Kenza eBookz

Bibiyata akeyi complete novel - Chapter 24

Bibiyata akeyi complete novel - Chapter 24

Bibiyata akeyi complete novel Chapter 24: Bibiyata akeyi complete novel Chapter 24. * Zagayo da ita yayi zuwa gabansa, sannan yazaunar da ita akan kujerar…

2,879 words

* Zagayo da ita yayi zuwa gabansa, sannan yazaunar da ita akan kujerar da yake zaune," Lallen hannunta yafara bii yana shafawa, bak'aramin kyau Lallen yamasa be. " Hannunta ya had'a duka biyun waje d'aya ya sumbata." Lumshe idanuwanta tayi ta bud'esu akan sa, " K'ura masa ido tayi dan wani irin kyau na musamman taga yamata," kansa bbu hula gashinsa yasha gyara sosai. " bak'ikirin Har sheki yakeyi," Batasan ta tsareshi da ido ba, kawai jitayi ya hure mata idanuwanta, " kamshin vanilla flavour ne ke fita daga bakinsa, Sunkuyarda kanta tayi tana murmushi," gyara zamansa yayi zuwa kwanciya, d'aura kansa yayi, acinyanta ya Lumshe idanu Kamar maijin bacci." Ahankali yafara magana, sweety kitashi ga abincii adining, " dannasan yanzu haka kinajin yunwa amma kike zaune." Kallon ikon Allah take masa Kamar bashine ya danneta yakuma hanata tashi ba, Kuma yake zancen abincii adining." Sweety ba magana nake miki bane? " cikin tsiwa da rashin kunya tace, tsuntsu zanyi nqtashi idan baka d'agani ba?" Tashi yayi kawai yatsaya yana kallonta," Ni kikeyiwa rashin kunya? " ya tambaya, kawarda kanta gefe tayi, ciki- ciki yadda bazai jiba tace eh kaid'in," Ai kuwa karaf a kunnenta, " Fisgota yayi ta fad'o jikinsa," Bata ankaraba saiji tayi yafara kissing d'inta, da zafi-zafi Wanda kana kallo zakasan tsantsar mugunta yake Mata," Iya k'ok'arii tayi ta kwace amma takasa, " Kwalla ne tafara zuba afuskarta, dan ita kad'ai tasan tsanatsan azabar da takeji." Sanda yagaji dan kansa yasaketa, yakoma ya lafe akujera yana maida numfashi. " Itakuwa Kwalla ne kawai yake, kwarara, dan wani irin zogii da rad'ad'ii lips d'inta ke Mata,". Sanda yadawo normal yajuya ya kalleta yace tashi muje kici abinci," Babu musu tamiqe dan batasan mai zai sake aikatawaba, idan tasake masa musu." Zuwa tayi ta bud'e wermer's d'in tafara saving d'inshi," yana kallo yanda tacika plate da abincii kallonta kawai yakeyi baice mata komai ba, " Tea tahad'a masa sannan ta juya da niyyar zuba nata," Kamo hannunta gamm yayi yace, " Wa kike tunanin zaicii wannan abincin?" Kai tafad'a a dan tsorace, kallonta yakeyi Kamar mai nazarin wani Abu." Zaunarda ita yayi agefensa yace, zauna kici abincii danke aka kawo, " Kin ga ni ban iya cii ba." Kallon mamaki tamasa Wai bai iyacin abincii ba, " Dariya ne ta kufce mata aikuwa tashiga yinta bbu kakkautawa," Shikuma yatsaya kallonta, she's unique yafad'a afili, " Murmushi yayi yace nabaki mamaki koh." tace eh, " Amma bani kigani ko zancii," Ebowa tayi a spoon takai bakinsa, kawarda Kai yafayi Kamar Angela ta koshi da abincii, " Daidaitar bakinsa tayi ta tura masa." Sanda sukayi haka sau uku sannan ya cigaba da karban abincinsa yanacii, Sanda yajishi full, ya lakato kumatunta yace, lallai bakida wayo yanzu da ace nace kibani ne bazaki bani ta dad'in rai ba," Turo baki tayi tace wally nima tunda hakane saika ramamin, saika bani," Aikuwa yazauna yabata Sanda tak'oshi sosai tukunna, " Tashi duka sukayi da plate d'aya da cup d'aya da Kuma spoon d'aya ahannunta ta nufii kitchen," Binta da kallo yayi yanajin Sonta naratsa duk wani gabbai na jikin sa." Tana shiga tatsaya Kallon kitchen d'in, gabaki d'aya yatafii da ita, " Ganin ta dad'e ne yasa yabi bayanta," Ganinta yayi Sai bud'e ko''inq takeyi," Dariya qbun yqbashi yace Kamar ba itane ta cikaawa mutane kunne da kuka ba, amma yanzu tazaqe tana Kallon kayan." Batace komai ba, yak'ara cewa duk kinsa ancika mana gida da pink colour's, Kamar yanda kasa aka cika mana da white ba, tabashi amsa," Fita yayi tabi bayansa, tana cewa Fita zakayi, eh yace atakaice, " Marairaice murya tayi tace dan Allah inbiyoka muje mu gaida su ummii," Wani irin dad'ii ne yaratsashi Ganin yanda tanuna muhimmancin iyayensa, " D'auko mayafii yace kawai," Up stairs tayi da gudu, ta bud'e wadrope ta D'auko katon hijab da tayi sallah dashi, " Har k'asa hijabin, tun tana saukowa yak'ura mata ido bak'amin kyau hijab d'in yamata ba," gashi light blue kalan kayansa, " Sanda tazo kusa dashi kawai tadubi hijab d'inta tadubi kayansa, riqe baki tayi," Dariya yayi ya girgiza Kai, " Juyawa tayi tace barina canja hijab," Riqota yayi yace muje, haka dole yajata, " Shashin mai martaba suka fara Zuwa, dan Zuwa 9:00.am zai Fita fadaa." Baijira iso ba taga Kai tsaya ya shige, dan dama shi ba'amasa iso baiso," Da sallama suka shiga mai martaba na zaune akujera, yaji dad'in ganinsu sosai addu'a yaringa musu da nasiha." Sai suka shiga Shashin kilishi daganan suka shiga na ummii, " Ummii Sai murnar ganinsu takeyi labba kuwa tana baccin gajiya." Tashi yayi zai Fita ummii tace a'a jira matarka, " Sosa Kai yayi yace ummii su Shahid ne zasu wuce inaso na rakasu." Murmushi ummii tayi tace ai itama yakamata taje rakasu, dan ta dalilinta sukazo," Kuma nasan yanzu haka basu gana da iyalansu ba, Kuma yakamata ta gansu," Ta6ata ummii tayi tace tashi kuje Allah yamuku albarka, da amin ta amsa sannan tafice, " Ganin yanda take tafiya yasashi rage saurii, ahankali yanda sojojin dake bayansu da Wanda ke gabansu bazasu jiba tace waikai ko acikin gidanma da sojoji kake yawo?" Shima tambayanta yayi Wai bakisan Sunana bane?" Daureta yayi bata k'ara cewa komai ba, " Wani dan k'aramin flate suka Isa," Da sallma yashiga yasamu sun Gama Shiri suna jiransa ne," Gaidasu *hanna* tayi suka amsa duka suna tsokanarta, wajen matan ta nufa taje suka gaisa, " Matan duk da yaransu kabilarsu da Kuma k'asarsu baizo d'qya ba Amma ta fahimcii sunada Sabo, dan d'an zamnsu Har suna ta hira sosai." Kar6ar yarinyar matar Shahid tayi, batafii 7month ba wasa takeyiwa yarinyar, matar Shahid tace na fahimcii kinason Yara Allah ybaki masu albarka, akunyace ta amsa ta amin. " Tamakar kanwarsu suka d'auketa suka runga bata shawarwarii," Fita rakasu sukayi saida jirginsu yatshi sannan, suka d'auko hanyar dawowa," Ganin *hanna* tayi shiru yasa yacewa driver yasanar da sauran idan sun samii wajan da ake siyarda chocolate su tsaya, " *Hanna* tajishi Amma taba kulaba, Hakan dazaiyi bashi zaisa ta manta alkawarin da jiya yamata na kaitq taga umma ba." Sanda akazo daidai wajen suka tsaya," Bud'ewa tayi zata Fita, yace Ina zakije?" Ai basusan irin chocolate d'in da nakesoba, " Sai aka fad'a miki make zansayawa?" Idan ba niba waye?" tafad'a had'eda Bud'ewa tafice," Shiga tayi ta za6o chocolate kala-kala wani soja yabiya kud'in suka nufo hanyar Fita, jitayi tabigi mutun gamm," Ledan hanjuntane tafad'ii, cewa yarinyar tayi Wanda zata d'an girmii *hanna* kamarda shekara biyu tace kiyi hakiri dan Allah dake *hanna* ne da laipy, " Kasa amsawa tayi tatsaya tana kallon *hanna* dan tabatrwa, tana tunano sunanda mahaifinta yagaya mata, *hanna* Kuma ta tsuguna dan d'aukan ledanta, Sanda tajira tad'ago tace mata," Dan Allah sunanki *hanna*? eh *hanna* ta amsa da rashin yarda afuskarta," Sannan tace wacece ke? " Zancenda akeyi a TV dake manne awajanne yasawa karima fashewa da matsanancin kuka," Alokacin *hanna* takai idonta wajan subhanallhi ta furta lokacin aka nuno gawar ministers of health, alullu6e data matarsa, " Gidansa yayi gobara, sannan Ana sanarda cikiyar iyalansa ba'asamu gawarsu ba, Kuma ba'agansu ba." Juyawa *hanna* tayi idanuwanta taff da Kwalla da niyyar ficewa, karimane ta cafko hannunta Wanda Hakan yasa d'aya daga cikin sojojin da sukazo da *hanna* ya nufota da niyyar dukanta, " Hanashi *hanna* tayi tace baiwar Allah sake mun hannu zantafii, muryarta Har na shid'ewa tace, kiyiwa girman Allah kitafii damu, inahh?"😳 *Hanna* tazaro ido," gidanki dan Allah, dai-dai ta nutsuwarta *hanna* tayi tace intafii daku ku suwa? " Nuna mata TV karima tayi tace," Mune iyalansa da ake nema, wallahy ba gobara bane kashesu akayi, idan kika barii suka tafii damu muma zasu kashemu, jikin *hanna* ne yad'auki b'ari dasauri taja hannunta ta nufii Mota da ita, jaa tayi ta turje tace akwai kannena a can na b'oyesu, shiga *hanna* tace tayi itakuma ta tura wani soldier yaje ya ebosu," Suka shige motocin, duk abunda akeyi MG baya ganii hankalinsa nakan wayarda akamasa ake sanar dashi mutuwar minister," Yana ajiye wayar *hanna* ta bud'e tashiga, shigewa jikinsa tayi ta k'ankameshi tsamm," Jin yanda zuciyarta ke bugawa dasauri yanuna masa alamun ta tsorata. " Abinda yakawo ransa kawai shine taga gawarsu minister ne a TV," Lallashinta yakeyi yana buga bayanta ahaka suka d'auki hanyar komawa gida. "

To be continued

Ur's *Z33iiyyb3rw3r*

*BIBIYATA AKEYI*

_Bismillahirrahmanirrahim_

Writing by © _Zaynab Bawa_ ( _z33iiyyb3rw3r_ )

*Allah subhanahu wata Ala yace," duk mutumin dakafii k'auna dashi za'a tasheka ranar tashin k'iyama, * Ya rabb ka k'ara mana k'aunar manzonka acikin zuqatan mu, Ameen."*

*Ka/ki kasance mai yawan tuna mutuwa, domin hakan zaisa ka/ki kasance cikin tsoron Allah."*

*Kada ki/ka kasance mai k'askantarda mutane," domin bakisan wataran waye mai taimakon kaba."*

*Nasiha ce*

================

_Wannan shafii sadaukarwane ga duk wani masoyin *BIBIYATA AKEYI* inasonku ina alfaharii daku, dabazarku nake taka rawa_💃

Page 64

* Najeeb ne zaune gaban mahaifinsa, jinayi mahaifinsa yana cewa Wai najeebu mai kakeson fad'amunne eyeh? " Mai kakeson nafad'awa mahaifin yarinyar?" Sunkuyarda kansa yayi yace Abba wallhy bana sonta, kabani time in Sha Allah zanfito da mata. " Nisawa mahaifiyar sa dake kusa dasu tayi, tace tunda ya amince Kan cewa zai fito da wata, ni aganina abarshi, yanzu ai godiya zamu yiwa Allah daya amince zaiyi auren," Macene za'a iya aura mata Wanda bataso tazauna Amma namiji abin zaiyi wahalan gaske." Maida gilashin idonsa yayi sannan yace to Allah yaza6arda mafii alkhairii," Bari nasamu mahaifinta namasa bayanii, zai fahimta, mutum ne mai sauk'in kai, godiya najeeb yayi sannan yatashi yafice," Tunanin yakeyi aranshi yanzu idan yasamu Wanda tamasa zai sanarda mahaifinsa, dan yanzu yagama cire *hanna* ababin rayuwarsa, duk da cewa tana cikin zuciyarsa."

Fadah suka shiga, sannan yace ma *hanna* *sweety * kishiga nizantabii, akwai aikinda zanyi." Kallonsa tayi tace akwai abu mai mahimmanci danakeso muyi Magana akai." Kallonta yayi yace kibari saina dawo, ankirani gidan minister of health yayi k'one, girgiza kai tayi tace ba k'onewa yayiba k'onawa akayi, " Zaro ido yayi yace," Kinsan me kike fad'a kuwa? " D'aga kai tayi tace, eh nasani, yanzu hakama iyalansa sunanan na taho dasu, Kuma itace ta sanar danii haka," Suna inahh? " Yatambaya nuna masa motar bayansu tayi tace suna cikin can," Fito dasu ku shiga gida inazuwa, ina zakaje? ta tambaya," Babu zan biyoku Abaya," Zan yiwa soldier's magana ne," Bud'e motar tayi tafita, sannnan ta Isa zuwaga motarsu, kar6an kabir tayi dake hannun sa'ad tafara tafiya suka biyota," Side d'insu ta shiga suka biyota Abaya," Kafin su zaauna har MG ya iso dan dama ahankali suke tafiya," Zama sukayi, yayinda k'anannin yaran sun kasa zama zubewa sukayi ak'asa," *Hanna* ce tace inkaiku kushiga kuyi wanka? " Abida cikin muryar kuka tace wallhy bazan iyaba, yunwa nakejii," Idon *hanna* har yakawo ruwa na tausayinsu, shikuwa MG binsu kawai yakeyi da kallo na tausayinsu. " Sa'ad ne yak'ar6e yace yau kwananmu uku bamucii komaiba." Alokacin Idon *hanna* hawaye yak'i tsayuwa, " Shikuwa MG sa tafin hannuwansa yayi kawai yarufe fuskarsa tausayi da takaicii, bazai barii yace komai ba. " Jansu d'ayan falon *hanna* tayi tad'auko wermer's d'in da sukacii abincii, zuba musu tayi kowa da nasa sannnan ta ebo ruwa da roba tabasu suka wanke hannu," Faracin abincin sukayi kamar wasu mawuyacin zakii, ko k'akkautawa bbu. " Hassana har tana kwaruwa, kuka ne ya cufcewa *hanna* tayi saurin barin falon," D'akinta tashiga ta ringa kukan tausayin bayin Allah nan, " MG ne yashigo yaja jikinsa yana rarrashi," Ce mata yayi yanzu anemo likita ya duba su, nizan tafii wajen, wani likita kake ganii za'a nemo? " Wa kake ganii zai riqe Amana, dan ita babbarsu ta tabbatarmun, nemansu sukeyi zasu kashesu, wani likita kake ganii zai iya yin shiru da bakinsa?." Niasawa yayi dan MG shi kwata-kwata ma yaman ta cewa akwai doctor acikin sojojinsa." Shiru *hanna* tayi nad'an wani lokaci sannan tace," Barina kira Yaya Jalal yazoshi," Shid'in doctor ne? " MG Yatambaya, eh kawai tace," D'aukan wayrta tayi takira Yaya Jalal, ringing uku yad'auka," Gaisheshi tayi Jin muryar ta kaman tayi kuka, yace, *hanna* lafiya? " Lafiya klau Yaya Jalal, dan Allah kazo gidana, and Yaya idan zakazo kazo da first aid box d'inka," Rikicewa yayi yana cewa *hanna* kifad'amun abunda yasameki? " Bbu da Yaya kawai saikazo dan Allah kayi saurii tana fad'in haka ta katse Wayan," Tass Sanda suka tashi da abincinan," Alokacin tafita tasamu wani soldier, ta aikeshi yasiyowa su sa'ad, kabir Hassana da usaina Kaya, amma su Abida da karima nata zai masu." D'ayan flate d'in da MG yazauna kafin auransu ta nufa dasu, dan ahad'e yake da nasu saidai wata y'ar k'ofa da corridor dake tsakanii." Bud'ewa sa'ad d'aki d'aya tayi, sannan ta bud'e d'aki d'aya masu karima," Haka kawai ta tsincii kanta da kishin d'akin da MG yazauna tak'ii Bud'ewa," Sa'ad Bayan yayi wanka yayi wa kabir, alokacin ankawo kayansu basu tayi sukasa, sannan Alokacin Yaya Jalal ya'iso, treatment d'in ciwowin dake jikinsu yayi sannnan, suka shiga danyin bacci su huta, " Fitowa sukayi shikuwa Yaya jalal yafi to," Kallan *hanna* yayi yace, wallhy nad'auka wani abune yafaru danaji muryarki bbu alamun walwala aciki, " yaya ainace Maka bbu komai, Kuma kqima ksan bazan Maka k'aryaba," Sallama sukayi harya juya zantafii *hanna* tace yaya, juyowa yayi, tace kada kadamu kanka da tambayan su waye idan lokacii yayi zan sanar dakai, murmushi yayi yace, nasan baki abuu sai mai amfanii dan haka bazan damu kainaba, " Sallama sukayi ya wuce, sai Alokacin *hanna* tasamu tayi sallar adhahar, dan lokacin biyu tayi," k'ara Zuwa tayi ta dubasu, har lokacin bacci sukeyi dan yaya Jalal harda maganin bacci yabasu. " sai 3 MG yadawo Alokacin *hanna* nakwance akujera ankawo abincii Amma takasa ta6awa, wata irin kewar MG dake damunta," Samunta yayi ahaka yak'arasa gabanta, tana kallonsa tamiqe, sannan ta tura baki tace, takafii kawani dad'e, kinyi missing d'inane ya tambaya, girgiza kai tayi tace niii? Aknme? " A'a, kokad'qn baijii dad'in amsartaba, canja akalar zancen yayi Zuwa, kincii abincii?" Girgiza kai tayi tace ina jiranka ne, d'an karamin tsuka yaja afili, azuciya Kuma yace kajii mun yarinya da kini bibi, natambayta tayi messing d'ina Kuma tace A'a, " Tashi muje kicii abincin, A'a muje kafara wanka tafad'a atakaice," Zakimun wankan ne? " yqtambaya, niii A'a *hanna* tafad'a had'eda Zaro ido." Gyara zamansa yayi yace Kinga ni kuwa idan bazakimun ba, is better na hak'ura." Shareshi tayi kamar bata jisu ba," Ganin tana 6ata masa lokacin yasa yahaura yayi wankansa, " Kamshin turarensa ne doki hancinta, D'aga idanuwa tayi tana kallon sa yanda yake saukowa," Fara polo ce kall ajikinsa, sai bak'in wandon Jean's, sai bak'in takalmi, yatsun kafarsa sai suka haska sosai, kamar kita6a jini yafi to, gashin sai sheki farcunansa sukeyi, " D'auke kanta tayi kada ya kamata tana kallonsa, kawarda idanunta tayi dan karya kamata tana kallonsa, abunda batasaniba yad'ade da Ganin tana kallonshi," Kallonta yayi yanda kayan yanzu sukafii k'arbanta fiyeda na d'atsu, " Akowani shiga tayi k'ara kyau takemasa," Bayan yak'arsso sukacii abincii sannan ta d'auki basu takai musu," Bayan sungama cii ne, *hanna* ta kira MG, shigowa yayi da sallama suka amsa dukansu, " Kallonsa dukanta suka tsayayi, dan tabbas idan Ana nufiin had'uwa MG karshe ne." Ran *hanna* Sanda yad'an sosu ganin irin kallon dasuke masa, " Kusada ita yazauna, yariqo hannunta, duka suka zauna, karimane tace sa'ad tashiga da hassana da hussaina da kabir d'aki yadawo," Bayan yadawo karima tafara basu labarin da mahaifinta yabasu bata rage ba Har izuwa biyosu da'akayi dakuma, ganin *hanna* datayi, tak'ara da cewa, mahaifina yanada y'an uwa dayawa, yanada dangii bila adad'in haka Kuma mahaifiyarmu ma, Amma mahaifina kune yatsaba, way'anda zasu taimaka mana, pic d'inki yabamu yace mu naimeki, dan naiman mijinki zaimana wahala," Sannan tafashe da kuka, itama *hanna* kuka sukeyi," Balle su abida da sa'ad da sukajii cewa mahaifinsu ya rasu, " Nisawa MG yayi yace, yanzu haka zannema muku wajanda zaku zauna," Dan jibi sassafe zamuyi tafiya ina dawowa Akan, case d'innan zan sauka, Allah yajikansu yabaku hakurin rashinsu, dak'yar karima ta iya amsawa da amin." Mamaki ne yacika *hanna* ita batasan da wannan tafiya ba, Kuma tajii suu ya ambata. " Fita yayi *hanna* Kuma tatsaya rarrashinsu."

Tsawa najii andaka masa awqya, sannan akace duk yanda kasan zaka shiga kanemo su kashiga." Ramka ya dad'e duk wani lungu da sako munbii basanan," Sannan wannan gidan, kuwa munduba bbu komai sannan akwai kayayakinsu da wayoyinsu. " Kuma mun dasu iya dawowa gidan, shiyasa mukasa tsaro ko dasu dawo."

To be continued

Ur's

*Z33iiyyb3rw3r*

*BIBIYATA AKEYI*

_Bismillahirrahmanirrahim_

Writing by © _Zaynab Bawa_ ( _z33iiyyb3rw3r_ )

_Like my page on Facebook :::Zaynab BAWA novels_

Followed me on instagram ::::mhiz_z33iiyyb3rw3r

*Ka/ki zama mai biyayya Wa iyayenki/ka, domin samun rahamar ubangiji."*

*Ka/ki zama mai tuna alkhairii duk k'an k'ancinsa."*

*^Kada ki/ka zama mai son kanka/ki akowani lokacii," Domin manzon Allah yace imanin d'ayanku bazai cika ba harsayya sowa d'an uwansa abunda yake sowa kansa."^*

================

_Yabon gwani yazamq dole, gakiya *SAFIYYA ABUDULLAHI HUGUMA* kinyi matuk'ar k'ok'qri, wajen fad'akarwa, awannan litttafinki na *ABADAN*,_ _Allah yasa ka miki da alkhairansa ta hanyoyi daban daban, Allah yakawo haske cikin_ _rayuwarki, kamar yanda kikasa haske muma acikinnamu_ _rayuwar,"_ _Allah ya albarkacii rayuwarki,_ _yabaki zuri'a tqgqrii,"_ _Ameen ya Allah,"_ _Ya Allah ina tawassali da sunayenka kayiwa wannan baiwa taka albarka, kamar yanda ta tunasar damu da hadisai masu ingancii da asalii."_

================

Page 65

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull