Kenza eBookz

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 28

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 28

L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 28: L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 28. Kai tsaye ya zarce zuwa parlor din,ya tabbatar tana…

3,365 words

Kai tsaye ya zarce zuwa parlor din,ya tabbatar tana can,don yana da analysis na motsinta cikin gidan,yana da rahoto kan duk wani abu da tafiso.

Wata irin qofa ce da bata bada alama ko sauti ko daya yayin budeta,wannan ya sanya hankali kwance ya janye qofar gefe,ya kuma saka qafarsa a parlor din idanunsa suna dauko masa hotonta a matsayin abu na farko da suka fara gani cikin falon din.

Tana zaune saman kujerun,ta dafe gwiwar hannunta dukka biyun da table din. A hankali take juya tea din idanunta cikin cup din,kallo daya zaka mata kasan akwai wani d'an qaramin tunani dake mata kai kawo cikin ranta. Yadda tadan karkatar da kanta ya sanya jelar sumarta da aka fake a tsakiyar kanta ya dawo kafadar hagunta yake reto a hankali daga bayanta zuwa gefan fuskarta.

Ta gama juyawa,ta ajiye spoon din a gefe,ta daga mug din ta soma kurba a hankali. Labbanta yabi da kallo,labbanta da hucin ruwan dumin ya sake sanyawa suka sake canza kala.....a idanunsa sunyi looking very soft,abinda ya soma tayar masa da tsumin data dasa masa a dukka gangar jikinsa tun a wancan ranar.

Idanunsa ya zame a hankali zuwa santala santalan qafafunta,yayi sama da dubansa har zuwa qugunta daya fito sosai ya bayyana bajajjun mazaunanta da suka dace da shafaffen cikinta. Yadda ta zauna saman kujerar ba'a daidai ba ya sake fidda shape dinta sosai,ya kuma sake fidda fadi da tudun mazaunanta,don ta karkace bangaren damanta ne sosai,sai hakan ya zamana kakar da gayya ta turosu daga daya side din.

A hankali yaci gaba da bin sassan jikin nata da kallo,har zuwa sanda ya kawo kan mutanen nasa. Wannan gurin da kallo daya tak ya masa yaji kaman qafafunsa ba zasu iya daukarsa ba......sai kawai ya zube hannuwansa cikin aljihun trouser dinsa ya jingina kafadarsa da jikin qofar,yayi crossing qafafunsa kawai yana ci gaba da narke idanunsa a kansu kamar an bashi aikin kallonta,ko kuma wanda ya shiga gasar iya kallo ta duniya.

"Ya salam.....ya salam sallim sallim" Ya furta yana jin yadda ake jona masa wani wiring na shocking cikin jikinsa gaba daya.

A cikin jikinta ta soma jin she's not comfortable ba kaman dazu ba,amma sanin cewa ita kadai ce cikin gidan ya sanyata jawo plate din farfesun,ta sanya spoon din,amma ta gaza kaiwa bakinta sai juyawa take a hankali. Ta kusa minti daya kafin takai na farko bakinta,yabi dan qaramin bakinnnata da kallo,yana tuna yanayin daya shiga wancan lokacin daya hade bakunansu guri daya......yana tuna abinda ya dinga ji da yadda kowacce wuta ta jikinsa ta dauke masa.

Tana zare spoon din daga bakinta idanunta suna sauka a kansa. Wani bugawa zuciyarta tayi da kyau,bugawar data haddasa mata qwarewa ta ajiye spoon din ta fara tari.

Da sauri ya zare hannunsa daga aljihun wandon ya fara takowa sa sassarfa. Kai tsaye ya isa gaban table din,ya dauki gorar ruwan data kasance ruwan kamfanin masarautar ne,ya bude ya tsiyaya mata a cup a gaggauce ya miqa mata. Ta miqa hannunta tana yin tarin a hankali,ga zatonta zai sakar mata cup dinne,amma sai taji ya hada harda hannunta ya riqe gam ya isar da cup din bakinta,sai data fara sha sannan ya zare hannunsa a hankali ya koma da baya a nutse ya zauna saman kujerar dake opposite din tata yana kallonta. Komai nata da jan aji,komai nata akwai isa a ciki,ko yadda takeshan ruwan kawai zakasan akwai ginshira cikin lamarinta.

Cire cup din tayi daga bakinta,sannan ta soma ajiyeshi a nutse tana sauke numfashi. Idanunta ta daga ta aza a kansa. Still kallonta yake kaman Allah ya aikoshi,fuskarta ta hade sosai tana jin bugun zuciyarta har yanzu bai daidaita ba. Batason wannan kallon......yana sanyata ta daburce gaba daya.....batason wannan kallon saboda yana karanta mata kai tsaye abinda yake cikin zuciyarta. Bataso ta nuna masa rauninta ko wani abu makamancin haka,don haka ba zata tashi ta bar masa gurin ba,hakanan batasan me zatace dashi ba tunda sai yau ya tuna da ita?,don haka ta sake jawo plate din ta maida spoon din da zummar ci gaba daci,amma kallonsa a kanta yayi yawan data kasa hakan,sai kawai ta zabi ci gaba da juya spoon din.

Ya fahimceta duk da batace komai ba,baijin zai iya hana kansa ci gaba da kallonta.....bayajin kuma zai cuci kansa ya janye idanunsa daga kanta,halal ce.....halal dinsa ce.....wannan kallon da yake mata na halal ne......wannan kallon da Allah zai bashi lada ne.....wannan kallon da Allah zai saka ya sake yarda dashi ne,don bai kalli d'iyar kowa ba......bai kalli halalin kowa ba sai nashi.

Spoon daya ya zaro shima cikin wani hadadden abu na silver dake gefe wanda aka adana spoons din a cikinsa. Kai tsaye ya zura cikin bata kwanon,ya kuma yi bismillah ya debo ya fara kaiwa cikinsa.

Yunwa yakeji.....yunwar da bata tashi ba sai a yanzu da yaga abincin gabanta. Yana lissafe kwanaki daya daya har kwana biyar bai zauna yaci abincin kirki ba,uwa uba kuma ga mura da yakejin alamu tana son kamashi. Duk wannan tunanin duk wannan zaman duk wannan cin naman da yake bai dauke idonsa a kanta ko na second daya ba.

Tako ta ina......ta kowanne bangare ya takurata. Kallonsa wani irin dafi yake sauke mata a jikinta wanda ba zata iya jura ba,duk iya yadda take zaton tana da zarrar da zata iya basar masa saita dinga jin kamar idanunsa suna yaye mata kowacce sutura dake jikinta,suturar da wata irin nadamar sakata tazo ta mamayeta,don daidai da bugawar da zuciyarta takeyi ta tabbatar yana iya gani ta d'amammen qirjinta.

Batayi qarya ba.....idanunsa suna kai.....idanunsa suna ankare da wajen yana irga adadin bugun zuciyarta daya tabbatar adadin ya zarta yadda ya kamata ya kasance. Can qasan ransa ya saki murmushin da bai nuna a saman fuskarsa ba. Ya sani fushi take,fushin da ya tabbatar koda ya gaya mata dalilin yinsa ba yarda zatayi ba.

Idanunta ta maida kan plate din da tun naman farko bata sake kai komai bakinta ba,amma yana dab da cinye naman gaba daya.

"To zaman me nake?" Ta tambayi kanta,sai kawai ta ture kujerarta baya da zummar miqewa,saidai kuma kawai taji tattausan tafin hannunsa saman bayan hannunta.

Wani irin abu ya tsarga mata yarrrr a jikinta,tana jin wata kewa me nauyi na wannan tattausan tafin hannun tana ratsata,amma a zahiri saita hade rai ta daga blue eyes dinta ta watsa masa.

"Zaifi kyau ki zauna mu sasanta a nan your royal highness" Ya fada softly yana sake kasheta da wadannan abubuwan dake cikin narkakkun idanunta.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Idanma saqo ya aike mata da gaske ya isa har tsakiyar zuciyarta,taji kaman an ragewa qafafunta qwari,to amma ba zata taba yarda ba.

"Me ya faru?,me zamu sasanta?,ba abinda kayimin,kawai zamanka a nan ne banaso,ka tafi" Sune kalaman da takeson gaya masa,amma kamar daukewar ruwa suka dauke daga bakinta,sukaqi bata hadin kai ballantana ta furtasu. Abu daya tayi shine zame hannunta,ta kuma juya ta soma sauka daga gurin,abinda ya bashi full access na ganin komai da komai,da yadda suke juyawa da wani irin yanayi daya fusgi hankalinsa,ya kuma sanya naman tsaiwa saman bakinsa,kafin ya tattara qarfinsa ya hadiyeshi da qyar. Sai kawai ya daina jin duk wani taste na naman,wannan dadin da ya masa ya dauke daga kan harshensa gaba daya,sai ya miqe a nutse yana ture tasa kujerar baya,ya soma takawa da kuzari da burin cinmata sanda take shiga parlour din da daga shi sai bedroom dinta.

Tsaiwa tayi tana zare takalman qafarta don musanyasu da bedroom slippers,ta saka qafa daya,tana zura qafa dayar kawai taji an mata wata kyakkyawar runguma daga baya,rungumar data tabbatar duk iya qarfin halinta bata isa ta qwace ba,rungumar data sanyata taji tana narkewa cikin jikinsa gaba daya,shu'umin turarensa yana gaya mata MUHAMMAD HAISAM NE.

*NA BIYAKU BASHINKU NA JIYA DAI KO?*

*_Assalamu alaikum warahmatullah_*

*_Na gode sosai,na gode da jumurinku,duk da na dauka zamu fahimci juna ni daku sama da haka,shi yasa na yita dagewa ina baku pages sama da yadda nake bayarwa,ashe da saura_*

*_Ko nawa kake samu a komai ma.....dan adam ne kai akwai gajiya,kana buqatar hutu,ballantana rubutu da yake cinye awanni mafi rinjaye na rayuwarka_*

*_kin taba biki na tabbatar,kinsan yadda hidimarsa take,yaushe kika samu kanki sanda kuka fara naki bikin?,yaushe kika gama nutsuwa duka kika koma daidai?_*

*_wannan rubutun da kuke ganin muna muku shi,wallahil azeem ko baci ranki yayi a rana bakya iya rubutun,koda kin takura kanki kinyi kowa pages din zasu zowa me karantawa ba armashi,koda yara ne suke gida baka samun nutsuwar yinsa,har sai basa kusa dake,walwala kike buqata,nutsuwa kike buqata ta gaske kafin yin kowanne page_*

*_wannan ya sanya sau tari da zaku gane haka don marubuci yayi ALLAH YA ISA ga wanda ke fidda masa pages ba zaku zargeshi ba_*

*_shi kadai yasan takura da quncin da yake fuskanta kafin ya hada kowanne page,a haka me sata ya fitar yake zaton ZAICI BULUS A GABAN ALLAH?_*

*_Ina amfani da wannan damar na shaida ma masu fidda mana pages ta kowacce hanya cewa,zanta gayawa Allah inde ban taba satar miki komai ba....ban taba cutar miki da komai ba......to Allah ubangijin al'arshi yayi min sakayya Allah ya isana duk wadda ta fitarmin da pages ta kowacce fuska kuwa,Allah ya sakamin_*

*_Yadda muka killace haqqinmu kayanmu,kuka watsawa duniya UBANGIJI KA BANKADE SIRRINTA DA TAKE ALKINTAWA A IDANUN DUNIYA,ALLAH KARKA SUTURTATA HAR ABADA_*

*_Na gode da jumurin bina da kuke,kuma in sha Allah next time labarinmu zai zamana pages saba'in tamanin kamar yadda aka saba book a baya ayi a qarqareshi_*

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA* 09166221261

*SHAIDAR BIYA* 08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 51

Sosai ta narke cikin duvet din tana dora wayar saman kunnenta. Ba zatace ga yanayin data ji ba sanda muryar nan tasa me zurfi take sauka cikin kunnuwanta ba,saidai da qyar ta qwaci kalmomin amsa sallamarsa hotonsa data gama kalla yanzu yana dawo mata cikin kanta.

Ta cikin wayar yakejin kamar yana sauraron bugawar zuciyarta,shurun nata yana wani irin qonashi tare da yunqurin binne dukka jarumtarsa. Yana jin kamar da gayya tayi shurun.....kamar tasan abinda yake muradi....

"Me ya samu muryarki haka?" Yayi maganan da wani irin taushi cikin amonsa yana sake jin kamar ana tunzurashi zuwa wancan yanayin.

Idanunta ta lumshe,kamar dai dazun muryar na sake shigewa wani gurbi me girma a zuciyarta......kamar ba daga waya yayi maganar ba,kamar gashi gata haka takejin tasirin muryar a cikin jikinta.

tana jin yadda yake matsowa kusa da ita sosai,ba da jikinsa ba.......da muryarsa,da wannan yanayin yanayin kulawar tasa da take jin kanta ya kumbura sosai a duk sanda ya nuna mata ita.

"Gajiya ce kawai" Ta fada softly da wani yanayi da batasan tayi magana dashi ba.

Har cikin qasusuwansa yaji sound din......ya sake matsa recording dinsa yana sauke wata boyayyar ajiyar zuciya.

Bai gamsu da maganan data fada ba.....yanayin muryarta kawai akwai wani tasiri me banbancin tsakanin kiran farko da yayi mata da wannan,duk da tsakanin kiran bai dauki lokaci me tsaho ba.

"Biftuuu" Ya sake kiranta da sautin daya sanyata taji kaman zata shide. Bata iya amsa masa ba,saboda ta sani,abune me wahala,muryarta ta fita yadda ya kamata,wataqila yaji rauni a muryarta sama da yadda yaji a dazu......wataqila ya gano wani abu da taketa gujewa take avoiding nasa.

"Akwai wani abu da baki fadamin ba" Ya fadi da kwantacciyar muryarsa yana jin yadda jikinsa gaba daya yake sake saki. Sosai maganan yazo mata a bazata,ta ware lumsassun idanunta sosai zuciyarta tana bugawa. Akwai nisan tazara a tsakaninsu.....amma me yasa yake iya sansano wani abu?.

"Me?" Ta furta a hankali.

"Eh" Shima ya bata amsa da wannan husky voice din nasa da kasala ta cikashi fal. Ci gaba da bugawa zuciyarta ta dinga yi,tsoronsa yana cikata. Bata shirya ba sam.....bata shirya karba da fuskantar komai ba a yanzun. Me yasa yake iya gane komai ne?,wanne irin mutum ne shi?.

"Me kika boyemin?" Ya tambaya yana cize lips dinsa na qasa saboda tsigar jikinsa data sake tashi sakamakon fitar numfashinta da yaji a hankali ta cikin wayar. Kai ta girgiza da sauri da dukkan qoqarin ta nason binne koma meye takeji a kansa.

"Ba komai,me yasa zan boye wani abu?,akwai wani abune a tsakaninmu?" Murmushi me sanyi ya kubce masa wannan karon,murmushin da sautinsa yakai har kunnuwanta ya kuma sake kashe mata jiki gaba daya. Yadda tayi maganan da sauri da salo iri na son kare kai shine abinda ya d'arsa masa wani abu a ranshi,amma a yanzun bayan buqatar jin muryarta so yake hirar tayi tsaho koda kadanne......ya fara samun wani relief yanzu haka.

"Eh akwai......akwai biftuuu" Ya furta sunanta a qarshe da wani yanayi dake illata mata zuciya,saita haqura da qoqarin komai ta maida kanta ta sake kwantarwa tana sauke numfashi a hankali. Fargaba takeyi......meye a tsakaninsu?,me ya gano game da ita?,yanayinta ko muryarta?.

"Akwai akhnaaan........kewata kike" Ya fadi kai tsaye yana sake fadin sunanta a tausashe.

Idanunta ta runtse sosai,kamar wadda taga wani abun tsoro,bugun zuciyarta yana ninkuwa fiye dana dazu.

"Waye kai?,don Allah waye kai?" Ta samu kanta da jefa masa tambayar da asalinta adane take a zuciyarta,bata kuma shirya furta masa ita a yanzu ba.

Shuru na sakanni,sannan ya saki murmushi kadan.

"Wani bawa ne ni......wanda ya sanya bauta a gaba".

"Bawa?"

"Eh" Ya amsa mata kai tsaye yana son karantar komai daga muryarta.

"Bakayi kama da bawa ba" Ta fadi kanta tsaye a wannan karon tana jin takai maqura nason sanin wayeshi.

"Bakiyi kama da wadda bata kewata ba......kaman dai na fara cin nasara ko?" Maganarsa ta yanzun ta maida kwadayin son jin amsar tambayar da tayi masa.

"Kinji kewata da gaske?" Ya fada muryarsa na sake yin qasa sosai.

"Aah" Ta amsa da sauri,saurin da yake sanyashi wani siririn murmushi. A komai tana qoqarin nuna tsayayya ce jajirtacciya ce......saidai a wannan fagen.....a wannan fannin,a wannan bangaren kamar dai bata da wayo.

"Shikenan......inzo zaki sake fadi a gaba na?". Idanunta ta soma warewa sosai tana kallon duhun daya mamaye dakin. Inde da gaske zuwan zaiyi a yadda takeji zuciyarta ta narke da kowanne bugu.......a yadda takejin zuciyarta a yau kamar tana shirin fin qarfinta,zuciyarta kamar tana son d'arsa mata wani abu da takejin bai kamata da zuciyarta da rayuwarta ba.......komai zai iya karanta daga idanuwanta,wanda a yanzun sam bata shiryawa hakan ba.

Maimakon ta amsa sai kawai ta zabi kashe wayar ta cusata qasan pillow,sannan itama tabi wayar qasan pillow din tana qanqameshi sosai tana kuma jin yadda zuciyarta taci gaba da bugawa.

Wayar ya zare daga kunnensa a hankali,wani murmushi da baisan me ya haddasashi saman fuskarsa ba yana subucewa. Ya maida idanunsa saman wayar,yana juyata a hankali a hannunsa.

"Wannan shine rauninta" Abinda ya fadi kenan a hankali can qasa maqoshinsa yana motsa labbansa. Yaja iska sosai ta hancinsa yana fitarwa ta bakinsa,yana jin yadda ya samu sassauci sosai,yana kuma jin yadda jikinsa yake sakewa sosai,wata kasala tana baibayeshi.

Tunda yake a duniyarshi ba wani sauti ko murya na wata d'iya mace daya taba sanyashi a irin wannan yanayin.......baima tsaya ya saurara ba ballanta ya dasa masa komai cikin kanshi. Amma ita fa?,da sauti kawai?,da dan qaramin kusancin da baiyi zurfin da zai shiga rayuwarsa can ciki ba?,saidai kusancin yana neman masa illa da baisan iyakar inda zai tsaya ba?.

"Me yasa?" Ya tambayi kansa sanda ya sauke wata qatotuwar ajiyar zuciya yana jin yadda wankansa ya baci gaba daya. Me yasa qanqanin abu a kanta yake masa tasiri?. Me yasa yakejinta kusa dashi sosai?,bai taba jin irin wannan kusancin ba. Ta tsaya masa a tunaninsa.....itace mace ta farko da zai kalli idanunta yaji wani abu. Itace mace ta farko da zaiji muryarta yaji wani yanayi na daban tattare da shi,itace mace ta farko da zai kalli jikinta yaji tamkar ana fusgarshi.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Kiran ahmad muhammad hammud almaz shine ya katse masa tunaninsa,ya shafa wayar yana amsa kiran. Da wannan tarin girmamawar suka gaisa da ahmad,girmamawar da almaz bai banbanceta data mahaifinsa ba.

"Bani minti goma zan kiraka yanzun" Yace da ahmad.

"To in sha Allah" Ya amsa masa a girmame. Wayar ya katse,sannan ya miqe a nutse ya wuce bathroom,ya tsarkake kansa ya hado da alwala ya dawo,ya tsane jikinsa sosai,wannan gargasar data lullube ko ina na jikinsa. Ya shirya kansa cikin silk Moroccan jubah,fara qal me adon golden din zare. Wani irin kyau yayi.....ajiyayyen kyau da zaka dauka wani ado yayi bawai jallabiyya bace a jikinsa. Ya sani nanay yanzu haka tana can tana jiransa,don haka ya zura flip-flops masu taushi farare ya dauki wayarsa ya soma fita a dakin,qamshinsa yana tsayawa a duk inda ya gifta tamkar bai wuce ba. Kan hanya ya kira ahmad,yana tafiya da nutsuwar nan dake sake nuna kwarjininsa.

"Ya yanayin sultane?.....ya komai yake tafiya a masarauta?" Haisam ya fadi yana bada hankalinsa ga ahmad.

"Jikinsa yana nan kamar yadda yake......ba wani ci gaba a yanayin farfadowarsa da kuma komawarsa dogon baccinsa". Kai haisam ya gyada a nutse.

"Ka nutsu ahmad da kyau......karka karkata damuwarka da sanya idanunka akan ciwon sultane kadai.....a yanzu tarkon da kake ciki yafi wanda sultane yake ciki......ba wanda ya isa ya yiwa sultane komai a yanxu.....kai din kaine abun hari......kaine abu mafi sauqin da za'a cimma,tabaka kawai yana nufin taba ran sultane ne gaba daya"

"Bani shawara....." Ahmad ya furta. A duk sanda zaiyi magana da haisam,duk yadda yakai ga sarewa,duk yadda yakai ga mutuwar jiki da rasa fata da buri......maganganun haisam kawai suna gina wannan da gini me qarko a zuciyarsa. Yana gina masa JARUMTA.......yana gina masa YAQINI har sama da yadda yake dashi a baya.

"Banason tasan komai......banason tasan rashin lafiyarsa.....duk wanda zai iya gaya mata inaso ka shaida masa abinda nace"

"Idan da bamu hadu dakai a rayuwa ba......da yanzun a wanne mataki.muke?" Ahmad ya fada a sanyaye da wani yanayi daya sanya wani irin tausayinsa shida Akhnan samun muhallin zama na sosai cikin zuciyarsa.

"Ba azzalumai bane ku,koda babu ni Allah bazai bari ku tozarta ba" Yayi furucin da wani yanayi daya sake sanyawa ahmad nutsuwa me tarin yawa a zuciyarsa.

~Dukkanin magungunan da tasha da allurai bata ji ko guda daya da yayi mata aiki ba. Bata kuma saka ran zaiyi mata aikin,saboda ba maganin daya kamata su bata kenan ba.

Ba wanda bai shigo ya mata sannu ba.......ba wanda bai nuna kulawarsa a kanta ba,amma sai takejin wannan kulawar da komai ma sunyi mata kadan. Abinda take gani saman fuskokinsu ke sake daga hankalinta. Kowaccensu daidai da noorah auta cikin walwalarsu suke,walwalat data tabbatar tana da nasaba da isowar matar captain obbo,ta sake tabbatar da hakan kuma sanda ta fito daukan ruwa mara sanyi babban parlour din,ta samesu dukkansu wasu saman sofas wasu zaune a qasa suna sake tattauna maganarta da gagarumar walimar da zasu shirya ranar data fito daga gidan koyon rayuwa da al'adun masarauta.

Da qyar ta maida kanta daki,bata kuma sake fitowa daukan ruwan ba sai a yanzu. A daddafe take takawa saboda matsanancin ciwon da kanta yake mata,gabanta ya yanke ya fadi sanda hancinta ya fara jiyo mata wannan qamshin.

Shi kadai yake da irin wannan qamshin a duk fadin duniya cikin mutanen data sani......cikin mutanen da take mu'amala dasu. Qamshinsa na dabanne,don haka wanzuwarsa a guri ma ta zama ta daban,kamar yadda koda ya iso guri komai nasa yake banbanta dana kowa. Zataso qafafunta su bata hadin kai tayi gaggawar barin gurin kafin ya iso,amma zuciyarta ta jefawa qafafunta umarnin da har ya iso gurin ta kasa tabuka komai.

Bai lura da ita ba,har sai daya kusa shiga dan walkway din da zai sake sadashi da sassan nanay mafi kusanci.

"Barka da dare" Ta fada a hankali tana fatan idanunsa yakai kanta tana rusunar da qwayar idanunta qasa.

"Yauwa......ya jikin?" Ya fada a tausashe yana dauke idonsa daya sauke a kanta zuwa gabansa.

"Alhamdulillah" Sai ya gyada kansa a nutse ya soma takawa zuwa gaba.

Readers Also Read

More by Huguma