Kenza eBookz

Al'farma complete Novel - Chapter 13

Al'farma complete Novel - Chapter 13

Al'farma complete Novel Chapter 13: Al'farma complete Novel Chapter 13. """"""""Kafeni yy da ido batareda yacemin komaiba" cikin zubda kwalla nace kasakeni…

2,736 words

""""""""Kafeni yy da ido batareda yacemin komaiba" cikin zubda kwalla nace kasakeni nikam nafada inature kirjinsa da tafin hannuna.Dada janyoni yy jikinsa sosai ahankali yarankwaafo da fuskarsa daidai saitin fuskata.ya huramin isakar bakinsa mai tsanyin kamshi.nalumshe idona siraren hawaye suka siraro kan fuskata,yadaura bakinsa kan goshine yamannamin lafiyayyen sumba.wani irin yarrrr naji ajikina kalan kallon dayakemin yasanyani dibirbircewa inacigaba da tureshi"asannu yashiga sassauta rikon dayamin yadaura hannusa saman wuyana yashafosa har izuwa kirjina yazura yatsarsa cikin rigata sakankanin nonuwana yarika tafiya har kasan nonon yarika tafiya da yatsar cikin wani irin salo maiwuyar fassara"bansan sanda nafashe da kukanda naketa dannewaba.nakai hannu narike hannunsa cikin muryar kuka nace"banaso kadaina kadaina inamaicigaba dajanye hannusa,yatsurawa lips ina ido yasanya hannusa taba yana yadada tallafoni sosai har alokaci yatsar hannusa ta tsakiya nacikin tsakankanin nonona.hawaye yarika ruba a idona kamar ankunna panpo,asannu yazare yatsarsa cikin kirjina cikedawani irin tsalo wadda yasani runtsa idona dakarfi danjinake kwakwal wata bazata Iya daukar abinda yakeminba"yasanya hannusa cikin aljuhu yazaro handkerchief yadaura sa kan fuskata yana gogemin hawayen wani irin fintinennen kamshine yaziyarceni nantake kamshin yagouraye dakin baki daya,ahankali nabude idona danganin abinda yasanyamin afuska mai tsanyi dakuma masifar kamshi"alokacin yadago handkerchief in akan fuskata,nasha mamakin ganin handkerchief ne me irin wanna fitinennen kamshin" yacire hannusa abayana "najuya zan ruga aguje taku daya yy yariko ni tareda juyoni.nan nakuma sakin wani kukan yadaura hannusa kan lips insa yace shiiiiit" aibashiri nahadeye kukan"yasaka yatsarsa kan lips INA yarika zagayeshi yanadan mammatsewa "sakin jikina nayi nasulale kasa dan bazan iya jure abinda yakemin dinnaba" kan na isa kasan yy saurin rikoni yahadani dajikinsa ya rungumeni sosai"zuwa wasu yan mintuna saiya sakeni, najuya dasauri nafita adakin nashiga cikin gida,inawaigen bayana "atsaye natadda Mama da Mommy " ganin yadda nashigo gidan kamar an wurgoni,yasanyasu hada baki wajen cewa yy lfy?kokarin saita nutsuwata nashiga yi tareda juyawa nakuma waigen baya saikuma nace um..um.. bakomai"Mama tace meyasa dakikaga dare yy baki bari kinkwana acan dinba kikabiyo hanya cikin darenna? Shiru nayi bance komaiba Dan nasan tun anakiran magrib nashigo saikuma ya***I'B yatsareninna.cikin rawar jiki cikeda jin kunya nagaida Mommy tana amsawa nayi saurin shigewa daki,dan gani nake kamar sunga abinda Ya***I'B yamin,inashiga nazube saman gado.nadafe kirjina dahar lokacin yake bugawa..sallamar danaji Ya***I'B keyi yasa nazabura tareda janyo pillow nadukunkune fuskata aciki"inadaga dakin inajin sautin gaisawar dasuke da Mama..bayan sun gaisan yymata saidasafe yafita.. Mama sukayi sallama da Mommy itama tafita.jinfitarsu yasani sauke numfashi nadaga kaina jikin pillow in,nasauko nafito nayi alaula nakomo dakin narama sallolin da banyiba bayan na idar da dukkanin addu'o'ina saina mike nahaura gado nayi addu'ar barci nakwanta nan abinda yafu dazu yashiga dawomin ahaka har barci yadaukeni.... Washegari bayan nayi sallah nakoma nakuma kwanciya,can cikin barci naji Mama na kiran sunana.RUMAINA RUMAINA "ahankali nabude idanuna cikeda bacci nace na'am " tace tashi maza kishirya dan kada suyita jiranki"ai hup namike jin abinda Mama tace.nace Mama nashirya naje inakuma?tace BAUCHI mana.jiya IBRAHIM yasanar wa Babanki cewa zaku zana jarabawarku nakarshe Dan haka yace yau zaku koma tare,kuka nafashe dashi inafadin ALLAH Mama ni bazan komaba sutafi kawai nibazaniba Mama kuce bazaniba"Mama tace akul inki kada nakaraji"bamada ikon hanaki tafiya haka kema bakida ikon hana wa kosawa Dan shidin keda iko dake ayanzu ba muba,nace Mama banaso nidai bazan iyaba"ido takuramin sanna tace menene bazaki iyanba?shiru nayi tareda sunkuyar dakaina..shiru tayi nadan wani lokaci daga bisani tace RUMAINA IBRAHIM mijinkine komadai menene kikasance mai hakuri akoda yaushe abinda yafaru kuma yarigada yafaru"dukda cewa za a Iya kiransa da kuskure amma idan akaduba baya tofa hakan baizama dole akirasa da kuskureba dan kuwa yanada iko mai girma akanki.. "mazatashi garuwa nakaimiki abayi maza kiyi wanka dan yace tafiyar safiya zakuyi..sauka daga gadon nayi nafito ina sharar kwalla wato soyake yanuna cewa yafi iyayena iko dani kenan, kenan duk tulen laifin daya aikatanna ba'ayi masa hukunci akaiba harsaima dada nuna wani isa yake" to wlhy bazan taba yardaba bazan Iya zama dashi amatsayin mijiba..my Nass INA nakeso kuma inanan inajiransa darikemasa alkawarinsa har ranar dazai dawo gareni muyi aure, da ire iren irin wanna tunanin harnayi wankan nafito,kodana shiga daki natadda Mama tahada kayana cikin jakka takuma ciromin Wanda zansa"tace yimaza lokaci nakurewa tazubamin kayan kwalliya agefena "mai kadai nashafa namike danufin daukar kayan nasaka tadubeni tace kwalliya zakiyi kafin kisa kayan " haka nakoma nazauna badun nasoba simply mekeup nayi" nadau kayan nasaka atamface dinkin riga da sket bakaramar amsata yyba "kallona Mama tayi saikuma tayi murmushi dan ganin sai sharar kwalla nake"tariko hannuna tazaunar dani bakin gado tana fuskantana tace RUMAINA hakuri zakiyi..nan tashigayimin natsiyya amma nayau yabanbanta dawacce tasaba yimin.daga karshe tadaura dafadin kada kisake kirika zama da datti dukda nasan hakan bahalinki bane amma kikara akan Wanda nasanki dashidin" sanna hakuri dakuma ladabi da biyayya shima nasanki dasu to kikara Dan cin ribar zaman duniyarki harma dakiyama"sallamar Baba ne yasanyani dago idona ya iso ciki yanafadin yauwa Mamana kinshirya ko?daidai lokacin ya iso gabana yadaura hannusa akaina kamar yanda kullum yasaba yace ALLAH yayimiki albarka Mama ta amsa da ameen,yakai hannu yasharemin hawaye na yy murmushi cikin karfafa guiwa yace kidage da karatu bakinason zama likitaba kobakiso arika kiranki da Dr UMMU RUMAINA ne?bansan sanda murmushi yasubuce minba jin Baba ya ambaci hakan,nayi saurin roko hannunsa tareda wage baki nace Baba inaso sosaima yanzu idan nazamo likita haka fa za arika kirana Dr UMMU RUMAINA "saikuma nafashe da dariya cikin jin dadin batun" Baba shima dariyar yy tareda jan habana yanafadin to kidage inkinason zama likita nace to Baba "yace yauwa Mamana ALLAH yamiki Albarka nace Ameen " yanzu anajirana akasuwa sauri nake idan kuntafi zan rika kiran Hajiya awaya saimurika gaisawa dake Dan irikajin labarin karatun nake ko"nace to"yayita zubamin albarka tareda addu'o'i sanna yatafi,niko tuni namance dawani bacin rai bini bini sai insaki murmushi "Mama ko sai girgiza kai tayi tana ayyana yarinta irin nawa aranta" fitan Baba bada jimawaba mota tafaka akofar gidan,dasallama Mommy yashigo Mama tafito tanayimasa sannu dazuwa sanna tace tashigo dakin,bayan sungaisa da Mama nima nagaidata,ta amsa cikin sakin fuska.Mommy tamike tsaye tareda amsa kiran da yanzu yashigo wayar ta tadubi agogon dake daure ahannuta tanafadin insha ALLAH nan da 2:00pm zamu iso adakacemu"jin haka yasa Mama kiran Hafsat tabata jakkar kayana tace takai mota ..bayan tasauke wayar tadubi Mama da murmushi tace tomu zamu wuce sai idan ALLAH yakaimu saduwa nagaba ngd ngd ALLAH yasaka da alkhairi,Mama tace bbkoma ALLAH yakiyayemuku hanya.har muka fito Mommy batafasa yiwa Mama gofiyaba.ahankali nake tafiyar Mommy nagaba inabiye da ita duk seconds idan natuna sunan da Baba yakirani dashi Dr UMMU RUMAINA saina saki murmushi har muka isa jikin motar.kasan cewar duk glass in motar asauke suke kasa hakan yabada damar ganin wadanda suke cikin motar"drever nazaune amazau ninsa saikuma Ya*** I'B dake gidan baya ,inako dago kaina muka hada ido dashi"nayi saurin kawar da kaina gefe kirjina nabugawa,saurin zagayawa gefen gaba nayi jin Mommy nafadin shigamana RUMAINA,nabude nashiga gefen daman drever"Mommy kuma tazauna kusada Ya***I'B drever yaja muka haura hanya... Shiru bb maicewa komai sai Mommy dake magana shiko gogan jifa jifa ke amsa mata amsarma cikin kasan mokoshi.sosai drever kegudu abisa umurnin Mommy.babu maganar tsayuwa ahanya danko road block, mukaje ba asaidamu.1:49pm mukashigo birnin BAUCHIN Yakubu"waya naji Mommy nayi tanafadin OK kana daidai bakin get inne?bandaiji abunda nacikin wayar kefadaba sai cewa datakumayi toh aima munkusa isowa gurin,tasauke wayar akunnenta"tadago tacewa drever katsaya agefen Zaranda hotels "yace toh Hajiya" muna isa drever yasaida mota agefen Zaranda hotels bayan wata mota"dukansu sukafita harda drever.Mommy tazago inda nake taleko kanta tace yanzu Ku kuje gida nizan tafi mtg ne sainadawo,nace to ALLAH yatsare,tace ameen tajuya tashiga dayan motar drever shima yashiga motar"toni yaushe na Iya tukin mota da duk sukatafi sukabarni wa...aibankaiga karashe zancen zucin danakeba nahadiye miyau dakyar...ganinsa nayi yafito dagacikin dayan motar yanufo motar danake 'mazaunin drever yashiga yazauna tsoro yagama lullubeni sai yatada motar ahankali yake tukin kamar bazai tafiba.komawani narakube gefe, munyi tafiya maidan nisa saiya gyara parking agefen titi yazaro kwalin taba yabude yaciro yasaka abakinsa sanna yakunnasa "saurin kawar dakaina nayi gefe natoshe hancina da hijjab ina saijinayi ya..............

My no 07039464921

Comments and Share

MAMYN TWINS CE 12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

*ALFARMA*

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

*By*鉁嶐煆�

*Rasheeda S' Director*

*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲* ___________________________________

*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________

馃吙65馃憠馃徎66

Sorry page in jiya shiyakamata yazamo page (51馃憠馃徎 52) sainamance nasaka (49 to 50) so yanzu kudaukeshi mazaunin( 51馃憠馃徎52) din afwan馃憦馃徎

""""""""Yadago dakaina daidai saitin hancina ya fetsamin hayakin taban sanna yasakeni" jinayi numfashina nayimin wani iri iri nan wani azabebben tari yatasomin yinake babu ko kakkautawa ga numfashina dake fita dakyar kamar zaibar jikina"shiko komawa yy yakwanta jikin kujera yanacigaba da shan tabarsa idonsa akaina saidada buleni da hayakin yake"sosai nake tari har ina dafe kirjina...munkai tsawon mintuna 10 ahaka tarin kuma saidada karuwa yake nagama galabaita idanuna sunyi jajur.yynda shiko butsar tabarsa kawai yake da sauri sauri , daga bisani kuma yacire ragowar abakinsa yywulli dashi atsakiyar titi,yafige motar damugun gudu...ahankali tarin yafara lafamin haryatsaya saisauke ajiyar zuciya nake kamar wanda akayiwa duka...muna isa gida yana daidaita parking dasauri nafice amotar.dagacan Ummee da Basma suka hangoni da gudu sukataho suka rungumeni suna fadin oyoyo,murmushi nakwakulo nima narungumesu sukajanyoni mukashiga ciki,direct bedroom ina mukanufa nan mukazube saman bed mukabude shafin hirar yaushe gamo"Basma tadafa kafadata cikeda surutunta tayi dariya sanna tace toh Aunty RUMAINA angudu andawo yanzukam bake baleka konan dakofar gida Dan Ya***I'B yacanza wasu arnan sujoji wandanda ko imani bb azuciyar takuma dariya cikeda shakiyyanci tace ,in kkga idanunsu kamar irin mutun yy satarna akamashi haka suke.sanna fuskarsu baki harkuma cikin zuciyarsu"Ummee tadunsire da dariya tace duk wanna jawabin saboda tasha bugunsune shiyasa take yimikishi,nayi saurin kallon Ummee nace har duka suke? Tace kwarai kuwa ai ranar da aka kawosu Basma taje zatafita waizata gidan kawarta sukace mata yau bashiga bafita itako tanimi yimusu tsiwa dayankuwa yazab ga mata mari takarashe maganar da dariya har tana rike ciki"Basma tayi silli silli da ido hakan datayikuwa yabani dariya dukdakuwa tsoron dasuka darsamin shi yanzu axuciya,tace ai wlhy yasha Allah ya isa yafi cikin kwando gardin banza dariya duka muka yi.nace kai Bisy kice kinkarbi hannun gardi,taturo baki gaba tace kyale dan rainin wayo rabonda abikeni tun ina kwailata yanzukam Ya***I'B dakansama yace nawuce duka....dariya mukayitamata muna zolayarta...shigowarsu Aunty Asma'u da Aunty Aysha ce yasa muka rabu da ita"suka zazzauna sunafadin RUMAINA manya ya hanya,murmushi nayi dafadin lfy lau nan mukayita hira dasu har naji zuciyata tayi wasai"Aunty Aysha tadubeni tanafadin oh dake RUMAINA nada tsawo kinga cikin yabi jikinta wata hudu amma kofita baiyiba"Aunty Asma'u tace Eh kinsan mace maitsayi ba afiye ganin girman cikintaba dayawansu kamma sai daf haihuwa zakiga cikin yafito"Basma tayi caraf tace aini namasu tayi tahaihunna dan arika kirana Aunty takai hannu zata taba cikina, nayi saurin bige hannuta cikeda jin kunya"munanan zaune har aka kira sallan la'asar kafin suka fita nikuma nashige bathroom na dauro alaula Nazo nagabatar da salla......... 9:30pm ***I'B yy parking a parking lot in gidansa direct bedroom insa yanufa.yanashiga ya kwabe kayan jikinsa yashiga bathroom yy wanka sanna yafito saida yagama dukkan abunda yasaba kafin yakwanta sanna yahaye bed yaja blanket yarufe jikinsa...kwanciyarsa dakamar 5min Nazeerat taturo kofar tahaye gadon tareda shigewa cikin bargon cikin sananin jarabarta ta zuge madaurin rigar barcinta tahade jikinta da bayansa tarika goggoga yan kananun nonuwanta abayansa tana shafashi cikeda muguwar sha awarsa"shiko duk abunda take yanajinta ko motsi baiyiba harsaida yaji hannuta cikin gajeruwar wandomsa tana shafa joystic insa.tsawa yadaka mata wamda yasata cire hannuta bashiri,mikewa yy yazauna yamurtike fuskarsa sanna yace fitamin adaki!!jiki narawa tashiga gyara rigarta tazura kafarta kasa cikin kasa da murya tace kuma wlhy ALLAH ya isa hakkina"kansa yadafe da hannusa in akwai abunda yafi tsana to baiwuce mutum yace yabarsa da ALLAH akan hakkinsaba,fizgota yy ta fado saman gadon wani mugun kallo ya wurgamata sanna yashiga tube kayan jikinsa,itako cikin rawar jiki tamike tashiga tayashi cire kayan nan suka fada duniyar ma aurata"bayan sawon awa guda yamike yana kokarin zare jikinsa" dasauri ta rirrikeshi' cikin hatsala yace ke meye haka?" cikin voice inta dayagama hardewa Dan sananin jin dadin harkar tace bai isheniba Dan ALLAH kada katashi kacigaba,da mmk yake kallonta jaraba irin nata yana mugun bashi mmki duk kuma Iya jarabar tata bata taba gamsar dashiba ko sau daya"gira daya yadaga yace OK"nan yakoma dan maimaita mata karatun datake bida amma nayanzu daka kalilli fuskarsa kasan zallar mugunta yake gwada mata"saiga Nazeerat nafadin ya isa haka ***I'B wlhy yanzukam ya isheni"kosauraranta baiyiba saida yatabbatar da tagurzu sosai sanna yazare jikinsa"tamike dakyar tadau rigarta tasaka tasauka tana tafiya awauware kamar wacce akayiwa kaciya"tsaki yaja tareda mikewa yashiga bathroom ya sarkake jikinsa...... Yau kwana biyar kenan da dawowata amma har yanzu nakasa sakin jikina kamar da"kullun kuwa Mommy saitasa ankirani nazo tayita jana dahira,yau sunday da yamma tela yakawo mana sabbin Uniform inda aka dinkamana.. Washegari Monday Ummee da Basma su sukadagani abarci kodana tashi saisuka nunamin Uniform dake aje kusadani najuya inakokarin kuma kwanciya Basma tace Aunty RUMAINA bazaki school inbane?Eh nace da ita inamaida kaina saman pillow nan take maganar Baba yafadomin firgit namike nafada bathroom da sauri nayi wanka nafito nashafa mai da powder sanna nasaka Uniform din lokacin su harsun fito parlour sainayi saurin bin bayansu"bedroom in Mommy nashiga nagaidata sanna nafito nahaura dinning nadau cup nahada tea zallarsa nasha nadau school bag ina nayi waje dasauri anan parking lot nataddasu Basma mukasha mota drever yaja mukatafi kodamukazo fita get in tsakiya Ummee tace Bad'd'o dago kiga mutumin Basma "nidai dada cusa kaina nayi sakan kanin cinyoyina harsaida mukabar unguwar kafin nadago.... 4:00pm drever yamaidomu gida...bayan nayi wanka da sallah nafito parlour inacin abinci Ummee tashigo tazauna kusa dani tasa hannu mukacigaba da cin abincin" sau biyu kira yakeshigowa wayarta sai idan taduba saitamaida wayar gefe batareda tadagaba"na ukunne nadubeta dafadin Ummee wanene mekiran naki kkyimasa wulakanci?"shiru tayi batabani amsaba sai masowa kusadani data dadayi cikin kasa da murya tace Ana's tunjiya yaketa faman kirana...aibanjira takarashe maganarba na mike tsaye nadafe kirjina tareda daukar wayar nayi saurin shigewa bedroom, nan wani kiran yakuma shiga nadauka dasauri nace My Nass!daga bangarensa shima rudewa yy dajin muryata"sai yarika fadin RUMAINA kece RUMAINA meyasa zakikarya alkawari haba RUMAINA kirufamin asiri zuciyata nadaf da bugawa"jin kalamansa yadada rikitani sai nafashe da kuka cikin kukan nake fadin kayi hakuri My Nass wlhy idan narasaka bansan yazanyi da rayuwataba basonabane kayi hakuri....yace is OK kiyi shiru haka nan yarika rarrashina har saida yaji nayi shiru...yaja numfashi cikeda damuwa yace RUMAINA duk inasane da abunda kefaruwa RUMAINA hakan nanufin rabuwarmu fakena,kai nashiga girgizawa kamar yana ganina nace a'a My Nass kadaina fadan hakan bazan taba Iya rabuwa dakaiba duk rintsi ina taredakai inasonka My Nass runtsa idanunsa yy yanajin zuciyarsa nayimasa kuna tabbas yasan dolene rabuwarmu..yace RUMAINA yanzufa komai yatsaya bamada wata hanyar cigaba da soyayyarmu burinmu na mallakar juna yarushe..nace kadaina fada My Nass inasonka inasonka bakuma zantaba Iya rabuwa dakaiba...jinayi anfizge wayar akunnnena Ummee takashe wayar tazauna bakin gado tana fuskantata tace haba RUMAINA nadauka yanzu anshafe wanna babin idan da kunyi soyayya cikin rashin sani to yanzu bai kamata kucigaba ba" kefa matar aurece yanzu"numfashi nasauke cikeda damuwa nace Ummee inason My Nass bansan ta inda zan fara rabuwa dashiba..tadagamin hannu tace ya isa haka tamike tafita"nakoma najinginu da jikin gado na lumshe idona inajin yadda son Ana's keyimin yawo acikin zuciyata to taya zan Iya cire sonsa araina?.. .......bayan kwana biyu..kwance nake akan gado sai juyi nake nakafe TV da ido amma hankalina gaba daya baya gun" inamugun son jin muryar My Nass nakuma rasa ta inda zan fara"kwasam saiga su Ummee sun shigo"nan muka fara hira dasu ganin hankalinsu gaba daya yakoma kan shirin da ake a TV sainafaki idon Ummee nadau wayarta nayi waje"bayan flowers naje.nakira number insa bugu biyu yadauka" nan nanimi guri nazauna mukata hirarmu"zuwacan sainaji yy shiru nace hello My Nass kanajina?yaja numfashi yace sosaima kuwa "nace to me kktunani?yace tunaninki nake" nayi yar karamar dariya nace h脿ba My Nass nidinfa takace kai kadai....wani irin gigitaccen mari naji an daukeni dashi Wanda yy sanadiyyar subudewar wayar ahannuna yatarwatse cikin kidima da tsananin firgita nadago kaina arazane nashigaja dabaya................

Comments and Share

MAMYN TWINS CE 12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

*ALFARMA*

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

*By*鉁嶐煆�

*Rasheeda S' Director*

*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲* ___________________________________

*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________

馃吙67馃憠馃徎68

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull