kamar da gayya ta k'ank'amesa tana fad'in "yarinya na kamaki" a tunanin ta Nihal ta kama, saukar masa kasala tayi gaba d'aya jikinsa, dama a gajiye ya dawo, ga azumi da yake faman yi yanzu kusan kullum, k'asa koda kwakwaran motsi yayi yana binta da kallo sanye da half gown peach anyi mata love shape da black, iya guiwa ta tsaya sai legging black data saka, ta kama Kanta da ribbon sannan ta saka bandana tayi masa kyau Kamar wata India, zameta daga jikinsa yayi karta karya masa azumi, jin shiru yasa ta janye d'aurin idon da niyyan yin masifa idonne ya sauka a nasa.
"Oyoyo Yaya, ina su Nihal d'in?" Tace tana raba idon ta gansu, tunda suka ga shigowarsa suka silale suka gudu dan ya hanasu kuwwace-kuwwace da mugun wasa.
Itama data ganshi ta razana amma da yake 'yar duniya ce saita maze, kallon ta kawai yayi ba tare da yace uffan ba ya wuce abinsa.
Ji tayi bata kyauta ba, hakan yasa ta bishi dan bashi hak'uri, kwance ta samesa rigingine yana kallon silin, bakin gadon taje tare da duk'awa "pls Yaya so sorry ba zamu k'ara ba" Sam baiji sallamarta da shigowarta ba dan yayi nisa a tunani muryanta ce ta dawo dashi.
Hannu yasa ba tare daya d'ago ba ya janyota zuwa jikinsa, gaba d'aya kan k'irjin sa ta zube kamar wata kayan wanki "meyasa kikeson azabtar dani Ramlah?" Taji ya jeho mata tambaya, sai raba ido take cikin tsoro jin yadda ya matseta a k'irjin sa dake harbawa da sauri-sauri, "Um..em..pls kayi hak'uri bazan k'ara ba" tace duk da batasan ainihin azabtarwar da take masa ba.
Ware ido yayi wad'anda sukayi jajir dasu, saida ta firgita da ganin yanayin sa, duk da idonsa ba farare amma wannan yafi karfin a kirasa kalarsu, duk ta tsure sai mutsu-mutsun kwace Kanta take, lumshe ido yayi tare dayin murmushi, ganin duk ta rikice a ransa yace "hmm sai tsoro amma ta iya jama mutum rigima, ashe ranar.... akwai rigima" sassauta rikon da yayi mata yayi aiko da sauri ta kwace kanta tare da sauka kan bed d'in sai sauke numfashi take tana raba ido.
Still idonsa a lumshe yace "meyasa kike irin wannan shigar?"
Shiru tayi masa, zaune ya mik'e tare dayin wani Smiling bayan ya ware idonsa a kanta, dariya ma ta basa ganin tayi tsuru kamar mara gaskiya "kinfison kiyita tayar min da hankali ko?"
Girgiza kai tayi alaman aa, "well jeki" yace aiko da gudu tabar d'akin kamar mai jiran kiris, dariya yayi "yauma na rasa azumin Kenan" yace tare dayin Mik'a rage kaya yayi sannan ya fad'a toilet dan yin fresh up.
"Ina Azabtar dashi.. To da meye?" Tace tana duba jikinta ita bataga laifin shigar ba, "yaya rigima yakeji, nidai gaskiya manyan kaya nauyin su nakeyi" ta fad'a tana tura baki gaba, kamar yana ganinta.
Jan k'afa tayi ta isa d'akin su Nihal ce kwance tana waya saidai baka iya jiyo abinda take fad'a saboda yanda tayi k'asa da voice nata, junior ne ke bacci gefenta, gadon ta haura tana fad'in "Juliet ta romeo ana baki aiki kenan, Yaya Hakeem yayi ya fito a shige ciki dake dan naga alamar a matse kuke" ta fad'a cike da zolaya.
"Bye sweet bro, sai na jika anjima" sannan ta juyo ta watsa mata harara "wai renin hankali, keda daga ina kike yanzu, ai kece zance Ku kara gaba Ku barmu musha iska".
Zaro ido tayi " Lalala yayan kike gayawa haka aiko zan gayamasa"
"To saime ? Karya ne?"
"Uhm naga alaman yaya Hakeem ya zarar dake mudai ba ruwanmu kada ki lalatamu, bacci ma zanyi ni kyaleni" ta fad'a tana kwantawa gefen junior, tare da rufe ido.
"Kwaji dashi dai" Nihal tace tanaci gaba da danna wayarta...
"Kai nima fa na samu matar nan yauma zaka rakani zance".
" hhhhhh new system wannan wacece mai sa'a haka?"
"Ahaf yi cooling kawai anjima kad'an zaka ganta....."
"Uhm na lahe"
Bayan sun tashi ne yace suje yakaisa ya ganta, da motar Hakeem sukaje, ganin ya d'auki hanya gidan yasa mamaki ya kamashi, bai gama mamaki ba ya gansu bakin gidansu, horn yayi gate man ya bud'e musu suka shiga parking yayi tare da fitowa shima Abdool fitowa yayi yana mishi kallon tambaya, yi yayi kamar ba kula ba ya d'auko phone d'insa yasa kira "baby gani Harabar gida fa, OK" ya fad'a tare da hang up, Abdool kuwa ido kawai ya zuba masa yaga iya gudun ruwansa.
K'ofa ya kafe da ido don ganin waye zai fito duk da zuciyarsa na gayamasa is just a joke Hakeem ke masa, ganin yadda yake masa dariya.
Nihal ce ta fito sanye da gown ja da shadda sai walkiya take, tayi d'aurin gwaggwaro, sai bak'in gyale data sagala a kafad'a, fuskarta tasha make-up sai k'yalli take, tana fitowa idonta ya sauka ana yayanta aiko ba shiri ta juya a guje cike da kunya.
Da mamaki ya juya yana kallon abokin nasa "don't say anything all d answer are here" Hakeem yace yana dariya.
"Habi! Guy u take me 2 d world of surprise oo, yaushe akayi banda labari" yace yana jin dad'in lamarin har ransa.
"Aiko matar sonka ta sani, da ita akayi komai"
Tuna masa da 'yar rigimarsa ya sakashi smiling "aiko bata gayamin nasan Nihal ta hana a fad'a, well congrat" yace yana bashi hannu, hannu ya mik'a masa shima nan sukayi musabawa daga ya goce tare dakai masa duka a kafad'a, tare dayin d'an gudu shima Ya bisa ya dan ramawa.
Cimmasa yayi tare da d'aga hannu zaikai masa duka "kai saika dokan yanzu nifa in low Kane".
" tab ban d'auka tanan ba balle abu ya dameni" rungume juna sukayi suna dariya.
_friends forever_
Abdool ne ya gayama Mami tayi farinciki da sosai tare da sanya albarka, tasan Hakeem tun kuruciya baida wani matsala, amma duk da haka saida ta gayama dangin babanta sukayi bincike game dashi.
"Um dama Mami zance yaushe Ramlah zata tare ne?" Abdool ya fad'a yana Sosa k'eyarsa.
Mami tambayan tazo mata a bazata "tariya Abdool? Aina d'auka sai exam d'insu ya fito sun samu admission tukun, kaima zuwa lokacin ka kammala komai na bud'e, hospital d'inka ko ya ka gani ne?"
"OK Mami ba komai a barshi a haka" amma har ransa yana buk'atar mace kusa dashi, har gaji dayin azumi wani sa'in saidai su karye a banza don kuwa Ramlah bata daina shigar k'ananun kaya ba saima abinda ya k'aru.
Itakam ko a jikinta kuma a haka take iskoshi har d'akin sa don neman rigima kuma daya tab'ata ta fara zare ido da kyarmar jiki...
**************
"Wlh naso naje amma kinga inaso na kammala buk d'in nan wlh akwai tausayi, kice ma Besty tayi hak'uri zanzo special zuwa, inshaa Allah" Ramlah tace da Nihal wacce ke cikin shirin fita.
"Yanzu saboda buk d'in nan zaki zauna ke kad'ai a gida, ko tsoro bakyaji?"
Smiling tayi "ai buk d'inne sisto so sweet, ai da kin fita zan rufe k'ofar parlour inaga ma garden zanje".
" muga wane iri ne?"
Buk d'in ta mik'a mata an rubuta *Darkness of sorrow* gaban bangon "um Besty ki ta riga ta b'ataki da novel, gashi har abin ya shafeta".
" nidai banason mita ki gaidamin ita sosai" tace tare da warce buk d'in ta.
Su Mami duk sun fita unguwa har junior ba yadda batayi dashi ya zauna ba yace zaije da Mami.
Zama tayi parlour tayi dai2 tana karatunta sai aka d'auke nepa "kash" tace tare da huro iska a bakinta.
Mik'ewa tayi don zuwa garden tasan zatafi jin dad'i a can.
Sanye take da mini skirt omo color na jean wanda ko cinyoyinta bai gama rufe mata ba, sai shirt pink mai hannun best wacce keda sakakken wuya duk rabin k'irjinta a fili, kanta ba d'an kwali sai kamawa da tayi da ribbon pink, tazo zata wuce taga d'akin Abdool bud'e, mamaki tayi dan batasan ya dawo ba, har zata wuce abinta tace bari dai ta duba ko yana ciki.
Abdool da tun safe yakejin sa wani iri wit 2much feeling ko azumi bai samu ya d'auka ba, ga Cikin sa sai ciwo yake koda ya fita bai Dad'e ba ya dawo, bai bari kowa yasan yana nan ba ya shige d'akin sa magani yasha ya kwanta, amma INA sai gaba abin keyi ji yake kamar sai mutu idan bai kusanci mace ba.
Iskar bakin sa ya furzar "wannan wane irin musiba ne, tsawon shekara 1⅛ ba mace a tare dani, wlh am tired, inada mata amma aikin banza, mtsss" yaza tsaki dan da alama hak'urin sa, yakai k'ololuwa k'are wa musamman dake shi mabuk'aci ne.
Turo k'ofa yaji anyi, sauri ya d'ago dan ganin waye, ganin yanayin shigar ta yasa yai saurin kauda kansa, ganin halin da yake ciki yasa ta ajiye book d'in da sauri, tana fad'in "menene Yaya? Meya same ka?"
Da hannu yake mata alaman kada ta matso Inda yake, duk da ta fahimci me yake nufi amma sai k'ok'arin isa Inda yake take yi.
Tana isa ta rungume sa tare da Shafa masa baya, aiko ta tono fitina da Kud'in ta, wani irin yarr yaji tun daga kansa har zuwa yatsarsa, hannayensa ya zageyita dasu ya kama k'ugunta.
K'ara matseta yayi a jikinsa tare da had'e bakin su, cikin kwarewa ya cafki lips nata kamar mayunwacin zaki........
Mura🤧🤥
💄Meryerm Abdool💄 [9/23, 8:51 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬 🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na 💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers* P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu👇🏻
*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM* *#IG PML WRITERS* *#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035* *#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Anas d'an malik (R.D) yace manzon Allah (S.A.W) yace :-
Ina rantsuwa da Wanda rayuwa ta take a hannun sa, imanin d'ayan ku, baya cika saiya soma mak'ocinsa Abinda yake sowa kansa.
A wani gurin kuma yace "jibrillu ya kasance yana yimin wasiyya da Mak'oci har saida nayi tunanin zai gajeni idan na mutu"```
*ya 'yan uwa Ku duba girman hakkin mak'oci ga mak'ocinsa, wanda a yanzu mukayi yada gai2 da wannan zumunci muka d'aukesa ba a bakin komai ba, sai kayi wata bakaga mak'ocinka ba amma bazaka bincika lafia yake ba, ya 'yan uwa miyi k'ok'ari mu gyara ko Allah zai lullub'e mu da rahamarsa, Allah yasa mu dace ameen👏🏽👌🏻*
📝 *Episode* 201--205
Zazzaro ido tayi cike da tsoro, jin sabon al'amarin da yayan nata yazo mata dashi, mai cike da wuyar fassarawa, " tome ke damun Yaya Abdool ne wai" ta fad'a a ranta, mutsu-mutsun k'wace kanta take, amma ko gezau baiyi ba saboda rik'one yayi mata bana wasa ba, fargaba da tsoro ne suka dirar mata lokaci d'aya, dan iyakarta dashi hugging shima daya matseta ta fara k'ok'arin kwacewa saketa yakeyi yace ta fice masa a d'aki, amma yau kam abin nasa ba wasa dan cikin sauri-sauri yake tafiyar da ita, kamar zakin da ya shekara baici ba, tuni ta fara data sanin shigowa d'akin da tayi.
Shikam gogan naku ya fara fita hayyacinsa kissing nata yake deeply cike da k'warewa, yayin da ya matseta a k'irjin sa da hannunsa d'aya, d'ayan kuma yana wasa da sassan jikinta dashi, zame 'yar shirt d'in yayi da hannun tare daci gaba da wasa da gab'ob'in jikinta, cikin mastering.
Lumshe ido tayi tare dayin lahu a k'irjin sa, zuciyarta sai harbawa take da sauri-sauri, tana karb'ar sak'onnin sa masu wuyar fassarawa, tunawa tayi da labaran da takeji a novel da kuma wad'anda takeji a bakin su Sadee na kwakwar da ake ci a first night, da alama yayan nata duniyar da yakeson kaita kenan, dan ya birkice mata ya riketa ta, ya koma kamar bashi ba, hawaye ta farayi dan tasan yau takai k'arshen zuwar masa d'aki.
Jin tsayuwa na neman gagararsu yasa ya sassauta rik'on da yayi mata da niyyan janta zuwa bed, ita kuma jin ya sassauta rik'on ne yasa ta ta bud'e ido, ta tsorata da ganin yanayinsa, tattaro duka k'arfinta tayi duk da yadda ya kashe mata jiki, ta turasa da k'arfi ya tafi luuu kan bed, ita kuma ta zura a guje zuwa k'ofa........
************
*A k'auyen Kilgori*
Abubuwa sai k'ara tab'arb'arewa suke, yanzu Hinde ta k'ara samun cigaba(amma namai ginnan rijiya) dan yanzu sai tayi kwana 2 bata dawo gida ba, tana yawon gantalinta d'akin samarin gari, idan ta dawo iya Hari ta tambayeta inda taje ansar ta aiketa balle taga ta dad'e haka in tace zata doketa, tace tana tab'a ta ramawa zatayi tunda ba jakarta bace, tasan kuma tsab zata raman dan Hinde ba kunya kota asi, ga ido tsaye na rashin kunya, ga ba damar ta fad'a Ard'o dan bashi ya aiketa dakko ta ba, gashi yanzu sam baya shiga sha'aninsu hasalima ya daina zama gidan bacci kawai ke maida shi, amma bai rageta da komai ba, amma duk da haka baisa Hari ta gane Allah ya faku ba, kullum cikin ranta bakin nufi ne takebin Ramlah dashi, musamman ganin tsawon lokacin da aka d'auka bata da labarin ta, don ko ta tambayi Ard'o game da ita cewa take, kome damuwarta da labarin ta sonta take ne, koso take taji tana cikin mawuyacin hali, to bai sani ba, ansar kenan, hakan yasa hankalinta k'ara tashi tasan Ramlah na cikin kyakkyawan rayuwa duk inda take.
Wanda hakan ta tsana a rayuwar ta taji Ramlah ta samu ci gaba, gurin boka taje nan yake gayamata Ramlah na cikin daular da bata tab'a gani ba a rayuwar ta, idan kuwa tanaso yayi mata aiki akanta saita kawo dubu dari uku, haka ta dawo gida cikin tunanin inda zata samu mak'udan kud'in, daga k'arshe shanunta ta sayar ta k'undume k'undin, a hanyarta ta zuwa inda boka taci Karo da Jauro, fitsari ne akwai bata saki a wandonta ba, amma ta firgita iya firgita, ganin yadda ya had'a rai kamar zaki sai huci yace ga adda a hannunsa.
"dama nasan idan kere na yawo zomo na yawo wata rana zasu had'u" ya fad'a yana wani juye baki irin na 'yan daban nan.
Jikinta ne ya kwari mazari cikin rawar baki tace "kayi hank'uri an Jauro ba laihi nana ba aradu kuwa malam na ya cuceka"
"Hahahaha ke! Tsohuwar banza kina tunanin irin Jauro aka cuta, to keyi kure kuma yau saikin kwashi kashin ki ga hannu" ya fad'a cikin tsawa tare da d'aga adda kamar zai Sara mata.
Zaro ido tayi Cikin tsoro hadda fitsarinta a wando " don Allah Jauro kayimin rai wallah, banda laihi, don Allah ka gahwarceni ka taho ga Hinde nan na baka"
"Kutumar kazar abun can! Ni zaki ba wannan gantalilliya, rijiyar da kowa kasa wasaki nai(gugarsa)" ya fad'a cike da k'araji.
K'ara tsorace tayi ta daburce bakinta sai rawa yake gashi daga ita sai shi a cikin jejin balle tayi kuwwa wani ya taimaketa, cike da rashin imani Jauro ya sarraremata k'afafu sannan yayi gaba da jakar kud'in, ganin mak'udai kud'i a ciki yasa yabar garin gaba d'aya zuwa birni danshi harka ta bud'e masa.
Anan ya barta cikin jini a sume batasan Inda kanta yake ba duk ta zawace zanenta..........
_shi ramin mugun ta in zaka gina ka gina gajere, dan bakasan ina rana zata fad'i ba_ 🤷🏽♀
************
Cikin rashin kuzari yana layi kamar d'an maye, ya taso k'afa yasa ya tad'iyeta ta fad'i, tsakiyar d'akin.
Jiki ta fara ja jikin tsoro "pls ya Abdool don't do this 2 me pls am scared" hannu ya d'aura akan lips d'insa yana kallon ta da rinannun idanunsa "shitt" akwai ya iya fad'a yana ci gaba ta tunkarota, a yadda yakejin sa muddin bai samu kusanci da mace ba zai iya mutuwa.
Tunkarota yake tana jan jiki harta k'ure da bango, kanta ta tura Cikin cinyoyinta ta matse tana kuka tana fad'in "nooo yaya don't come over there, pls leave to go" ko jin me take cewa ba yayi, yana isowa surar ta yayi ya jefa kan bed kamar ya d'auki 'yar baby, shima binta gadon yai, yayi kanta gadan-gadan, ganin yayo kanta da ganin yanayinsa yasa ta runtse idonta da k'arfi tare k'walla razanannen ihu saida d'akin ya amsa......
Ni Meryerm Abdool ganin abin zaifi k'arfin ganina yasa na tattara nawa da nawa na ja musu k'ofa cike da tausayin Ramlatun Baffa dan yau fuskar dan binni mai gilashi ba sauk'i a tare da ita..........lols
*****************
Tun ina jiyo ihun Ramlah daga waje har na daina jiyo komai (nace yau fa yarinyar baffa anji maza, yau ya Abdool ya d'auko magana).
Saida ya samu full satisfy sannan ya daga ta, nutsuwa ce ta fara dawo masa abin ya faru ya shiga dawo masa, dafe kai yana kallon ta cikin yanayi na galabaita ido akwai ke zubar da hawaye ko yatsarta ta k'asa daga wa "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un" kawai yake maimaitawa, yana blaming kansa akan faruwar lamarin, shi kanshi yasan baije mata da lalama ba, amma ba laifinsa bane itace da gardama kuma is out of his control.
Agogo ya duba 3:30pm tun abun 1:00pm lallai yau ya d'auko magana, a gaggauce ya fad'a toilet ya tsarkake kansa tare da zura jalabiyasa d'aukar ta yayi tare da zanin gadon ya koma toilet, ruwan dubin da ya tara ya tsundumata ciki, k'ara ta saki cikin wahalalliyar murya data dashe don kuka tare da k'ankame masa jiki "pls yaya stop am dying".
Bubbuga bayanta yake cike da tausayinta " sorry princess, na dena ai, nine ba? bazan k'ara ba?" D'an bud'e ido tayi taga a bayi take yasa tayi saurin rufe idon tare da fashewa da wani kuka ga jikinta ko'ina ciwo yakeyi, wani irin haushinsa ne ya lullub'eta tana tuno abin da ya faru bayan 'yan a wanni dana sanin rashin bin Nihal take da dana sanin shigowa d'akinsa ashe bala'in da ke kiranta kenan, bala'i kam, "lallai ya Abdool mugu ne na k'arshe" ta fad'a ranta.
Shi yayi mata wankan sannan ya lallabata tayi na tsarki, ya maidata kan bed bayan ya canja sabon bedsheet, D'akin su yaje don dakko mata kaya, amma koda ya bud'e wardrobe ba kayan kirki a ciki duk k'ananu ne irin wad'anda suke sakawa, dakar ya samo mata wata rigar atamfa can k'asa, murmushi yayi "u see koma meye ke kika jawa kanki, irin wannan kayan ai sai gidan miji ake sakawa, gashi yau anjamin na tono rigima koya zamu karke oho" haka ya koma d'akin yana feeling special ji yake kamar ya sauke wani babban dutsi a kansa, tun da yake bai tab'a samun gamsuwa kamar yau ba(INA Zee team kuna jin Dr Majeed ko).
Duk wani taimako daya kamata ya bata a matsayin sa na likita, likitan ma na mata ya bata, sai rarrashinta da lallami yake kamar wani kwai tare da gayamata Kalamai masu sanyaya zuciya, amma ita kam ta kaurare sai kukanta ta keyi, ga wani haushinsa daya mamayeta lallai maza bata ido.
K'arin Haushinta ya rasa inda zaiyi mata wannan danyen aikin sai cikin gidansu yanzu da wanne ido zata kalli Mami da Nihal, ya Riga ya gama da ita kawai, tun yana lallashinta cikin jin dad'i har ya fara jin haushi, kwanci yayi tare da lumshe ido yana jiyo sautin kukanta, yama rasa ta ina zai fara rarrashinta, tunawa da first night d'insu da Zainab yayi, Sam batayi masa wannan sakarcin ba, nuna masa ma tayi ma ba abinda ya sameta duk da yasan ta wahala ita ma, amma ji wannan yadda take masa kuka kamar ya kashe mata uwa.
"Mtsss dama abinda kakeso shike wahalar da kai" ya fad'a a ransa, tashi yayi tare da zuba mata ido "meye matsalarki yanzu?" Ya jeho mata.
Kyalesa tayi tare daci gaba da kukan ta, haka yake gaba dayi mata magana cikin rarrashi, tayi masa biris tana ci gaba da kukanta tsaki yaja da k'arfi "tashi ficemin daga d'aki" yace yana nuna mata k'ofa, tashi tayi ta fara dafa hango tana tafia, tausayinta ne ya rufesa tashi yayi ya sureta, saida tayi k'ara jin ya d'agata tana wulle-wulle da k'afafu alaman bataso amma duk idonta a rufe suke gam, murmushi yayi mai sauti ganin yadda tak'i bud'e idon, a haka ya kaita har d'aki, kan bed ya direta tare da kai mata peck a goshi, sannan ya ja mata bargo, ya fice cike da farinciki..
Saida ta daina jin motsinsa sannan ta bud'e idonta harara ta balla wa k'ofar tare da rufe idonta, abubuwan da suka faru ne suke dawo mata a kwakwalwa "lallai al'amarin aure akwai girma, gaskiya yaya baka kyautamin ba" tana tuna yadda ya birkice kamar bashi ba......
Sai lokacin ya samu yayi sallar azahar da la'asar, addu'a sosai yayi musu, sannan yabi lafiyar gado dan shima ya jigata k'arfin hali kawai yace, lumshe ido yayi "yau na jawo rigima but so sweet more than word can say" yace tare da smiling mai k'ayatarwa......
_kuyi hak'uri da jina shiru da na shiga busy ne a yan kwana kin nan, #1love# ❤_
💄Meryerm Abdool💄 [9/23, 8:58 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬 🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na 💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers* P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu👇🏻
*#WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM* *#IG PML WRITERS* *#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035* *#http://maryamsbello.blogspot.com*
An karbo daga abi Amamata R.D yace, manzon Allah tsira da amincin Allah yarda dashi yace.
_duk Wanda ya fita domin Neman ilima to kuwa yana kan hanyar daidaitacciya ta ubangiji har sai ya dawo_
A wata ruwaya kuma yace
_Neman ilimi wajibine akan kowa, mace ko namiji, k'arami ko babba, d'a ko bawa ba'a daukewa kowa ba_
*idan Mukayi duba da wad'annan hadisan kenan Neman ilimi dole ne garemu domin gyaran lahirar mu, sannan kuma menene banbancin mutum da dabba? hankali, taya ake sarrafa hankali? sai da ilimi kuma annabi Muh'd S.A.W yana cewa Ku nemi ilimi koda yakai birnin sin ne(China) hakan kad'ai ya isa ya nuna mana girmin ilimi, saboda haka 'yan uwa mu dage da neman ilimi wallahi jahilci babban ciwo ne, haka duhunsa yafi dare duhu, kada mu manta saita hanyar ilimi zamu San yadda zamu bautawa ubangijinmu dashi ake neman lahira dashi kuma ake Neman duniya, in fact ilimi shine gishirin rayuwa. Allah yasa mudace👏🏽*
Tunatarwa CE 👌🏻
~Namecy kyawun halinki na daban ne, haka ke 'yar baiwa CE, bazan gaji da mik'a jinjina gareki ba, Allah ya saukeki lafia ya raya baby khady akan sunnar manzo rayuwa mai albarka ameen~
Tawan tafi ta kowa😍👌🏻 Maryam Y Zango❤
📝 *Episode* 206--210
A haka har bacci yayi gaba dashi mai cike da mafarkinta suna cikin rayuwa mai dad'i irin ta masoyan asali, masu tsananin k'aunar junansu...
Itama dai baccin gajia ne ya d'auke ta, k'arfe 6 Nihal ta dawo gidan "iyye lallai babyn nan kina hutawa fa an gama karanta novel sai bacci, gaske Bestynki tai ta kiranki baki d'aga ba" tace tana k'ok'arin tayar da ita, jin zafi a jikinta ne yasa ta d'auke hannunta "oh ashe bata da lafia" ta fad'a tare da ficewa parlour.
Kiraye-kirayen magrib ne ya tayar da Abdool, shima dai zazzabin ne ya saukar masa a jiki, a daddafe ya samu yayi sallah yana mamakin wannan yanayi daya tsinci kansa Wanda ko a Zainab da take shine Karon sa na farko, baiji haka, amma kuma Ramlah ce ta daban ai, so yake yaje ya duba lafiyarta, mik'ewa yayi Cikin d'auriya a parlour yaci Karo dasu Nihal, Husna, Abduljabbar da junior suna kallo, da sauri junior yaje garesa dagasa yayi yana mishi wasa, shi kuma sai gwarancinsa yake masa, Su Nihal gaidashi sukayi, zama yayi kan, seat yana d'an sannan yace "saiku kad'ai Mami fa da Ramlah?" Ya tambaya kamar shigowarsa kenan.
"Mami, na ciki, sisto kuwa ba lafia itama tana ciki" Nihal ta ansa masa, "ashha meke damunta?" Ya tambayeta.
"Wlh ban sani ba, Yaya nadaiji jikinta da zafi, ko Sallah ma bata tashi tayi ba, Mami tace na barta harta tashi da kanta"
Mik'ewa yayi tare da shiga d'akin, zaune take kan dadduma tana sallah, kan sofa ya zauna yana kallon ta harta sallame, juyowa tayi dan ganin waye ya shigo, saurin d'auke idonta tayi ba tare data bari sun had'a ido ba, dama yasan za'ayi haka murmushi yayi tare da tasowa zuwa inda take kan dadduma, "baby ya jikin?" Ya fad'a yana k'ok'arin rungume ta, saurin janye jikinta tayi, Tare da kauda kanta gefe ba tare data anshi ba, smiling yayi ya dafa kanta jiyayi ba zafi sosai alaman zazzabin ya sauka "baby ya kike jin yanayin jikin yanzu, har can....nake nufi" ya fad'a yana dariya.
Bak'in ciki ne ya mamayeta "kai wlh namiji ba kunya, ai dole kace baby tun da ka halakoni" tace a ranta, d'aure fuska tamau tayi tare da mik'ewa a hankali, sannu take takawa tana d'an d'ingisawa kallon ta yayi cike da tausayawa, kan bed ta kwanta tare da jan blanket, lumshe ido tayi tana jinsa yana mata magana amma tayi banza dashi, smiling "baby rigama kefa kika kai kanki to meye laifina a ciki"? still shiru tayi masa.
Sunkuyawa yayi tare dayi mata peck a goshi, " get well soon my rigima baby" yace sannan ya aje mata tablets d'in da ya kawo mata kan bedside drawer, bayan ya gaya mata yadda zata sha, ko ci kanka batace dashi ba, shi kuma Sam ransa bai b'aci ba, saima wani nishad'i da yakeji a ransa jinsa yake ango sak.
"Yawwa Abdool ka dubata meke damunta ne?" Mami ta tambaya wacce fitowarta kenan, tana shirin zuwa duba ko ta tashi.
"Wai zamewa tayi da tiles shine k'afarta ta take ciwo da kai, amma na bata magani tasha ta kwanta" a take ya sharota.
"Ayya barin dubata" Mami tace tana shigewa d'akin, tana jin sallamar Mami ta k'ara lafewa kamar mai baccin gaske dan wani kunyar Mami taji ta saukar mata yau ba kad'an ba, gani take kamar tasan meya faru, Bata tasheta ba, sai kallonta da tayi cike da tausayawa tare cewa "Allah ya sawwaka dota" sannan ta fice.
Sannu a hankali take takawa tana fitowa daga toilet, Nihal ce ta shigo rungume da junior da yayi bacci "oh sorry sisto ashe zamewa kikayi sannu ko ya jikin?"
B'oye mamakin ta tayi dan tasan aikin Abdool ne "da sauk'i, sisto kinsan tsautsayi" tace tana fad'in "Son shine kayi bacci baka nemeni ba?" Tace tana zama gefen da Nihal ta kwantar da junior tare da shafa kansa.
"D'an rigimar yaronki ba, ai yazo kina bacci sai tada ke, Mami ta tasa k'eyarsa".
Murmushi tayi " nayi missing rigimarsa ai yau "......
*************