Baccin so complete by m shakur - Chapter 22
Baccin so complete by m shakur Chapter 22: Baccin so complete by m shakur Chapter 22. Mami takaita har gaban gadon ta zaunar da ita tace "kinajin yunwa?"…
3,910 words
Mami takaita har gaban gadon ta zaunar da ita tace "kinajin yunwa?" Girgiza mata kai Amirah tayi cikin yar karaman tiny voice nata tace "Ammi na gatanan zuwa" tsareta da idanu Mami tayi saitai murmushi tace "eh nan bada jimawa ba zatazo, yi zaman ki nan bari nakawo miki abinci" kunnenta Amirah tashiga tabawa dan manyan dankunnen da aka samata na damunta bata saba saka irinsu ba, Mami tace "mesuke miki"? Ahankali Amirah tace "ciwooo" da kanta Mami takai hannunta kunnuwanta tace "tsaya to acire" saita shiga cire mata ta ijiye dan kunnen kan side drawer, Amirah ta kwanta tai lamo Mami tajuya tana bude kofa taga Faiza da Farida da Ya Fadila gaban dakin Mami tarufo kofan tana kallon Fadila tace "da girmanki Fadila"? Dariya tayi tace "Yaya that day ban kalli yarinyar sosai a hospital ba wlh she's so pretty wai bantaba sanin Marwan nada idanu dudda glasses yake sawa ba sai yau danaga matarsa" su Faiza suka kwashe da dariya Mami tace "karki batamin yara Fadila" dasauri Ya Fadila tace "Au wai dama agabansu nake magana kutashi daganan" Yaya Fadila tabisu da gudu suka sauka suna dariya Mami tai murmushi tawuce da kanta tazuba mata dirty rice dayaji namomi baja baja da zobo mai sanyi da ruwa tahayo sama tabude dakin ahankali Amirah ta tashi zaune, Mami takawo abincin ta ijiye gabanta Amirah tasa hannu tadauka tafara ci ahankali tanayi tanashan zobo, Mami sai kallonta take she's very very innocent saitakeji kaman tarike ta anan ma kartaba Marwan, kawai saitakega kaman idan Marwan yanemi yarinya zai kara birkitamata kai ne cus tayaya kanta zai dauki wani tarayya da miji, how will she know yanda ake kula da miji, gida, girki da sauransu? This girl needs parents she needs to be under someone that will watch her not ita kadai tai zaman gidan miji, Mami dai sai lissafe lissafe take.
JAMA'A MAMI TARIKE AMIRAH AWAJENTA A HANA MARWAN????
KO ABA MARWAN MATARSA???
BUT TAYAYA AMIRAH ZATA IYA RAYUWAN ZAMAN GİDAN MIJI BABU IYAYE KO WANDA WILL WATCH HER???
KUNA GANIN DA CONDITIONS DINTA ZAI YU???
DONT BE SELFISH OR SENTIMENTAL KUNA GANIN ZAMAN GİDAN MIJI JUST SHE KO ZAMAN GABAN IYAYE GIDAN MAMI WHICH ONE WILL HELP HER BETTER???? EPISODE 5️⃣5️⃣
Family house dinsu Umar aka fara kai Miemie. Babban gidane sosai anma irin na da dinnan, jama'a cike gidan dan sunada dangi, ga makota duk anzo welcoming Amarya. Anyi wake, anyi wake, anyi rawa kafin daga baya suka biya dubu 100k aka bude Amarya, zokaga ihu anata cewa wai balarabiya Ya Umar ya auro, Umman Ya Umar taba Miemie atampa da lace masu kyau da tsada tukuici Miemie sai kunya takeji tana sunnar dakai, daganan aka komar da ita mota aka wuce da ita gidanta dake nan chan wani sabon layi, area Masha Allah, Umar yayi bala'in kokari a gina gidan, gidan flat guda da compound dakeda wajen parking mota guda daya, ya sassaka flowers agidan, aka shiga da ita bayan ansa tai alwala, Ammi tayi kokari anmata furnitures masu kyau na yayi na zamani, sosai Ammi spends her last dime on her kids especially Miemie kayan dakinta sukafi cin kudi dan ba'asan da bikin Amirah da wuri ba.
Gabanta Miemie sai faduwa yake ganin an kawota gidan Ya Umar, dan har yau bata mance da abinda Ya Umar yamata agidansu ba dudda tun lokacin bai sake yi ba dan bata kara bari sun zauna tare su kadai ba. Kara gyara komi da komi sukayi aka kunna turaren wuta, Harira na duba abinda ba'a riga an kawoba sabida gobe da safe ahada akawo mata. Wajajen 9 Harira da tawagar ta suka fara shirin tafiya, sake rushewa da kuka Miemie tayi tace "dan Allah ku kwana Mama Harira" dakuwa Harira tamata tace "kinci gidanku da girman mu zamu kwanan ma mijinki agida? Baga kawayen ki nan ba sa dawo anjima idan ansai baki, kinga saimun dawo gobe, a kwana lafiya" wucewa sukayi suka tafi abinsu yarage daga Miemie sai kawayenta guda hudu wanda yan makarantan su ne. Kawayenta sai yaba kyan gidan suke da kayan dakinta.
Wuraren 10 tawagan ango duka taho da motoci guda biyu, Ya Rabbi Ya Umar yayi kyau sosai yana sanye cikin wata lafiyayyen gizna fara yaci manyan kaya yakafa hula bakinsa yakasa rufuwa sabida tsabagen murmushi yau yazama ango. Sajen nan nasa ya kwanta yayi lub sai shinning suke, Ya Umar nada kyau ga natsuwa, gashi he's so responsible, he's hardworking kuma, tun wuraren 8 yakosa abokansa sukawosa amman sai iskanci suke masa da kyar yasamu sukazo yanzu around 10, tundaga kofar gidan yakejin kamshin da gidan keyi gabaki daya shiga ciki akayi da sallama Miemie takasa ma dago kanta wani tsoron Ya Umar dinta yau takeji na musamman, nan aka fara cece kuce na budan kai tsakanin kawayen Amarya da Abokan ango, aiko saida Kawayen Amarya suka chaske 200k dal sannan akabar ango Umar yataso yana murmushi anutse yakai hannunsa ya yaye lullubin fuskan Miemie na kasa yanda Miemie tamai kyau sai kawai yamaida lullubin yarufe dasauri yajuyo yace "kai kutashi kutafi babu wanda zai ganemin mata atoh" haba zokaga ihu wajen kawayen Miemie, Abokan Umar kuma kaman zasu rufesa da duka sabida takaici, da gangan yace "kuwuce kutafi iyali gari ne yanzu, kukuma awuce akoma gidan Umma da Abba" zokaga dariya, shi da kansa yawuce yarakasu har waje zasu sauke kawayen Amarya, yadawo gidan yamaida kofa yarufe ko'ina yashigo yakashe wutan falonsu sai yawuce bedroom din nasu yashiga da sallama chan kasa yamaida kofan yarufe yana ijiye tray na abubuwan daya shigo dashi saiyazo bakın gadon yazauna ahankali yakai hannunsa ya yaye lullubin kan yasauke akafadanta idanun Miemie sun kumbura taci kuka sosai gawani kamshi datakeyi na musamman dake fizgansa, gabaki daya taki dago idanu ta kallesa she's so scared and afraid tausayi ma tabasa, murya chan kasa yace "Maryama ta Umar" wasu sababbin hawaye ne suka zubo mata gently yakawo kansa yadaura saman goshinsa murya chan kasa yace "yaune rana mafi haske arayuwata dake cikeda dumbin farin ciki sabida the only girl dana taba gani aduniya naji inaso tazama matata! Maryam I will never hurt you, I will take care of you sama da yanda zan kula da kaina" yayi maganan ahankali ya manna mata sumbata a goshi ahankali yace "tashi ki dauro alwala" faduwa gabanta yayi for the first time saita kallesa ta rushe da kuka sosai dukta dimauce tace "Ya Umar dan Allah karkamin komi banda lafiya jikina zafi"She's really scared da abin yaso yabasa dariya amman yadake yakai hannunsa wuyanta bata running any temperature amman ahankali yace "ohh no, babu abinda zan miki, sunna ce sallan, muna idarwa saikici abinci kisha magani sai kiyi bacci, stop crying shikesa zazzabin karuwa" gyadamai kai tayi yakai hannunsa yashare mata fuska yace "muje to kiyi alwalan" ahankali ta yunkuro saiya kamata ta tashi ahankali saita wuce bayin dake dakin yabita da kallo yana kallon tsayin gashinta ga kitson yayi kyau sai uban kamshi take kirjinta acike tam shi kansa zaiso yayi hakuri amman bazai iyaba yau zai raya sunna alwala tadauro tafito idanun nan jajir gani tayi harya shimfida daddumai sai shima yawuce bayin batare dayace mata komiba yadauro alwala yafito yajasu salla raka'a biyu suka sallame sukai addu'a yatashi yadauki tray kaza da youghurt kafin ma yakaraso Miemie ta tashi da sauri tace "banajin yunwa" tai gado da gudu taje chan bango taja bargo jikinta har rawa yake he wants her to calm down sai baice mata komiba.
Wucewa yayi ya tattara abubuwan yabude kofan dazai fita saiya kashe mata wuta yawuce yafita yajawo kofan ahankali Miemie tabude idanu duk yanda takeson Umar yau tsoro yafi son yawa idanunta bude tarrr gani take yanzu zai shigo yamata wani abu amman shiru shiru shiru takai awa daya da rabi wuraren 12 na dare bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita. EPISODE 5️⃣6️⃣
There's nothing about Miemie dabai sani ba, he knows by this time tayi bacci mai nauyin gaske ma with all gajiya da zurga zurgan biki yasan by now tayi bacci, fitowa yayi daga dayan dakin yariga yayi wanka yana kamshi sosai yana sanye da jallabiya fara, ahankali yabude kofan dakin bedroom dinsu yashigo batare daya bari kofan yayi kara ba, yamaida kofan yarufe ahankali, zare jallabiyan jikinsa yayi ya ijiye, yacire yar boxer itama ya ijiye sannan ahankali yahau gadon yana kara karfin AC dakin dan yasaya AC yasaka musu harda solar yasa cus abokan sa sun hada kudi sosai sun basa.
Hannu yasa yajawo Miemie, ahankali ta taho dan tanada dan nauyin bacci, sata yayi ajikinsa yana wani irin sauke wawan ijiyan zuciya, he dreamt of this day and it's becoming a reality, saiya shiga zage zip na kayan dake jikinta, ahankali yayi nasaran zare skirt din, rigan yazage, zip din bai karasa cirewa ba hannunsa yadaura kan pant dake jikinta wani lalataccen ijiyan zuciya ya sauke yaciro fuskanta daga jikinsa yakai bakinsa ahankali yadaura kan nata yafara sha yana cire mata pant, ahankali Miemie tafara motsi cikin bacci, chan firgigit tabude idanunta dar, jinta tayi gabaki daya ajikin Ya Umar yakama bakinta yanasha sosai kaman wanda baya hayyacinsa turesa tashigayi tafashe da kuka sosai tana turesa, ahankali yadan dakata saiya saki bakinta, murya chan kasa yace "kinsan nayi hakuri sosai ko Miemie? Ban nemeki ba all this while dudda kina matata, abukace nake wallahi, tun rannan da aka daura mana aure rabon da na iya ina baccin dare, abukace nake sosai, kinaso ki kwana cikin tsinuwan mala'iku?" Shiru Miemie tayi takasa magana sai hawaye dake zufa tana numfashi da sauri sauri na tsoro, ahankali Ya Umar cikin sassanyar murya yace "baki sona?" Dasauri ta girgizamai kai alamun no, Ya Umar yace "to menene"? Ahankali Miemie tace "ance da zafi sosai tsoro nakeji dan Allah karkayi, kaga kowa fa harda su Mama Lami zasu dawo gidan nan gobe da safe"lumshe idanu yayi yabude gently yace "okay, to yaushe kikeso muyi?" Murya chan kasa Miemie tace "bayan wata daya" dan shiru Ya Umar yayi yana jinjina wata daya akansa, ahankali Miemie tace "dan Allah Ya Umar" murya chan kasa yadan sauke ijiyan zuciya yace "naji amman da sharadi daya zaki banni nai wasa da jikinki bazakimin shamaki ba harna kawo, inhar kina bari ina wasa dake nabiya bukatata haka zan iya hakura har wata daya kafin muyi" sosai gaban Miemie ke faduwa takasa magana, Ya Umar yace "na yarda da sharadin ki kin yarda da nawa?" Gabanta na faduwa amman ahankali ta gyadamai kai alamun to, inhar she will escape sex she's ready to do everything, gently yakai hannunsa saman riganta zai cire tadan rike, ahankali Ya Umar yace "zaki karya yarjejeniyan mu ne"? Cire hannunta Miemie tayi jikinta nadan bari tanaji Ya Umar yazare mata riga ya yar dasauri tajuyamai baya kaman abinda yakeso kenan kawai taji yayi unhooking bra nata saiya jawota jikinsa dasauri yakai hannunsa shoulder nata yana zare hannun bra din ya manna fuskansa a wuyanta yana kissing nata kafin ahankali yajuyo da ita, ahankali yadaura fuskansa kan nata murya chan kasa yace "Maryam ina masifan sonki da kaunar ki, I love you so much Miemie" wani yarrr Miemie taji, gently yadaura bakinsa kan nata yafara sha, jikin Miemie yafara mutuwa, ahankali yakai hannuwansa yadaura kan boobs nata wani abu Miemie taji da bazata iya bayani ba, yanda yake shamata baki yana murza mata nipples saita fara kokarin kankamesa sabida wani dadi takeji da batada control akan dadin, Ya Umar sai matse mata nonuwa yake yana jagwalgwala kan ya Rabbi kaman tai fitsari a wando, matse kan nipples nata Ya Umar yayi Miemie batasan sanda tawani kissing nasa back ba, ta kankamesa takai hannunta tadaura saman hannunsa dake kan nononta tawani bankaromai kirjin giving him full access, rudewa Ya Umar yayi kaman abinda yake jira kenan, murje mata nono yadinga yi da kyau Miemie ta dimauce tahau kissing nasa sosai tana numfashi mai ijiyan zuciya da karfi bata tabajin abu hakaba, cus she's feeling wani iri da batasan inda zatasa kanta ba, kasa jurewa Ya Umar yayi sabida yanda yaji nipples dinta sun mike kayayau sun tsefe kaman suna neman bakin dazai tsotsesu, yasaki bakinta sai kawai yataho kasa yace "zan sha nonon matana" yakama nonon yarike yasa abaki yaja saida Miemie tai kara "washhhhh Ya Ummmmm…." Tama kasa karasawa, wani irin dadi da zafin dadi takeji amman dadin yafi yawa, yakai hannunsa ahankali gabanta dake ambaliyan ruwa yana shafawa gently yana shamata boobs, Miemie was taken out of the world bata tabajin abu mai dadi hakaba, ahankali yake shafa mata gaban ta waremai kafafunta sosai batako rufewa, ta rirrike kansa dake kirjinta yanashan nono while hannunsa na gabanta yana shafawa da yatsu yana lailaya mata clit saiya shafo gindinta yadebo ruwan yaukin yashafe awajen kaman sementi Miemie na sumbatu, saida yagama yamutsata yanda gabanta ke tsayayar da ruwa haukacewa ne kawai Umar baiyiba yashiga addu'a yana dagowa ya hada bakinsa da nata in middle of jin dadi Miemie taji wani sharp pain nan tadawo hayyacinta, danneta Ya Umar yayi da kyau yana kara saita dick dinsa daya mike kaman iron gaban ramin yawani buga yana malalacin kara. "Huhhhhhh" zafin da Miemie keji da duka karfinta tafara kiciniyan kwace kanta amman yamata dannan yan gareji, yasake dakan wajen, duk wani dambe kuka roko babu wanda batama Ya Umar ba wlh baima hayyacinsa bayama ji saida ya ratsata, yana samu ya kutsa ya dimauce sosai yafara sumbatu dan yaran Ammi sunsha gyara wlh karyan namiji yashiga wajen nan yace zai daure and maintain steeze. "Miemie wayyyoo dadi! Wlh kullum saina aureki ke kadaice Matar Umar aduniya, Umma sex da dadi, Miemie bazan taba dena cinki ba, wlh kullum saikin bani hakkina, ahhhhhhh!" Tasssss Umar yaci matarsa yana surutan da shi kansa baisan meyake cewa ba, daga baya yafara ihu yakawo wajajen karfe 2:30 nadare.
Idanun Miemie sun kumbura taga fire and pepper bata taba sanin haka sex yakeba sai yau, all wacce ke fadowa ranta is Amirah, idan Ya Marwan yama Ya Amirah wannan ai zata suma ga Ya Amirah da raki, wai ta azabtu, dagata Ya Umar daya rikice yayi sai bayi yasata a ruwan zafi yadawo gadon yadauka ance ba'a ganin blood yanzu but akwai blood Yayi maza ya chanza bedsheet yakoma bayin yamata wankan tasarki yafito da ita yazo ya kwantar da ita, shima yakoma yayi wanka yafito yazo gadon ya kwakumeta yana jijjigata. "Ina sonki Miemie, ina sonki, Miemie Allah yamiki albarka kinji, kome kikeso zan baki kinji Miemie, yakuri kidena kuka" tai lamo jikinsa saida tai shiru ya kwantar da ita kaman maye yaja nipples dinta dake mata ciwo sosai zuwa bakinsa Miemie na turesa Amman ya kankameta yacigaba da sha he just cant stop, nan da nan bacci yayi awon gaba dashi itama tadade ahaka kafin bacci yayi awon gaba da ita gabanta radadi yake mata.
Da asuba another sharp pain yatada Miemie, Ya Umar ne yakoma second round, kaman mahaukaci, this time kuka yadinga mata sosai fa, wlh dadin kaman yama kansa yawa yakasa dauka sai yadinga kuka, Miemie saitai shiru kawai wani irin ijiyan zuciya take saukewa dayafi na kuka azaba, bata taba sanin Ya Umar is this wild ba, kaman zai zare akanta, wajejen six na safe yakawo, gindin Miemie ya ciyu, dan tasss yagama kwakule hanyan, da kansa yagasata sosai sukai wanka azaune tai salla jikinta nadaukan zafi mugun zazzabi na rufeta.
Tabasa tausayi sai lallashinta yake yabata paracetamol tasha tasha yoghurt da kaza kadan, ya kwantar da ita ransa duk yana bacı tunawa da anjima kadan duk za'azo karasa gyara shida yakeso ya kula da matarsa amman jama'a bazasu barsu ba, tana jikinsa tayi bacci sai shafata yake yana kallonta yanajin sonta wanda yafi nada aransa, yakai hannunsa yashiga shafa mata boobs gabansa nakara harbawa yatashi…… EPISODE 5️⃣7️⃣
Bakaramin kyau gidan Amirah yama su Lami ba mamaki har kasa rufe baki sukayi, like gidan Amirah ne wannan? Kunga Allah wlh ba'a masa isgilanci, no matter yanda mutum yake bakasan waye shi ba, this is gidan yarinyar da ake kira da mahaukaciya, Allah yabata miji likita, nutsasse mai sonta jibi gidanta, Mama Lami batada burin daya wuce Amirah ta warke Allah kuma ya Albarkaceta da ciki, zata dage takuma taya Ammi addu'a, Allah yabama diyarsu lafiya. Wuraren 10 aka maida su gida da plenty mindblowing gifts, basu bari sun hadu da Amirah ba kafin tafara kuka kokuma tafara tambayan Amminta. Sun matukar yaba mutunci da dattakun family Marwan kuma hankalinsu yakara natsuwa ganin atleast Amirah ta yarda da Mami. Wuraren 10:30 baki duk suka watse gidan yarage it's just them Mami taki bari wani yaje yadami Amirah, Abba ne yashigo gidan da manyan kaya yace "ina Marwan din?" Mami tace "ohon masa" zama Abba yayi yaciro wayansa da kansa yayi dialing number Marwan ringing uku yadaga kafin yayi magana Abba yace "kana ina?" Zaiyi magana Abba yace "ina jiranka a falo" ya katse wayan, kowa na zaune a falo Amirah kawai ke dakin Mami, chan saiga Marwan yashigo gidan, parking yayi sannan yabude kofan yafito, wani bugaggiyar gizna ce jikinsa milk anmai dinkin jumper ce ta tsayamasa wajajen cinya gab da guiwa, sai dogon wando da baya jan kasa, kayan sun zauna jikinsa suna kyalli yayi kyau ka kallesa saika kara kallonsa sak ango, yana zuba uban kamshi mai tashin kai da dadi, idanunsa sanye da farin glasses dinnan dasuke karamai kyau, yafara tafiya zuwa flat din a nutse ya bude kofan falo yashiga da sallama kasa kasa fuskansa looking straight bazaka taba cewa he's happy ba at all, he looks like any other day, Abba ya tsaresa da idanu hakan yasa Marwan yasauke kansa kasa, saiya sami waje yazauna a nutse, ahankali yace "ina yini Abba" ijiyan zuciya Abba yasauke sai yadanyi gyaran murya yace "Marwan due to condition na matarka yasa ban hadaku namuku wa'azin tare ba, I know ganin mutane dayawa nadan bata tsoro"Abba yayi shiru, chan ya sauke ijiyan zuciya yace "yarda da sanin waye kai yasa na aura maka Ameenatu sabida nasan bazaka taba cutar da ita ba, Marwan karike yarinyar nan amana dan girman Allah, batada banbancin da this two children dake gabanka" yanuna Farida da Faiza, ahankali Abba yace "don't hurt her, don't take advantage of condition nata, kariketa tsakani da Allah and trust the process, albarkacin auren nan zakaga ta warke and you will build a very beautiful home da izinin Allah, auren nan na tattare da Alkhairi I feel it, Allah ya maka albarka, yanda kakemin biyayya karufamin asiri ina addu'a Allah yabaka yaran dazasu maka abinda yafi haka Marwan, Allah yamaka albarka" ahankali kowa na dakin yace "Ameen" kan Marwan na kasa he just wanna see his wife shine kawai damuwansa, Abba yakalli Mami yace "wat were you trying to say?" Dan jimmm Mami tayi saita sauke ijiyan zuciya takalli Marwan da kansa ke kasa saita kalli Abba tace "Alhaji I was thinking of something, after seeing the girl for just few minutes naga anya is it proper mubar yarinya haka ta tare gidan miji?" Wani bugawa kirjin Marwan yayi dummmm! Amman yadaure yadake batare daya nunaba, cikeda kulawa Mami tace "I was thinking maisa bazasu zauna anan gabanmu ba, Marwan zai koma aiki, banda haka akwai doguwan fita, yarinyar nan is not in anywhere fits ta zauna agida haka ba iyaye ko wasu dake kallonta, saisa naga zamanta cikinmu kaman is a good idea ko" shiru Abba yayi, baiji idea ba, but one thing is yasan komin daren dadewa Saleem can come back to this house, ayanda yake kaman bunsuru yafara neman Matar dan uwansa fa? Dudda bawai lallai yayi hakan ba, amman dai shi yafison yarinyar na tare da mijinta su gina soyayya tukunna, idan basu zauna tare ba yaushe Marwan zai sota? Anatse Abba yace "ayanzu wanda can make that decision is Marwan dan matarsa ce! No us" Abba yadanyi shiru chan yace "suje gidansu su zauna, sanda zai koma aiki yadinga kawota nan ya ijiyeta yatafi aiki, yadawo yazo yadauketa su koma gidansu, with kalan yanda aurensu yazo zamansu tare shine the best sabida Marwan yagane wacece ita soyayyan su ta ginu, ku kawomai matarsa su tashi su tafi dare nayi yakamata ta kwanta ta huta itama" Mami taso Abba ya yarda, dan wlh haka kawai Allah yasamata son Amirah, tanaso tarike yarinyar sosai, amman dudda haka bakomi tamike ahankali tawuce sama.
Tashi Marwan yayi ahankali yana wani kalan jin kunyan Abba yasan anything dazaisa Amirah tafito tagansa anan she will hug him ne in front of everyone so gwara yaje yajirasu a mota, ahankali yace "bari naje mota Abba saida safe" Abba yace "toh Allah bamu Alkhairi Son" yajuya suka hada idanu da Ya Fadila yadauke kai dasauri kafin sumai iskanci yawuce dasauri yabude kiga yafita daga falon. EPISODE 5️⃣8️⃣
Ahankali Mami tabude kofan dakin, Amirah na zaune kan gadon wajen tanashan zobon da straw tana dan wasa da straw din tana ganin Mami ta ijiye zobon Mami tace "harya isheki?" Gyadama Mami kai tayi asanyaye tamike, ahankali tasauko da kafafuwanta daga gadon, yanayinta da Mami tagani yasa tace "menene"? Mikewa tsaye tayi ahankali ta juyama Mami baya tana nuna mata daurin lafayan da aka mata tabaya, da yar muryan nan yar karama chan kasa kuma tace "fitsariiiii" matsowa dab da ita Mami tayi like a mother saitakai hannuwanta wajen tace "to bara na kwance miki" kwance mata daurin Mami tayi, Amirah tazare abin gabaki daya daga jikinta yarage wata doguwan riga na atampa mai bala'in kyau ne ajikinta ta ijiye akan gadon, Mami tace "muje ga bayi kiyi fitsari" Mami tawuce dakanta tabude mata kofan bayin, dasauri Amirah ta taho tashige bayin, Mami tarufo mata kofan saita wuce ta linke lafayan, saita bude wardrobe nata taciro wani dogon hijab black, daidai Amirah nabude kofa tafito Mami tabi dogon gashinta da kallo kitson yamata kyau sosai, Mami tace "zokisa hijabi muje kasa" ahankali tashiga tahowa gaban wardrobe din da Mami ke jiranta, tana zuwa saita mikama Mami kanta yanda takema Ammi alamun asamata hijabin, murmushi kawai Mami tayi wlh she loves the girl sosai ba wasa ba, warware hijabin tayi tasamata ta gyara mata zaman hijabin a wuyanta, Mami tace "yauwa toh an gama, maza sa takalmin ki" wucewa tayi tasaka takalmin sai Mami tazo tabata hannu dasauri Amirah takama hannun Mami tasa dayan hannunta tadauki zobonta tacigaba da sha tanabin Mami, Mami takalleta sai suka cigaba da tafiya suka fito har stairs kowa na falo, kwata kwata Amirah bata lurama da mutanen ba sabida yanda take wasa da goran zobo da straw gabaki dayan dakin kallonta ake harda Abba, suna gab da saukowa kasa kaman taji ajikinta ana kallonta dago kanta tayi dawani irin sauri tasaki goran kasa kawai takoma bayan Mami gabaki daya taja mayafin Mami tana kare fuskanta dashi tana boyewa, ahaka suka shigo falon Mami saita tsaya ahankali tasa hannu tafito da Amirah daga bayanta tace "taho Amirah, gaida Abban ku" wani kalan kankame Mami tayi tagaba jikinta har rawa rawa yake ta kifa fuskanta a kirjin Mami da sauri, murya chan kasa yar karama tace "ina kwana" aka kwashe da dariya a dakin, shi kansa Abba saida ya murmusa yace "lafiya lau daughter na, Allah miki albarka kinji" dan bude idanunta kadan Amirah tayi takallesa, dan bata tabajin muryan babban namiji daya mata magana da kulawa hakaba banda Baffan ta, saitadan juyo ta kalli Abba kadan saita sake mannewa jikin Mami su Ya Ammah suna kallon da mamakin yanda yarinyar keda shagwaba, anatse Abba yace "kaita sutafi she's scared" Mami tace "okay bari muje" sai sukai wajen kofa bude kofan Mami tayi suka fito.