Kamar da wasa complete novel - Chapter 13
Kamar da wasa complete novel Chapter 13: Kamar da wasa complete novel Chapter 13. Ficewa yayi daga dakin gaba daya yana dariya, akwana atashi haka azumin…
3,326 words
Ficewa yayi daga dakin gaba daya yana dariya, akwana atashi haka azumin yafara tafiya domin har anfara lissafin salla, duk kannenta babu wadda batazo ba ita da mijinta sunyi mata barka da shan ruwa ba, azumi yaraba tsakiya abba ya aiko musu da kaya kaca kaca kayan tea ne, kayan abinci da sauransu ba ita kadaiba harsu mamaa kowa ya aika masa dashi. Tunda salla ta taho fahad yazama busy domin aiki yayi musu yawa dama duk karshen azumi ashago suke kwana su kwana suna aiki amma wannan karon saboda bilkisu yahakura sai dai yataho da kayan gida yayita yankawa da safe idan yafita sai ya dinka, ana saura kwana biyar salla yake tambayarta wai ita bazata yi dinkin salla ba ehh tace masa kawai, har ana igobe salla bai samu kansa ba cefane ma sai yaro yatura yace yaje tafada masa duk abinda take bukata sai yazo yabashi kudin yaje yasiyo yakai mata, zamansa agidan yanzu kalilan ne, dawowarta daga kunshi kenan itada khulsum dan aiken yazo list tayi tabashi na abubuwan da take bukata domin shinkafa ma ita zata dafa ranar sallar ba tuwoba. Fahad bai dawo gidanba sai 11 nadare domin acanma yasha ruwa yau, ido biyu yasamu bilkisu batayi bacciba domin itama duk vegetables din da zata bukata ta zauna ta gyara gamawarta kenan yashigo amutukar gajiye,atamfa yar ubansu ya dinko mata dark pink mai zanen agogo ajiki, karba tayi tana kallon dinkin da yayi mata riga da skirt fitted, daga atamfar har dinkin sunyi mata kyau,
"Thank you..." Tafada cikin nuna alamun jin dadi, bai amsaba ya kalleta,
"Duk wannan kwalliyar ni aka yiwa?"
Yafada cikeda tsokana,
"Kai kasani..."
Dariya yayi yawuce bathroom domin watsa ruwa. Bayan yafito ya dauki shirgin shimfidarsa yafita,
"Ni wai ko tausayina ma ba ayi kullum akoroni falo hmmm"
Washe gari akayi salla, tun da aka sauko taketa samun baki,fahad ya hade cikin dark blue din shadda harda hula yayi kyau sosai, saida yaci abincin sallar da tayi sannan yafita, su mariyane sukayi mata rabon abinci, aranar da yamma sukaje gidansu fahad din ita dashi barka da salla da gidan yayyenshi washe gari kuma sukaje gidansu Bilkisu, bayan salla da kwana biyu kuma suka tafi garko gaida hajiya iyallo.
Bayan salla da kwana biyar saiga fahad da sabon roba roba dama tun safe taga yafice ranar bai zauna yayi baccin safen nanba,tana tsakar gida tana karatun littafin hausa yashigo gidan da babur din,dakatawa tayi da abinda takeyi ta tsaya tana kallonsa daga shi sai three quarter da bakar t shirt,sam bata san cewar ahaka yafita ba sai yanzu,
"Wannan roba robar fa...?"
"Ranki yadade nawane,dan kudina da na samu da sallar nan ne duk na tattare naje nasiyo machine dinnan"
"Allah yasanya alkhairi, kuma shine kafita har wata uwar duniya ahaka?"
Kallon jikinsa yayi bayan yakafe Babur din,
"Meya faru da bazan fita ahaka ba?"
Girgiza kai tayi taci gaba da abinda takeyi,
"Yadai kamata idan angirma asan angirma..."
Murmushi yayi yana shafa sumar kanshi,
"Hakane, bari nayi wanka naje nayi aski sumata tafara yawa..."
Bata tanka masaba yawuce ciki, saida tagama abinda takeyi sannan tatashi tana kallon babur din nashi, farine tass sabo fill sai kyalli yake yi abayan machine din wurin daura lamba andaura wani kyakkyawan abu mai kamada madubi wanda ajiki aka rubuta _prince_ adan karkace, girgiza kai tayi azuciyarta tana cewa,
"Wannan yaron kana fama da kuruciya.."
Falo tashiga baya ciki da alama yashiga wankan da yace zaiyi, bedroom tawuce domin ajiye nail cutter din da tagama amfani da ita, maganarshi tajiyo daga cikin bathroom,
"Hajjaju dan Allah kifita zan fito.... Wallahi babu kaya ajikina"
"Ni nasa kashiga wankan ahaka?"
Bakin kofar ya matso sosai,
"Gaskiya kifita, kemafa boye min kikeyi ba dole nima inboye jikina ba"
Bata kara bi takansa ba ta ficewarta dama ba zama tazo yiba saida ya tabbatar tafita sannan yafito daga shi sai towel, agurguje yashirya wai dan kar tashigo ta sameshi ahaka, kananan kaya yasaka sannan yafita falo, abincin shi da yafita baici ba ya dauko yaci sannan yafice, su ayiyah yaje yakaiwa Babur din suka gani da sauran yan uwa dake kusa ranar ko filin ball baijeba dan bashi yadawo gidanba sai bayan sallar ishah kasancewar babu wuta agari yasa bilkisu bata samu zarafin ganin askin kanshi ba da yayi, yana dining yana cin tuwon da tayi na semo miyar busasshiyar kubewa wacce taji busasshen kifi tashiga daki abinta tayi shirin bacci. Kudurtawa yayi aransa cewa nan bada jimawa ba zai kawo canji awannan zaman nasu, gaskiya yazama dole suyi rayuwa irin wacce kowanne miji da matarsa keyi, kamar kullum shimfidarsa yayi afalo ya kwanta bacci, washe gari tatashi da farin ciki domin su maama sunce mata zasu zo su wunar mata duk da itama ayau bata tashi da wuriba makara tayi, saida tafara yin wanka sannan ta fito domin shiga kitchen, yana kwance saman doguwar kujera husnah nata damunshi da kira ganin tayi masa miss called har guda uku yasashi dagawa a na hudun hakan yayi daidai da fitowar bilkisu bata ko kalleshi ba tawuce kitchen abinta, saida yagama wayar da yakeyi sannan yashiga wanka batare da ya debe shimfidarshi ba, yana gaban mirror yana taje sumarshi bilkisu tashigo binshi tayi da kallo musamman ma sumar kanshi domin wani irin aski ne akayi masa duk an saisaye gefe da gefe amma tsakiyar ba ako taba ba,
"Hajjaju na ina kwana?"
Saida tasake kallon kanshi sannan ta amsa da,
"Lafiya lau, yanzu dama wannan shine askin da kake cewa zakayi? Gaskiya yakamata kasan kagirma wallahi"
Wani dan malalacin murmushi yayi ya kalleta ta cikin mirror din yana cigaba da taje kanshi,
"Wai hajjaju sai kiyita cewa nagirma bayan har yanzu ban girmaba tunda babu wani abu da ya canja.... Ina dai saka ran zan girman very soon wallahi kuma no marcy"
"Ni ba dogon bayani na tambayeka ba, waccan shimfidar da ka kwana akai wa kabarwa ya dauke maka?"
"Matata mana..."
Kallonshi tayi sosai sannan tajuya tafita batace dashi komai ba, koda yagama yafito yanata tutturo baki ya harhada kayan ya kwashe yakai ciki sannan yasake fitowa lokacin tagama hada komai na karyawa saida yayi breakfast sannan yamike yana kallonta,
"Ranki yadade mu mun tafi shago zamu karasa dinka kayan da basu samu shiga da salla ba"
"Allah yabada sa'a"
"Amin godiya nake"
Gidan tagyara bayan fitarsa tana gamawa takoma kitchen tahada wanke wanke tafara bayan tagama tashiga bedroom tana gyarawa taji sallamar su maama nan gida ya rude da farin cikin ganin junansu da sukayi su ukune sukazo har huda ta hudu bajewa sukayi afalo suna shagali.
A lissafin bilkisu yau zata koma aiki shiyasa tatashi da wuri tayi komai nata na aikin gida sannan tayi shirin fita nan fahad yace zai kaita a machine dinsa dama bata taba hawaba ba wai dan tasoba tayarda, tana gama shiryawa shima yafito da three quarter da body hug,
"Kasan me? Nifa bazaka kaini ahaka ba gaskiya, meyasa kake hakane?"
"Gaskiya hajjaju kina yawa..."
Ciki yasake komawa yasako jallabiya ruwan kasa yadawo yadauketa suka tafi yau kam jinsa yake acikin wani yanayi wanda bai taba tsintar kansa ba, kusancinsu da bilkisu ya haifar mata da wani lamari mai girman gaske kun san yanda lifan yake wurin zaman baida wani girma, abakin gate din office dinsu ya ajiyeta bai bari taga idonshi ba yayi wani kasa da ido, saida yaga shigarta ciki sannan yajuya yatafi. Da tatashi ma shi yaje ya daukota yasamu khulsum nata yimata tsiya itama tana ramawa, koda ya kawota gida baiko shigaba yakoma shago. Da daddare kuwa har tafara bacci taji shigowarsa dakin yana kokarin yin shimfida agaban gadonta, kallonshi tayi bayan tasa hijab tatashi zaune,
"Ji mana malam, me zakayi?"
"Bacci, yau anan zan kwana"
"Saboda wanne dalili?"
"Wallahi yau tsoron kwana ni daya nakeyi, dan Allah karki koreni"
Komawa tayi takwanta tana cewa,
"Tun da lokacin da kake kwana afalon bakaji tsoronba sai yanzu?"
"To ai ban taba tsorata ba sai yau shiyasa"
Juya masa baya tayi taja bargo tarufe gaba daya jikinta tana cewa,
"Nidai idan kagama ka kashe min wuta pls"
Duk da baya son duhu amma babu yadda ya iya haka yakashe wutar tunda yanaso ya kwana adakin atunaninsa tahakanne kadai zai sa yakara samun kusanci da ita. Washe gari tana son taje kitso ta can kuma zata biya ta gidansu khulsum domin ta dubata saboda taga text dinta cewar bata da lafiya yau, shine yakaita duk inda zataje bayan tagama yakoma daukota, kallonshi tayi sama da kasa yana sanye da koriyar t shirt mai gajeren hannu da hoton tsintsaye ajiki anrubuta angry birds, sai bakin wando mai kyau amma dan tsiya an yanke gwiwar an wani tsagashi shiyasa ga gwiwarsa nan awaje ga wani dan banzan askin da ya sarkaba yanzu irin wadanda yan kwallo keyi ko musicians awani saisaye gefe da gefe amma kuma tsakiyar atara uban suma, ita duk ma ashigar tasa wannan askinne yafi yimata takaici,shi dai kallon tsaf yake yimata ta cikin bakin glass din dake fuskarsa kasancewarshi mai hasken fata glass din ba karamin kyau yayi masa ba dama yanzu baya raboda saka glass tunda yasai babur saboda iska da kwarukan dake fadawa mutum ido idan yana tuki,
Yanda take kare masa kallo haka shima yake kare mata kallon batare da ta saniba,
"Wai kai dan Allah sai yaushe zaka girma ne? Kullum kai kenan cikin shiga marar kan gado"
"To hajjaju wai yau kuma meye laifin shigar tawa?"
"Oho..."
Daga haka ta tattare skirt dinta ta hau machine din, juyawa yayi ya kalli kafarta duk kwaurinta awaje yau bata saka safa ba,
"Ranki yadade ki sake jan skirt din naki kirufe kafarki"
"Muje kawai ko naja ba rufewa zaiyi ba tunda ba zani bane"
Saida ya tura baki sannan yafigi machine din yaringa bin lungu wai dan kar yabi ta cikin gari mutane su ganta.
*** Ahalin yanzu basuda wani matsala a zamansu sai dai fa har gobe zamane suke yinsa irin na yaya da kani bawai mata da miji ba domin har yau dagashi har ita basu san menene aurenba suna dai zaune ne kawai tsawon watanni biyar da aurensu, tun ranar da yace mata yana jin tsoron kwana shi kadai yadawo kwana cikin dakin amma yana kasa ita kuma hakimar na kan gado,yau tunda asuba taga kiran maama tana dagawa taji tace mata ankai meenah asibiti ana zaton ko haihuwace, nan tayi maza tashiga kitchen domin hada abincin da zata tafi musu dashi asibiti dama shiyasa yanzu bata kashe wayarta da daddare saboda tana tunanin za anemeta saboda daga meenah har Hindu cikinsu yatsufa, fahad yana kwance yanata baccinsa bai san meyake gudana ba saida tagama komai tayi wanka sannan ta tasheshi lokacin karfe 6 nasafe, da kayan dake jikinsa ya dauki key zai fita ta dakatar dashi,
"Ba dai ahaka zaka fita ba ko?"
Fasa fitar yayi yaje yacire armless din rigar dake jikinsa yasaka jallabiya harda hula sannan yafita, suna tafe yana ta kunkuni,
"Wai sai anyi abu ace wani kagirma bayan har yanzu ayaronka kake tunda babu abinda ya canja... Hmmmm zan girman dai akwai lokaci"
Ita dai da yake hankalinta ma baya wurin bata san meyake yiba, wani private hospital ne mai suna al shaddad hospital aka kai meenah acan suka iske maama da mahaifiyar mijin meenah saida suka gaisa da fahad ya tambayi ya mai jiki sannan yatafi gida yaje yaci gaba da baccinsa, wani hukunci na ubangiji itama hindu babu jimawa aka kawota amma ita tana zuwa baifi da mintuna ashirin ba ta haifi yarta katuwa mace nan duk hankali yasake tashi ganin meenah shiru har lokacin tana can dai tanata fama, ammah kuwa da kokari har wannan lokaci bata zo asibitinba tana can gida dai tana tayasu da addu'a sannan tahada komai da ake bukata da abinci tabawa rabi mai aikinta da driver sunkai, su bilkisu kam babu wanda yabi takan abincin da aka kawo domin lokacin ana tunanin yiwa meenah aiki aciro yaron dan har anbaiwa mijinta takarda yasa hannu ba akai ga biyan kudin aikinba Allah ya takaita ta haifo yaronta namiji shima tubarkalla da girmansa.
Sai lokacin kowa yasamu nutsuwa, bayan an kaisu dakin hutu fahad yazo lokacin magriba takusa jariran dai ana ganinsu gasu nan gwanin sha'awa amma iyayen na can ana yimusu karin ruwa sunata baccin gajiya har cikin dakin da jariran suke bilkisu takai fahad ta fara dauko masa macen ta mika masa ya karba yana murmushi, kallon jaririyar yake tayi yakasa bada ita,
"Bazaka dauki dayan bane?" Yaji bilkisu tafada sai lokacin yabata ita yadauki namijin yana mai cigaba da kallon yarinyar, shi dai yana son ahaifa masa yar budurwa ko dan bashida kanwa mace ne oho, bata jaririn yayi yafita yana yimusu Allah yaraya, sai wurin 10 nadare yadawo yadauki bilkisu, washe gari aka sallami masu haihuwar suka tattara sai gidan ammah, dakin bilkisu nada aka sakasu, tunda akayi haihuwar nan bilkisu can take wuni,ana igobe suna suka sha lalle da kitso har masu jegon duk su hudun, da tayi niyyar kwana sai washe garin suna zata koma gidanta amma fahad ya uzzura mata nan Ammah tace tatafi inyaso tadawo da sassafe,
Tanata fushi taje suka tafi shi dai sai santin kunshinta yakeyi da yagani batare da yafito fili ya nuna mata ba har sukaje gida, kasa kasa yake kallonta yana hadiyar yawu, zama tayi bakin gado ta cire mayafinta da dan kwalin kanta hakan yasake saka fahad acikin wani hali, zama yayi agefenta,
"Hajjaju... Dan Allah nidai yau dinnan..."
Kallonshi tayi dama har lokacin bata huceba,
Dan matsawa kusa da ita yasake yi taja baya tana fadin,
"Menene haka??"
"Gaskiya yau yakamata.... Abani.... A..b..a..ni... Ha...kki..na"
Ita saboda yadda ya rarraba maganar ma sai takasa ganewa, nan ta kalleshi yawani matso jikinta sosai yana shafa sumarshi alamun kunya,
"Kace me? Me kace?"
"Cewa nayi yakamata yau abani.... Hakki... Na"
"A ina hakkin naka yake?"
"Ni na nasan a inda yake idan har kin bani dama kuma kin yarje min"
Wata uwar harara ta dalla masa ta mike zata bar wurin da azamarshi yariko hannunta shima yamike tsaye, daga idonta tayi ta kalleshi dayake yafita tsawo kafin tace wani abu jin hannunshi tayi akan waist dinta yamaida ita ta zauna bisa cinyarsa, kokarin yi masa masifa tayi amma ya hanata yin hakan ta hanyar hade bakinsu wuri guda, kokawar kwacewa tafara yi amma takasa saboda yanayin karfin ba daya bane, yana kokarin rabata da rigar jikinta taci nasarar kwatar kanta har ya balle bra din dake jikinta. Hannunta ya riko a masifance take kallonshi da fushi akan fuskarta,
"Dan Allah mai gado yau daya dai ki amince min..."
"Kasan Allah duk ranar da kasake yunkurin tabani ko tam..."
Idanuwanshi dake lumshe yabude ya kalleta,
"Me kike nufine wai? Amma dai ai kin san Shari'a ta bani damar yi ko da karfine ko?"
"Ok fyade kenan zakayi min, right?"
Girgiza kai yayi yamaida idonshi yarufe,
"Ni bazan taba yimiki fyade ba, da yardarki da amincewarki zan kusanceki...."
"Lallai yaron nan bakada kunya..."
"Banida kunya...? To bari infito amarar kunyar tunda har anyi min tambarinta"
Ja daya yayi mata sai gata kusa dashi bakin da ya kirashi da marar kunya yayi magani tareda ragewa kansa zafi bayan yayi fatali da sutturarta, sosai fa yau fahad ya jagwalgwalata daga karshe yabarta ba dan wai yakushi da dukan da takeyi yana shigarshi ba kawai dai ya kyaleta ne,rigarta ta jawo tasaka tana faman cika tana batsewa.
Daga haka ta mike tawuce bathroom cikeda fushi, juyi yayi ya baje sosai akan gadon yana maida numfashi ahankali.....
*Idan har kika karanta alhalin baki biyaba keda Allah domin yana ji kuma yana gani.*
*_Ummi Shatu_*👌🏻 [11/28, 08:19] Hafsat Rano: © *HASKE WRITERS ASSO.*
*KAMAR DA WASA....!*💖
_*NA*_
*_UMMI A'ISHA_*
*24*
***Har tafito daga bathroom din bayan tayi wanka bai motsa daga inda yakeba, kayan baccinta ta dauka ta koma bathroom din tasaka sannan tafito fuskarta ahade babu fara'a,
"Malam dan tashi zan kwanta"
Batare da ya bude idonshi ba yace,
"Ki kwanta mana amma ni bazan iya tashiba yanzu jikina babu karfi saboda akwai abinda yashirya yi kekuma kin katse shi"
Batare da ta tanka masa ba dan taga abin nasa harda rainin wayo aciki tawuce can karshen gadon tayi kwanciyarta bata ko cire hijab din jikinta ba,
"Wallahi akwai matsala ajikinki billy, yanzu ke dan tabakin nan danayi bakiji komai ba? Dan Allah kibari ko dan romance mu sake yi...."
Ita mamaki ma fahad ke bata yanzu wato yasan komai kenan dama can ido yazuba mata bai nuna ba amma yana sane da komai, kunya taji tarufeta dan haka tayi gaggawar juya masa baya,
"Kinji..." Yasake yimata magana yana kallon bayanta,
Ganin bazata kulashi ba yayi shiru ya hakura ai ko wanka bai tashi yayiba daga nan inda yake kwance yacire rigarshi da wandonshi ya wurgar yazauna da iya singileti da gajeren wando, dayake yau itama adan tsorace take dashi bata matsa akan sai ankashe wuta ba ahaka suka kwana da haske, shi dai fahad kasancewar abun yana ranshi har mafarkinta yayi da asubah da yatashi kunkuni yayita yi shi kadai,
"Kaida hakkinka amma anhanaka anbarka da yin mafarki idan kayi magana kuma ace kayi rashin kunya..., ni bada yin abuba nida wanka da asubar nan....."
Tana jinsa tayi kamar bata jiba da tajiyo alamun wanka yakeyi bayan yashiga bathroom ficewa tayi tabar dakin tashiga kitchen tana mamakin wannan al'amari wato shi a wannan shekarun nasa har yasan yanda zaiyi da mace lallai, abu mai sauki tahada masa takai dining sannan taje daki zata shiga wanka yana baje saman gado jikinsa sanye da jeans da t shirt da wayarshi ahannu yana chaten da husna yar nacin tasa domin yau kusan kwana uku kenan tanata turo masa sako amma bai budeba sai yau kuma cikin rashin sa,a ashe tana online,
Tana harararshi tashiga wanka harda saka key, bayan tafito sanye da hijab ta kalleshi,
"Malam dan fita zan shirya"
"To ranki yadade"
Yana fita tasawa kofar key tashirya ta dauki duk abinda zata bukata tafita ta sameshi akan kujera yana kwance,
"Bari naje gida sai zuwa dare zan dawo, kayi zamanka basai ka kaini ba zan hau napep"
"To shikenan Allah yatsare"
Fita tayi aranta tana mitar dalilin dayasa bata siyi motaba ma tun wuri, shi fahad murna ma yayi da bashi zai kaita ba domin yasan idan ya dauketa sake famo masa tabon abinda ke damunsa zatayi, haka yawuni agida ranar jikinsa duk babu kwari sai la'asar yafita yaje gidansu acan yaci abinci sannan yatafi dama yasamu su ayiyah suma suna shirin tafiya gidan sunan. Su bilkisu kam yau kansu yasai kayuwa domin suna yayi suna, yara sunci sunan ammah da abba macen yahanazu zasu kirata da Minal namijin kuma lukman zasu kirashi da sultan, gida ya cika dam da dangi da abokan arziki su iyallo da baki baya shiru cewa bilkisu tayi yanzu kuma saura ita itama nanda yan watanni suna so suzo suna, batace komai ba taci gaba da harkarta dama ammah tatura akirata tazo surukanta sunzo iyayen fahad nan taje taji dasu.
Har bayan suna da kwana biyu kullum sai taje gida amma a napep domin shi fahad bai kara daukarta a babur dinsa ba acewarsa saiya warke. Bayan sati uku da sunansu meenah zasu koma gidajen mazajensu ranar bilkisu taje gidan zasuyi sallama da masu jego dama tun yamma hadari yake haduwa amma taki tafiya saida duk suka tafi suka barta bayan sallar isha fahad yazo ya dauketa, ai tun ahanya yayyafi yafara jikasu kafin suje gida sunyi jalaf da ruwa ga hanyar babu haske ga uban gudun da fahad ke shekawa ganin idan tayi wasa tana iya fadowa yasata kankameshi, bayan sunje gida inbanda sanyi babu abinda suke ji daga shi har ita,kayan bacci tasaka yau babu maganar wanka ta kwanta, shigowa dakin shima yayi yana digar da ruwa ya kwashi kayan da zai saka yaje falo ya canja yaje yakwanta kusa da ita, tashi tayi kafin tayi magana ya rigata,
"Ki taimaka min wallahi yau sanyi nakeji kuma duvet dinnan naki yafi wancan blanket din nawa dumi... Zazzabi ma nake ji fa"
"Malam wallahi bazai yuyuba...."