Kenza eBookz

Bakin rijiya part 1 complete novel - Chapter 12

Bakin rijiya part 1 complete novel - Chapter 12

Bakin rijiya part 1 complete novel Chapter 12: Bakin rijiya part 1 complete novel Chapter 12. "Dan Allah ka bani harshenka in tsotsa,nayi missing…

3,610 words

"Dan Allah ka bani harshenka in tsotsa,nayi missing tsotsarshi sosai,duk sanda zansh swt sabida ya debemun kewar shi senaji taste din ba iri daya ba sam, kuma inaso insha wannan ta daura yatsanta saman lips nashi, da wannan ta nuna breast dinshi da kuma" seta rufe fuskarta da tafukan hannayenta duka biyu, dago da kanta yayi ya cura bakinshi acikin nata mamaki ta bashi yanda ta kaiwa harshensa cafka,tashiga tsotsa sekace wata zararriya, baji ba gani haka ta lasheshi,harshenta ne har saman wuyansa da kunnensa ranar dai muhammad ne ya zama starin mota itako driver,Har yan twins dinshi na qasan abar tabi tana tsotsa tana wasa da dasu, ihun dadi kam ya shashi ba adadi,daga qarshe suka faranta ran junansu basu suka saurarawa juna ba seda suka gaji over sannan tukunna,da shagwaba tace ita bacci zatayi dakyar ya lallab'ata tayi wanka,har sun kwanta tace dashi

"yaa muhammad dan Allah duk abinda na maka wanda na sani da wanda ban saniba ka yafemun,kuma ko bayan bananan ka roqar mun yafiyar kowa,haka kawai se in riqajin kamar mutuwa zanyi" kallonta sosai yayi sannan yace bayn ya rungumeta "Meya kawo wannan maganar kuma hafsat na? Dan Allah ki dena inshaa Allah bazaki mutu yanzu ba" murnushi dai ta masa batace komai ba.

Da Asuba juyin duniya yayi hafsa ta tashi tayi sallah amma shiru,haryaje masallaci ya dawo bata farka ba,ya dinga tashinta amma ina koda ya birki tota se kumfa yagani a bakinta idanta ya juye yayi fari fat ba alamun numfashi a tare da ita....

Mom Nu'aiym [2/23, 8:56 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅

Love story 2018

Billy galadanchi

*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)

Wattpadd@ 68billygaladanchi

*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*

35 Gaba d'aya muhammad hankalinshi ya gama tashi, da gudunshi kuwa yayi hanyar waje,buzun megadinsu yace wa

"Bani gawayi da sauri bani gawayi" cikin rashin fahimta me gadin yace "Ranka shi dad'e Me wuta kho mara hi?" cikin takaici yace mara dan Allah yi maza ka daka mun me yawa yanzunnan sauri nake,dashi aka daka gawayin yaje ya jute a cup ya zuba ruwan dimi, da sauri ya dawo ya goge mata baki ya ringa sanya cokali yana mata d'urensa a baki gashi bata cikin hayyacin ta, haka harya samu ta hafiye fiye da rabin shi,aikam segashi tafara amai me baqi da kore sosai sosai, tun tana iya yunkurawa harta soma yinsa daga kwance ganin wannan jiran baze haifar masa da komai ba ya sanya ya kwashe ta xuwa asibiti ya gano poison taci,duk ya gama diriri cewa kuma tunaninsa ya tsaya cak, karb'ar gaggawa aka mata a asibiti,kuma atake suka gano poison ne taci a abunci kuma me yawan gaske,muhammad na tsaye yana jiran fitowar doctor's d'in,waya aka masa akan ga Ammy tanata fitar da kumfa a baki,she's unconcious ma self,kukan gaske ya saka ya sanya aka kawo masa ita a wannan asibitin,poison iri daya suka sha,kuma irin wanda yake dadewa yana zagayar jikine kafin yafara aiki, Ita dai kam Ammy an samo matsala sabida yashiga jikinta sosai amma ita dai da sauqi,dama yana kashe wa slowly within 24 hours Allah yasa anyi saurin ganewa aka kawosu asibiti before d time,hafsat ce da sauqi sedai zasuyi inducing nata ta haihu sabida babyn ya mutu already,muhammad yasha kuka inda atake ya soma tunanin inda sukaci abinci jiya atare,sabida police report da ake buqata, se kaiwa da kawo wa yakeyi a parlor yabaro asibitin, yasan sunsha lemo gidansu hafsat amma banda hafsat shida Ammy ne kawai, in hakane shida ita ya dace su kamu banda hafsat,yama rasa tunanin dazeyi gaba d'aya,zama yayi ya dafe kanshi,can kuma se gabanshi ya fad'i tunawan da yayi an kawo musu yoghurt anan b'ngaren na hafsat dasuka dawo jiya kuma shi be shaba,sabida baya shan abu me sugar se sugar free,ko lemon na gidansu hafsat sparkling soda ne kawai yasha, zabura yayi yaje ya samu hasano,wacce itace ta kawo drink d'in,kallonta sosai yayi ya murtuqe fuska yace

"Wannan milk da kika kawowa Ammy na dakuma hafsat jiya damuka dawo,daga ina ya fito?" Cikin rashin damuwa tace

"Da safe ne jiya Karime tazo dasu guda biyu,tace wai kaine kace ta kawo nan kuma kar wanda yasha se hajiya natane,shine jiya naga Ammy babban baquwane kuma nasan batashan cock shika dai ne kuma a gidan se wannan shine na kawo musu daya daga cikin madarar" kallon sosai ya mata jeki ki kiramun karimen, miqewa tayi suka dawo tare da karimen

"Waye ya baki madarar dakika kawo kika ce nine na baki kawo? Kuma yaushe mukayi dake cewar kar wanda yasha na hafsa ne?" ita dinma dai cikin rashin damuwa tace

"yallab'ai ai haj zainab ce tace kaine kace abani in kawo,har cewa nayi da itan ai haj hafsat bata nan tace dani zata dawo ne a ranar wai shiyasa na isar da saqon naka" nisawa yayi ya soma gano da babbar matsala sabida wlhy ko zainab seta fuskanci hukunci

"Ke hasano sanar dani ina dayar madarar da sauran wacce suka sha jiya?" gyaran zama tayi.

"Suna nan acikin fridge har sauran rabin ma" "Jeki kawon su yanzu,ke kuma karime karbo kizo muje wurin zeezee din" Da sauri sukayj yanda yace....

A tsaye suke ya miqa mata madarar yace k'arbi kisha wannan,saqon dana baki ki kaiwa hafsat ne,tasha kuma ya mata aiki sosai,inda kika taimaka ma har Ammy tasha kuma duk sun kamu da sharrin ki,se kema kisha yanzu in ga ko zeyi aiki a naki jikin" zaro danta tayi waje,cikin tsiwa tace

"Wlhy bazan shaba,kuma Allah ya sanya cikin ya zube gaba daya" be fahimci kalamanta ba ya sanya hannu ya kwasheta da kyakyawan mari yace cikin qaraji

"Shine zaki zomun da hauka,shine zakiyi poisoning matana? Meta miki zaki kashe tq? Yanzu gashi sabida wani gruges na banza zaki mun hauka ki hada har uwata,rashin hankakin naki har ya kaiki ga tunanin yin kisan kai?" zare idanta tayi jin ya ambaci kisa tace

"Nashiga ukuna ni zainab wlhy ni ban saka maganin kisa anan ba,na zubewar ciki ne kawai na saka mata" wanketa yayi da wani marin

"shine zasuna riqan fitar da kumfa a baki,shine likitoci zasu tabbatar cewar deadly poison ne? Kuma inna zubar da cikine ya akayi yayi affecting har Ammy? Idan na zubar da cikine kema karbi kisha muga yanda ze miki" kin sha tayi se kuka da take tana rantse rantse akan na zubar da cikine, a fusace yace

"Zanje da madarar nan aduba wlhy sena hallaka ki idan hakanne" yana barin dakin ta janyo wayarta ta kira qawarta data kawo mata maganin datake iqirarin na zubar da cikine wato *HALEMAH SHAMMAZ*.

Mom Nu'aiym [2/25, 9:03 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅

Love story 2018

Billy galadanchi

*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)

Wattpadd@ 68billygaladanchi

*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*

36 Da madarar yaje asibitin,gwajin farko aka tabbatar itace,hafsa tasha baqar wahala sabi acikinta aka yayyakan yaron cikin kusan 6 month ya soma girma sosai, haka aka ciro mata shi,kuka kam tasha shi,muhammad kuwa be duba dan gantakar dake tsakaninsa da zee ba ya sanya aka damqeta zuwa police station daga ita har qawarta haleema kuwa......

Ammy taji sauqi ba laifi sedai kam ita nata yazo da gaddama sabida hawan jininta ya tashi sosai kuma yaqi sauka,sedai adua,a bangaren hafsat kuwa kwance take tana sharar kwallah,ba wai wahalan datasha ba mutuwar yaron cikinta, sosai ta qwallafa ranta akan wannan cikin, tana nan khairii nata mata sannu sega muhammad nan, ficewa sukai gaba daya suka bar musu dakin, da sauri ta miqe zaune,shi kuwa ya kama hannunta ya riqe tausayinta ya sanya ya kasa maganq,rungume shi tayi tace

"Yaa muhammad nashiga uku nq" tsamm ya qara matse ta ajikinshi yanajin tsananin tausayinta da sabuwar kaunarta na ratsa ilahirin jikinshi

"Noo plss hafsat stop saying that baki shiga komai ba se alkhairi inshaa Allah sharrin su ze koma musu ne ki barsu kawai" ita batasan meya faru ba ta dago kanta ta kalleshi "su waye yaa muhammad?" be damu ba ya bata amsa "Su zeezee mana itana da matar yayanki haleema,sune sukayi poisoning naku keda Ammy da madarar da kukasha,kuma wlhy tunda suka mun asarar baby na sesun gane shayi ma ruwane wlhy" kasa magana tayi tsabar mamaki poison kuma? Ta nanata a ranta,ga mamakinta kuka taga muhammad yanayi sosai kuma,kasa yin kukan tayi ta soma bashi baki

"Hafsat tsabar zainab batada hankali zatayi kisa,kisan ma wai mahaifiyata data haifeni da kuma matana mafi soyuwa agareni da yaron danafiso tunkan zuwanshi duniya,yanzu gashi tamun asaran shi wlhy sena hukuntata sena gane cewar doka tana aiki har cikin gida" Itadai bata iya magana ba sam.

Bincike ya nuna cewar ita zainab batasan guban na kisa bane,haleema ne takawo mata a zuwan na zubar da cikine kawai,sannan batasan cewar tare da Ammy za'a shaba,ita kuwa haleema tasan na kisa acewarta tunda take da shaam hafsat ce take takura ta,yanzu dan taga ita bazata sameshiba shine ta hadashi da wata can ake wulakntata ita, tunda ta gane mijin Qawarta ne hafsat ta aura se kawai ta dinga zugata akan su hallaka hafsat,ganin bazata yadda da kisa ba ya sanya ta bullo ta hanyar a zubar mata cikin ashe fa dama kisan ne.......hafsat sun dawo gida duk sun samu lapiya,anan kuwa aka soma zana court inda atake sanida duk sunyi confessing aka yankewa zee zaman gidan kaso na wata uku ko tarar kudi naira dubu dari biyar yayinda aka yankewa haleemah zaman gidan kaso shekaru ashirin, tun a cotun ta haukace ta soma sambatu kuwa iri da iri, kamar wata zautacciya duk wani mugun aiki datakeyi haka ta dinga fada kuma tunkan ajata zuwa gidan kason Allah ya amshi ranta acikin dubannan mutane,wannan abin ya daga hankalin zeezee yayinda mahaifiyar haleema ta haukace a take ta wurgar da zani tayi waje,shammaz kam beso hakan ba sam yaso yaga tuban haleema ta koma ga Allah amna yazeyi haka Allah ya tsara tata kalar rayuwar,yayi kukan abubuwan data masa musamman daya kasance tana bin maza wanda ya dade yana zargin hakan, Zeezee kuwa ba irin hakuri daba ta baiwa muhammad ba amma yace sam baze hakuraba ya saketa saki daya......

Sosai hafsat ta tsorata da abubuwan dasuka faru, kallonta muhammad yayi sosai yagano tun fitar sa tana wurin daya barta,zama yayi kusa da ita ya kamo hannunta yace cikeda kulawa

"Hafsat dan Allah ki mayarda komai ba komai ba,inshaa Allah zaki samu wani cikin,kuma ire iren su haleemah bazasu sake samun galaba akanki ba,Allah baze bari ba kinji" kwantar da kanta tayi saman qirjinsa tace

"Ba wannan araina yaa muhammad tsoron duniya kawai nakeyi wlhy,ni a rayuwa mena yiwa haleemah dazata bini da wannan sharrin ban tab'ajin banji zafin mutuwar koda kiyashi ba kamar yanda sam banji zafin mutuwar haleemah ba, abubuwan data aikata sun firgitar dani ace arayuwa mutum ba Allah a ranshi? Baya tsoron mutuwa baya tsoron had'uwarsa da Allah sam,baka gudun cin hakkin mutane ka mayarda neman maza kamar shan pure water da aurenka,sata sekaje beran masallaci, yaudara ba komai bane,ni naji tsoro wlhy" kallon sosai ya mata

"Nagodewa Allah daya bani ke a matsayin mata,yanzu zan qara da wani mamakin akan halayyar dan adam, zainab da kika gani yar aminin mahaifinane tana soyayya da wani saurayi aka ce seta aureni suna matuqar san juna kamar me,nima kuma inada budurwata sunanta khaleesat, kinsan yan siyasa suna dasan auren hadi tsakanin yayan masu kudi haka mahaifina ya dage akan sena auri zee, nasha zagi a wurin zeezee ba iyaka azatanta santa nake amma duk bana kulata,sabida mahaifina daya bani amanarta,saura kwana biyu daurin aurena da ita taje gun wannan saurayinta,ina zaune khamal yamun waya akan ya ganta hotel ita dashi sun shiga daki,mukazo nida shi a mota muka kwana haka kuwa se 10 na safe suka fito atare daga dakin ita bata ganni ba amma nina ganta sarai, haka na roki kamal akan ya bar maganar iya mu, aka daura aurena da zeee, har mukayi wata daya da sati biyu ban taba kwanciyar aure da ita ba,bansan meya sanya zee ta kawomun kanta ba sedaga baya,bayan ta haihu na fahimci cewar ta gano tanada ciki ne yasa tazomun kar wani abin ya taso,sabida na lissafa ba'a haifar yaro da 8 month kenan haduwar ta da wancen ta samu shigar ciki,haka akazo Nu'aiym se rikidewa yake yana komawa tsohon saurayinta sannan da karfi da yaji ta sanya na maidashi gun mahaifiyata, sam banajin qin yaron se tausayi dayake bani sabida nasan bashi da gadona,kuma uwar ma ga cutar dashi,se nabi ta musulunci tunda akace idan har 6 month sun cika sannan aka haifi yaro koba naka bane anbar maka shi, har yau dum raini. Wayon da zee kemun bata san na san da wannan ba,in taqaice miki yau shekaru na hudu cur banyi kwanciyar aure da zee ba sam bata bari,roqona take in saketa taje ta komawa saurayinta,abinda ya sanya ban saketaba sabida indai zataje tofa sena sanarwa duniya yaronta ba nawa bane,sabida in tabbatar har D.N.A tst namana nidashi wani lokacin an tabbatar ba jinina ajikinshi ,so yanzu ke me zaki kira wannan? Mezata cewa Allah?"

Mom Nu'aiym

Se haquri ina busy ne kuyi manage da wannan. [2/28, 9:06 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅

Love story 2018

Billy galadanchi

*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)

Wattpadd@ 68billygaladanchi

*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*

37

Rungumar sa hafsat tayi kawai ta soma kuka,be hanata kukan ba dan ya kula zuciyarta tanada rauni matuqa, haka tayita kukan har bacci ya saceta agin, kyakyawar fuskar ta kurun ya qurawa ido yana murmushi, aranshi yaji ya qaunar yarinyar tanada imani sosai banda haka a wannan zamanin ai abubuwan haka suke tafiya.

*Bayan kwana biyu*

A kitchen tana tsaye tana fere dankalin hausa tana shirin musu potatorita da hot coffee, mamakin rashin sanin mafakar muhammad takeyi jiya sam se waya ya mata zeje kano ya dawo kuma basu sake yin waya ta bincika ma baya part nashi ga wayanshi a kashe,wannan abin ya dameta matuqa,ata bayanta taji an rumgumota qamshin turarensa ma kadai ya isa sanar mata cewar shi dinne wani nannauyan ajiyan zuciya ta sauke ta juyo gaba daya ta sake wuqar dake hannunta ta ce cikin shagwab'a

"Hubby ka tayarmun da hankali,ina ka shiga?" qugunta ya tallafo gaba daya ya manna mata sumba a wuya

"Naje kano ne Swttest kuma ai na sanar dake,acan na jefar da waya na,yin wlcm back na sim cards ya dauki time,kuma dayar nabar charger anan ta dauke ba charge" turo baki tayi

"Dukda haka sekamun waya da wani wayar,kofa abinci sena gagara ci,ina tunanin lafiya shiru,se messages naketa aika maka amma shiru"

"Im so sorry habeebty,nayi laifi kuma bazan qara ba,yanzu mezan samu yunwa nakeji"

"Barin gama hada wannan, zan maka milkshake seka ci abinci" janyota ya qarayi sosai ya rada mata a kunne

"Dan Allah ki ajiye zancen girkinnan nifa yunwar ki nake ke nakesan ci" murmushi ta same masa cikin jin kunya,ya sake cewa

"Kefa bazaki cini ki qoshi ba,nafi tuwo dadi kuma ai kinsan wannan" kanta ta cura acikin qirjinsa cikeda jin matukar kunyan yanda yake zaro magana sufa maza basuda kunya ko? Ta ayyana a ranta,batayi aune ba taji ya sure ta tana cillar da qafafuwa amma be direta ko inaba se saman gadon ta, cakulkuli yasoma yi mata,tun tana iya dariya harta soma sarqewa,yar guntuwar rigar jikinta ya cillar ya soma wasa da dukiyar fulaninta,runtse idanta tayi sabida kunya gashi akwai wadatuwar haske a dakin kasancewar rana ta somayi,batayi aune ba taji bakinshi akan breat nata wani numfashi taja ba shiri,wani sanyine ya ziyarceta da dadi wanda batasan ta ina suke zuwar mata ba,dayan hannun ya daura akan dayan breast din atake ta soma numfarfashi sama sama, ba shiri ta daura hannunta saman kanshi ta soma shafa a hankali tana masa surutai iri da iri, lasarta yaso mayi tako ina yana jin qarfin yin abun sabida yana ganin cewar qwazonsa da qwarewarsa be tashi a banza ba,sabida tanajin dadi kuma ta nuna masa tana jin dadin sosai, a haka yaketa mata wasanni har suka biya buqatarsu, bayan komai ya lafa ya kalleta yace

"Hafcy naje na mayarda Nu'aiym gidan su babarsa na kuma sanar dasu niba dana bane,nama gayawa su hajiya kuma kowa na nuna masa shaidar jinin mu da akayi, yanzu kuma sekinyi haquri da abu biyu,na farko zaki kularmun da wannan gidan na tsawon shekara daya,na biyu kuma zakiyi rashina na kusan shekara daya,zan tafi london yin wani course shekara daya kumq ba hutu bare nayi tunanin zuwar muku hutu" daga kwancen datake ta zabura ta dafe qirji

"Shekara daya yaa muhammad? So kakeyi in mutu ne wai? Ina zan iya zaman Niger baka nan? Kumama ninace dakai zan iya haqurin zama bana samu. Wannan abun dakake mun, nifa wlhy mutuwa zanyi ka sabamun da abun dadi ka wanice tafiya wai bama sati daya ba ko wata shekara,cab di wlhy bazan yarda nikam" kawai seta qara fashewa da wani uban kukan me ban tausayi,dakyar ya rarrasheta akan idan yaje da wata biyu ya mata alqawarin zata bi bayanshi dakyar tay masa shiru.......haka ya shirya ya tafi har a air port soso se kuka take shima dakyar ya iya boye kwallar dayakeyi.

*Bayan watanni biyu*

Tunda jirginsu ya sauka a london take ta faman raba ido ta hangoshi,se can ta ganshi cikin qananun kaya blue and whitw sun bala'in masa kyau,kasa tsaida hawayenta tayi sannan ba shiri ta ruga da gidu ta fada jikinshi tafi mintuna biyu bata sakeshi ba kaikace rabuwa zasuyi bawai haduwa sukayi ba yanzu, shima kanshi ta bashi tausayi,suna isa gidan dayake zama amatsayin haya wanka kawai tayi tasha fresh milk ta zauna kusa dashi, ba bata lokaci ta cura bakinta a nashi ta soma tsotsa,har mamakinta yake yanda ta zare yau ko kunyar ra ajiye a gefe,tayata yayi amma ga mamakinshi tafishi zaqewa se lasarsa takeyi tako ina,haka ma yau koda akazo gun manager itace ta hau samanshi, ta fayyace masa ayoyin dake kanta wanda ta shawo bayan tafiyar sa agin Ruma, yaji dadin hakan kuwa sabida muhammad mutum ne me wayewa yana san wayewar kuma. Kallonta yayi bayan sunyi wanka

"Waini yau ina kunyar ne? Se zarewa naga kin qarayi" cikin rashin damuwa tace "Kunya tabi kewarka wlhy,sun gudu abinsu ni dama zaka qaramun irin na dazu dana gode" janyota yayi jikinshi yana dariya ya soma mata cakul kuli suna kwasar dariya, dataga bayada niyyan saurara mata itama ta soma masa suka dinga haukan dariya su kadai kan su soma wasa da trow pillows suna zagayar dakin da gudu....

Second to the last lage,anzo kqrshe ma saura page daya kacan....mom nu'aiym [3/3, 8:59 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅

Love story 2018

Billy galadanchi

*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)

Wattpadd@ 68billygaladanchi

*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*

38 Soyayya ake tsafta tacciya cikin jin dadi da gamsar da juna ba kadan ba,a london hafsa ta soma master's dinta tana renon cikinta dayake da watanni shida a wannan lokacin, sam barka zaka gansu ba fada ba tsangwamar juna,sun manta duk wata damuwa dake damunsu ada....Bayan watanni hudu kuwa hafsat ta haifi yarta kyakyawa me kamada mahaifinta,murna a wurin muhammad ba'a magana aka sakawa yarinyar suna Nana khadeeja wato sunan Ammy suna kiranta da suna Nana, sosai suke san yarsu kuma suke godewa kyautar da Allah ya musu,haka bayan tayi 40 days suka dawo niger gaba daya Ammy kam farin ciki ya kasa a kanta akan wannan jikar tata se washe baki takeyi.

Maryam ma tanada ciki dukda ta kwana biyu bata samu ba,se bayan haihuwar hafsat da watanni hudu sannan ma ta haihu ta santola ya ranta kyakyawan gaske dayayo kamada sayyid matuqa,aka saka masa suna sayyeed ana kiransa da uncle say tun tashinsa,likita mahaifinshi kece dashi kasancewar yaci burin yaro yayi komai irinna kawunsa.

*Bayan shekaru bakwai*

Hafsat yaranta biyu da Nana da kuma Junior wanda shima sayyeed aka saka masa amma ana kiransa junior se uban qaton cikinta dake gabanta,ta bane tana ta faman shan rake,sabida cikin ba qaramun kwadayi ya sakar mata ba gashi yayi wani qato dashi,kallonga muhammad yayi yana dariya yace

"Big Barrister haka akeyi wai abun bako tayi kinzo nan sabida karma ki samma wani raken ko?" dariya tayi "Kaga yaa daddyn junior nifa dankai na gudo kai ba cikiba amma komai kaga ina sha sekasha,yaudai bazan baka ba" tabe baki yayi

"Ai nasan shan raken na meye mace da tsohon ciki se jarabar tsiya,ni yau karki wani ce zakizo mun part,bazan iya ba" turo baki tayi hadda kwallan gulma

"Haba daddyn junior? Ni yaushe nayi jaraba? Gaskia ka dena banaso,kaga part din nakama bazan kara zuwa maka ba,kai kuma kaje ka nemi wanda ze maka girki" dariya yayi yace "wasa nake miki baby na,zomuje kiji wani abun" dakyar ta miqe ya ja hannunta seda sukaje daki ya kalleta yace "Nace jaraba kince noo,bayan kuma gashi nan ke dinnan jarabar ke damunki da tsohon cikinki amma kinsan yanda ake ayi jaraba, kin wani biyoni,to bazan ba" pillow ta janyo ta nausa masa,daga nan suka soma wasannin su,haka ta dale kanshi ta cinye abunta tass,yana matukar jin dadin rashin gazqwarta akan buqatunsa sam koda cikinnnan bata nuna masa qosawarta dashi akan kwanciya,ya sani yana takurata amna ya zeyi? Baya iya hakura da zumar hafsat kona kwana biyu, shiyasa kamar jaka haka take agunsa duk inda zasuje suna maqale da juna...

Tammat bi hamdillah

Abinda muka fada na amfani Allah ya sanya ku qaru kuma ku amfana dashi,Allah kuma ya sanya Alkhairi acikinsa,wanda mukayi kuskure Allah ya gafarta mana.

Ina miqa godiya ga..

*Bakin rijiya's fan's group* *Taskar Billy g* *Duniyar makaranta* *Pherty zahra novels group* *sophie G novels group* *Inspring stories* *Haske fans group*

Dama wanda ban fadi sunan su ba duk kuna raina.

Mom Nu'aiym

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull