Kenza eBookz

Alkalamin kaddarata by sajeeda - Chapter 58

Alkalamin kaddarata by sajeeda - Chapter 58

Alkalamin kaddarata by sajeeda Chapter 58: Alkalamin kaddarata by sajeeda Chapter 58. Gaban goshinta ta dafe da jin maganar gatsau biya ba dan sirkawa Aman…

3,348 words

Gaban goshinta ta dafe da jin maganar gatsau biya ba dan sirkawa Aman kuma a kasan zuciyarta munafukar zuciyar sai tsale take yi tana tunanin to a yi mana abinda banda dadi ba komai? In dan wannan ne kawai a yi ta yi, hakan ya saka ta masa likimo ta dan ajiye kai tana sauraronsa a lokacin da ya dan fara shafa bayanta yana sake kusanta kansa da ita

Idan ana maganar barje gumima ai wasa ne, guminsu suke barjewa a tashin farko wa junnansu a lokacin da suka saki jiki suke romancin din junna har ya kasance rigunnan dake jikinsu sun yar ya rage ita daga ita sai pant shi kuma sai gajeran wandon da ya daga sosai dan amsa tayin jarumar

Lumtsuma lumtsuman dake masa hi ya kafa lebensa a sama a hankali bayan ya janyo da leben nasa tun daga bayan kunnenta ya shiha dan zagaye a kansu a lokaci daya kuma ta gantsaro kirjinta sannan ta koma ta dira bayanta a saman gadon ta kawo hannayenta duka biyu ta nitsa a dan gashin dake kansa ta ringa shafa kan tana mai bashi damar idasa haukace mata a nata salon na dandano ba haramun bane ba kuma ila bane bayan an ci kaza kuma ai ba laifi bane (🥺)

Jikinsa na rawa ya ringa yawo da hannunsa a jikinta har ya janye dan pant din nata ya kaishi har wajen cinyoyinta kafin ya ringa kara yin kasa kasa ya damke shi da bakinsa ya idasa cire shi a jikinta gaba daya ya yar Ya zamana ne lamarin mutun biyu a yannayi na muzurai, domin yana dagowa kafafuwan ya wara ya kuma nuna mata da kansa zai kai nan Da farko ta dan zarro idannuwan nata da suka idasa zama tamkar na mashayiya, sai dai ina dalili wai shishigin da take son yi masa ne? Me zai hanna ta bar soja ya hade da dukan wani mai laifi ne ya bashi horo? Rashin hakuri shi ke hanna da yawa cin ribar zaman duniya, dan haka sai ta ja hakurin nan ta kuma kori sakaryar kunyar nan ta baje iya bajewa ta amshi lebe a daidai lokacin da ya dace a wajen da ya dace

Daga ita har shi sun tsinci abu mai yaukin balaki, mai kuma kanshi kanshi duba da tsaftar wajen, a hankali ya ringa kamanta fahimtarsa a sannin da ya nema aka bashi ta hanyar kama abinda ya fi dan tauri tauri ya shiga lailaya ba ji ba gani Ihu ta aniya neman yi, domin bata taba sannin ana iya saka mutun yin fitsarin da bai shirya ba sai a wanann rana Muryarta na rawa ta ringa ture kansa da dan karfi karfi kuma tana fadin" Wayo Allahna fitsari, Ya Allahu ya Allahu zan yo fitsari da girmana Innalilahi tawa ta sameni..............."

A irin lokacin ne kuma shima ya gaza ya cire dan fitinanen da yake ta nan fashewa a jikinsa ya bar jarumar motsawa da radin kanta da motsin kanta sannan ya sake hayewa jikinta jikinsa na rawa dukan wani gaba na jikinsa na tarba da son a je, a je kawai a je, hakan ya sa a karro na biyu a lokacin da ya tabata cewar a yau fa sai ya je ya sake kusantar kunnenta a hankali ya kuma karanta adu'ar saduwa da iyali kamar haka *"Allahumma jannibna shaid'an...wa jannibi shaid'ani ma razak'tana (Ya Allah ka nisantamu daga shaid'an, ka kuma nisanta shaid'an daga abinda za'a azurtamu da shi)."* Duka har ya je wajen adu'ar nan ya iya kame bakinsa, sai dai ka ji katon Shuwwa ya saki nishi irin na kato a hannu Ama a lokacin da ya ringa kokarin ziyartar wajen da ya nuna masa kim yake, kam yake, ruf yake sai ya dago daga danetan da ya yi ya fuskanci lamarin gwa da gwa, domin wannan dai abinda yake gani ne, kokowar bata isa ta kayar da shi ba walahi, rufewar nan kuma ko wacece ita sai ta bude ko ya yaga!

Da karfi ya saka hannunsa ya maidata a lokacin da ta dago a zaburw jin wata sabuwar balagagiyar alurar zafi da aka fara tsira mata a wajen nan dake mata kaikayin dadi ta dube shi a zabure ta kuma wawurar jikinta da niyar sake tashi a birkice tana fadin" Kai Yalabai ya haka, dan dakata mana abinda yatsama bata shiga, Innalilahi kar dai abin ya zo? Inace irin ma rana ne zamu yi mu yi barci? Wayo Allahna walahi ban taba yi ba kar ka kashe ni wayo Nahiddddddddddddhtgtttttt" Ta idasa da sakin gigitacen ihun da dakin gaba daya ya amsa sakamakon tura Jarumar da ya yi kusan rabin rabinta ya fara kai ziyara ya yaye dukan labulen budurcin ya antaya cikin duniyar da yake ta hasashe yake tunanin wai yaya take ne? Ya antaya a yanzun da ya gama jin cewa babu wanda ya taba zuwa , fadarsa ce tasa shi daya? Gonarsa ce tasa shi daya? Sai kawai ya sake kutsawa da dukan dan karfin da ya rage masa lokaci daya ya rintse idonsa kafin ya bude a haukace yana kallon yadda take ta son dagowa ga bakinta na yi domin abin ba na wasan yaro bane, kuma an shiga ba zancen fita

Da karfi ya maidata jikinsa ya rukunkume, haka kuma yana jikinta Jikinsa ne ya kara kwasar rawa gabgabgabgabgabgab lokaci daya kuma ya dago da jiyar damke lebenta dan ya hannata kukan, haka kuma ya fara dan motsawa a jikinta a hankali yana sake riketa daf a jikin nasa Sai dai me, wulakamci irin na duniyar maji dadi, da kansa ya saki bakinta nata a lokacin da wani makararen ihu ya murdo daga makogwaronsa ya nemi fitar da kansa, wanda ya tabata idan ya firo a haka lalle lalle masu tsaron nan sai sun nemi shigowa dan gannin mugun da ya kawo masa farmaki, hakan ya sa ya zabi fitar da shi ta hanyar hailala da salatin manzo da kuma sake neman Allah ya tankwasa masa ita kar ya bari ta wahalar da shi, kafin yake idasawa da magana kamar haka" Ashe haka yake nake kallonsa......wayo Allahna........."

Da wannan sambatun da ya fara ya karashe da gurnanin da ya kuma sajata sankamewa tana sauraron irin yadda Soja imaninsa ragage ne, ashe dama haka soja yake? Tabas ya so ya yaudareta harma ta daina tunanin sojoji mayaudara ne, aman a yanzu ya gama kule zancen du kuwa irin magangannun dake fitowa daga bakinsa da irin rukunkumar da yake yi mata ba zai taba kaita ya kuma barota a cen ba Ta yi kuka harda na inbajo in lalashewa Ta kirayi sunna harda na wa'inda bata sani ba Daga karshe ta ringa yar zabura kamar mai farfadiya har ya gama daye wajen ya rukunkumeta yana samun baban lamarin da bai taba samu haka a jikin mace ba Harta da gadon da kampanin suka tabatar ba mai jijiguwa bane sai da ya jijigashi bale ita ciki cala yar firit sauran mayu (😒) Sai da ya idasa komai ya ringa sauke ajiyar zuciya a jejere a jejere kafin ya kuma riketa a jikinsa da dukanin karfin da Allah subahanahu wata'ala ya hore masa Muryarsa a disashe ainun ya shiga furta" IBTISAM ta yaya? Ta yaya aka yi babu wanda ya taba zuwar min wajen nan........wayo Allahna, Alhamdulilah alla niimatullh"..................

Muryarta da take tunanin ta gama komawa cikinta ta sake kwatanta budewa a karro na ba'adadi dan kwatantawa ta ga yanzun ko zai jita? Domin a ihun da ta yi ta tabata madiriritsi ne ya dirtseta ta yadda sai dai ta yi ihunta a cikinta babu wanda zai jita, dan haka a aukace ta damki fatar cikinsa da dan karfin da ya rage mata ta bude muryar tana kuka hadi da fadin" Cire min, zaka halakani ne? Cire min, na tuba na bi Allah na bika........."

Sai a lokacin ya fahimci eh da gaske bai fita ba, shi baban damuwarsama anya zai iya fitan kuwa? Anya kuwa? Idan ya fita hakan na nufin ya bar wannan waje sai kuma yaushe? Kai ina aa, ba zai iya ba ai (😳 mun higa uku, ku janyo shi fa)💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* ‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥

*The Hero writer*

*SAJIDA*

_Bismillahir rahamanir rahim_

PAGE:. 6️⃣7️⃣

*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*

*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*

*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*

*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*

1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR*

*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*

*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*

Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.

Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.

Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618

Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din

Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰

ALK'ALAMIN KADARATAH

Na

*Sajida*

Gannin kamar bai jita ba, gashi ita ke jin lamarin kamar sake tauri yake a jikinta ya saka da wani karfi karfin ta ce" Kana jina kuwa?"

Ido ya dan rintse ya bude a saman fuskarta ya ce" To ni kurma ne ?"

A hankali kuma sai ta ce" Cewa na yi ka daga kar na mutu dan annabin rahama manzon tsira .....walahi na gama yagewa"

Ajiyar zuciya ya sauke, dan a yaddatake maganar wata na makale mata dole zaka fahimci cewar a wahalce take baiwar Allah, kwarai a wahalce take, dan haka a hankalin ya ringa janye jikinsa yana dan komawa, har dai ya gama barawa Allah komai da tunanin ai dai a kusa take da shi, kuma gonarsa ce, hakan na nufin ziyartar gonarsa ya zama wajibi a gareshi duk lokacin da ya yiniyar hakan

A hankali ya koma gefe yana gannin yadda take jan abin rufa tana matsar kwallaj da kyar ta rufe tsatsonta da wata muryar kukan ta shiga fadin" Wata shara'ar sai a lahira tsakaninmu da sojoji, kai wayo Allahna wayo duniya, gaba daya bana jin kafafuna , ji nake na kai karshe jikina baya anfannuwa, na wahaltu hankalina ya gama gushewa, Allah ka yiwa mata tsakani da maza ya Allah ya zamto mu da su sai gani sai hange!"

Bakinsa ya tabe ya mike a yadda yake hankali kwonce da tarin rashin ta ido ya durkusa ya yaye aabin rufar nata yana fadin" Ba amen ya Allah!"

Ita kam narai narai ta yi a lokacin da yake ta motsi da ita a cikin bayin yana kunna ruwan dumi yana karawa har ya gama tarawa ya kuma gamsu da duminsa kafin yake cireta a jikinsa a hankali ya rage tsayinsa sannan ya sakata cikin ruwan Sai da ta fara zabura sai kuma ta saka ihun da muryarta bata fita da kyau sannan ta rukunkume jikinta a haukace ta fashe da kuka tana jin yadda azabaa ke ratsata gashi ya riketa da rikon da ba dai ita ta kwaci kanta a cikin ruwan ba

Da tarim tausayi da jinjina a gareta a cikin zuciyarsa yake kallon yadda take gigiza kai wasu hawayen na zuba daga idannuwanta Dan guda gudan jinni kadan ya fita kafin jajajan abin jinnin da ya yi saura a jikinta ya idasa fita sai kuma ciwon da ta ji na dadewar wajen da kuma raunin wajen shima ta karra taimaka mata wajen sake rikitar da yannayinta hakan ya sake saka masa matsanancin tausayinta da tsoron yannayinta

A hankali ya bude ruwan ya tafi, ya sake saka wani ya wanke wajen sannan ya tara wani yana rike da ita da dayan hannunsa, kafin ya saka kafafuwansa shima ya shige ciki gaba dayansaya zauna yana sake riketa a jikinsa a sanyaye ya furta" I'm sorry Ebti, I'm sorry ban San har haka ake shan wahala ba, ban sani ba ko na maki da zafi ne? Aman ni a hankali na yi ba da zafi ba, ki yi hakuri kin ji? Kin yi hakuri a hakama ki karra hakuri kin ji?"

Ita kam sauraronsa take, domin kuwa da jikinta ya gama sabawa da dumin wajen da kanta ta guara zamanta ta yi zuru tana sauraronsa sannan tana kawar da kanta a kansa , rashin ta idonsa ta kai inda ta kai, shi bai wani damu ba, gaba daya yau sai take jin wani iri

Har sai da ya cenza mata ruwan nan kusan sau uku sannan ya ciko mata tsaftataciyar buta ya ajiye yana neman kamata dan ta gabatar da wankan tsarki, a nan ne ta samu da kyar ta nemi da ya barta zata iya Hakan ba dan ya so ba ya bata dama ya fita a bayin bayan ya yi nasa wankan ya je ya shiga kimtsa gadon duda ba wani iyawa ya yi ba, aman a yau da kansa ya kwatanta gyara gadon dan kuwa ya san hajia mai shinfida ko wuta yake hadiya ba zata yi ba!

Ta jima a ciki, domin bayan ya fitan bata fito na wani ruwan ta kuma tarawa mai zafin gaske ta sake zaunawa da kyar tana matse hawaye hadi da girgiza kanta tana hasaso azabar nan da ta ji yau idan haihuwa ta fita azaba ai ta shiga ukunta!

Sai da ta ji ta kara jin dama dama kadan sannan ta kama da kyar ta fito tana wara kafa ta samu ta tsaftace jikinta, ta janyo tawul dinsa ta raba da kyar tana jin gaba daya jikinta fayau wani irin ba karfi da kwari a jikinta ta dadafa ta fito daga bayin tana sake rintse Idannuwanta ta yi turus tanai masa kallon kallo

Dan jan hancinsa ya yi da pain killer din da yakr sha lokaci zuwa lokaci dan magance dan ciwon jiki haka da kofin ruwa ya karasa kusa da ita a tsayen ya nuna mata da ta bude bakinta Ba yadda ta iya haka ta bude bakin shi kuma ya saka mata hadi da kafa mata ruwan Tana gama sha ua sakar mata murmushin da ya sakata sake kafe shi da ido

A hankali ya ce" Wai me ya cinye bakin, ki min magana mana"

Ita dai ta dawo daga rakiyar kililin kasau macijin kumbarsa, sani ne bai yi ta gama gane cewa shi din nan idan ya samu makararen waje zai karta ne kawai, dan haka zata fuskance shi su fuskanci junna , dama ta jima da sannin ba kaunarta yake yi ba, ya jima burinsa ya saketa, yanzun kam ta dangana da auren, ta hakura haka, ta yarda aure ya fi karfinta ita ke masa shishigi, ta hakura duniya da kiyama ta kamanta ai sosai ta kamanta

Bed din da yake nuna mata ta bi da kallo, ta sake kallonsa kafin ta girgiza kanta a hankali tana sake matse idannuwanta

A sanyaye ya ce" Oh sorru Ebti, kin san dai nima ba zan karra ba bayan na ga kin ji ciwo ko, saima da safe na kaiki wajen su Mama su fada mana me zaki sha ki warke, plz zo na kwontar da ke ki huta kin ji?"

Bakinta ta bude muryarta a shake ta ce" Ni dakina zan je, ni ni ba zan iya ba, ba sai mun je tare wajen su maman ba, daga nanma ka bani takardata sai na je da kaina wayo Allahna zafi nake ji da ina magana wayo nan dina....." Ta idasa da nuna Wajen tana neman durkushewa

Du irin yadda maganar ya bata takardarta ta soke shi gannin zata kai kasa a durfafe ya durfafeta ya kuma dauketa a hankali ya kaita saman gadon ya shinfidata kafin ya haye ya sakata a kirjinsa a hankali ya ringa dan shafa bayanta ta yadda du irin yadda ta kai fa kokowar ya barta har ta yu laushi ta yi shiru tana sauraron yadda zuciyarsa ke dokawa, kafin a hankali idannuwanta su ringa yi mata nauyin gaske har maganin nan ya ci karfinta barcin ya yi awon gaba da ita

Sai da numfashinta ya tabatar masa ta yi barci mai karfi sannan ya cireta a jikinsa a hankali ya zubawa fuskarta ido

Dan murmushi ya yi a hankali ya manawa lebenta kiss a kasan zuciyarsa yana ayana' Na dauki maganar na sake ki a matsayin zafin ciwo da kika samu a tare da ke, domin an ce dukan macen da bata tabaa sannin da namiji ba ko yar karamar yatsa aka zo da niyar saka mata a jiki sai ta ji zafin haka balatana jikin namiji ginane, tabas nan din gonata ce, ke din kuma Allah ne ya bani, ko ba komai ai da kunya yarana su ji matar da suka aura min da gumin aljihunsu na saka itama?, IBTISAM kece sirrina, kuma yadda Allah ya tsaftace min ke, ya karre min ke du irin gwagwarmayar da kika ganni ta rayuwa na yarda cewa Allah ne ya ajiye min uwar y'ayana a kilace da irin kilacewarsa, Allah ya yi maki albarka ya karre min ke My Princess'

Da wannan ya sake komawa ya tofeta da adu'a shima ya yi ya shafa sannan ya kwonta ya sakata a jikinsa ya shiga neman barci

_____________________________________

Abinda ke sake yi mata yawo a jiki har ya haye ya nufo kunnenta ta saka hannunta ta kuma dokewa tana korewa sannan ta yi mika kadan da niyar kuyawa hadi da jan bargon da take lulube da shi tun bayan sallar asubahi da ta yi ta koma ta nade tanama tunanin du inda al'adarta take a wunin yau ko wayewar gobe zata ganta ta kuma shan maganin ciwon nan da ya bata domin sarai ta ji dadinsa hakama da ta sake shiga ruwan dumin sosai ta ji dama dama a kan abinda take ji, dan kuwa barta dadewar da wajen ya yi ya mutu murus in ba motsawa ta yi da karfi ba bata jin zafin, hakan ya sa ta smau wani lafiyayen barcin da yinwa bata samu damar tashinta ba

Dan murmushi ya yi ya sake anfani da gashin dawisun da ya zagaya ya dauko a wajen da aka zuba masa su dan kiwonsu da yake sha'awa bayan fitarsa ya jibgo mata gasasun kajin harma da wasu abubuwan na marmari,, ya kuma je gida wajen mahaifiyarsa ya bukaci a fada masa abinda ta fi so a rayuwa, irin annurin dake fita a fuskarsa ya saka mahaifiyarsa gagawar dago maganar dake dankare a zuciyarta, harma ta yi gagawar saka Nahidt hada mata abinda take so ta hada masa taa yi masa rakiya har wajen mota tana ta so a kan dole sai ta yi tambayar da zai fito mata fili, aman dukan tambayoyin da take masa sai dai ya saki lalausan murmushin dake sakata a mamaki ya bata takaitaciyar amsa har ya tada ya tafi gidan da fatan Allah ya sa bata farka ba

Ko da ya dawo kuwa tana barcin shine ya saka komai yadda ya dace ya rage karfin ACn sannan ya je ya dauko gashin nan ya dawo ya cire rigar dake sama ya bar ta ciki mai dogwayen hannu fara mai botira sannan ya dan bale sama saman kwaya ukun ya bar sauran

Kuma dokewa ta yi da fada fada ta ce" Nahidt in ban hannaki fira da ubana ba ki ce min ni ba yar babana bace!"

Dan murmushi ya sake yi a karro na hudu ya sake Kai abin wajen wuyanta dake ta sheki ya sake shafa shi

Raf ta yi da shi tana wartsakewa hadi da sakin kukan shagwaba, sai kuma ta yi tsittt tana wawara ido da tino cewa bafa a gida take tare da yayarta ba, hakan ya sa ta zabura da dan karfi ta mike zaune, sai dai zafin ya sakata saurin rintse ido tana furta" aushhhhh wayo Allahna nan dina......."

Readers Also Read