Wata kishiya complete by sa'adat - Chapter 28
Wata kishiya complete by sa'adat Chapter 28: Wata kishiya complete by sa'adat Chapter 28. 10;pm tafe suke a mota, kwana biyunnan ayyuka sun masa yawa…
3,620 words
10;pm tafe suke a mota, kwana biyunnan ayyuka sun masa yawa sosai, se wuraren 7:pm ya fito a office dinsa, ya kaita wani kayataccen babban saloon shiyasa suka kai 10:pm. Yana driving yana juyowa yana kallon kyakyawar fuskarta wadda ta fito rass da ita ta kara kyau kwarai da Aniya, musammanma da akayi mata saloon din se fuskarta ta kara fitowa sharr da ita, sanye takeda hijjabi black ya matukar amsheta abinka da farar fata, kuma tasamu creams me kyau tanata using duk goganne yasiyo nata.."baki nunamin saloon din ba , kin dawo kin wani hakimce kmr cikakkiyar mace wadda aka ci mata gindi, hamshakiyya..." Cewar Abdoljalal dake driving din yana kallanta yana maganar. Al-muqri'ah ta dago ta kalleshi ta maida kanta kasa zuwa yanzu tadena jin kunyar kalaman dake fitowa daga bakinsa saboda babu kalar da bataji ba, batsa a bakinsa tamkar a nan aka ginata. Murmushi Abdoljalal yayi Yana me kara kureta da ido, data dago ta kalleshi yaji kamar ya suma saboda tsabar santa dake yawaita a garesa, yana dawainiya da ruhinsa. "Ina sanki sosai hamshakiyata...." Ya fadi da maraitacciyar murya. Dagowa tayi tasake kallansa, suka hada ido tayi hanzarin dauke nata idanuwan tana mejin zuciyarta na narkewa game dashi da kslmarsa, tayi shiru yayinda heart beat dinta ya chanza tinda yace yana santa zuciyarta tashiga bugu kamar zata fashe. "Kina sona pls?'' Abdoljalal ya jefo mata tambayar, batasan sadda ta daga mishi kaiba alamar eh ita de kawai taga ta daga masa kai, bata iya shariya garesa, tana cikin yunwar sanshi Ainun. Wani irin dadih ya rufeshi, tin a kwayoyin idanuwan yarinyar yake hango soyayyarsa tin tini, ya fahimci tana sanshi itama, again batasan abinda ze taba shi, ko ciwon kai yace yanayi, se ta fishi damuwa dari bisa dari. "To tinda kina sona please zaki bani abinda yafi komi tsada a jikinki?'' Ya fadi yana kare mata kallo me cike da sha'awah. Al-muqri'ah ta kalleshi ita bata fahimci me yake nufi ba, dan haka ta masa alama da hannu da meneneshi.. Murmushi ya sakar mata kana yace "Gindinki mana, zaki bani please, kinga de ni banda kowa kou seke?" Ya karashe maganar hadi da marairai cewa. Al-muqri'ah ta kalleshi, ta gama ganoshi shi inde zeyi cuta toh seya hada da kalmar beda kowa, kasa da kanta tayi, tana tsananin san taji yace beda kowa. "Nabaka kayi me dashi..." Ta fadi a zuciyarta. Abdoljalal dake kallanta ya kara cewa "Zaki bani dan Allah?'' Al-muqri'ah ta girgiza masa kai alamar ah'ah. Abdoljalal yayi murmushin daya bayyana wushiryarsa. "Aiko bakiso sena ciki yarinya ...." Ya fadi a ransa, a fili yace "Okay shikenan kici gaba da adana kayanki banga lefinki ba Ai tattala mutumci da dadih..." Al-muqri'ah ta karayin kasa da knta. Abdoljalal ya kuma yin wani murmushin da bansan na meye ba kana yace "Gobe ki shirya da wuri zamu fita 7:am kinji..." Al-muqri'ah ta daga masa kai alamar toh. "Muje musha ice cream ko, kisha a bakinki ki bani na bakinki kou?'' Abdoljalal ya fadi yana karya kan motarsa zuwa wata kwana. Al-muqri'ah tayi hanzarin dagowa hadi da girgiza masa kai alamar aah, duk tabi ta kosa su koma gida, a kwanaki biyunnan a tsorace take sosai dashi, gani takeyi kmr larai ta gama gayawa saude tin a kan data gane tayi 2days bata nan. "Wallahi se munje, ai yau ko bakinki ne sekin bani nasha yarinya, nagaji da kallanki kinata wani fresh kamar macen dake bada kayan dadih, se bakar rowar tsiya baki bada komi, musammanma a yan kwanakinnan da kikabi kika tsaneni..." Cewar Abdoljalal dayaki saurarenta kawai ya nufa wani kayataccen guri da aka tanada dan saida ice cream da kayan makulashi. Al-muqri'ah bata kara ko kallansa ba tasan tinda yace se sunje tofa se sunje din dole. Suka isa ya fita ya siyo, ba jimawa ya dawo hannunsa rike da manyan ledoji guda hudu, saboda ita ne duk yayi siyayyarnan, shi sam bayacin kayayyakin zaki. Ya mika mata ledojin taki amsa hadi da hade rai irin na fushi, saboda ta nuna bataso suje amma seda sukaje. Murmushi yayi ta dago ta kalleshi, a kwanakinnan se tadinga ganin yanata yawan murmushi.."ko a fushinma kyau kikeyi..." Ya fadi still yana murmusawa. Al-muqri'ah ta kara kimtse fuska. Abdoljalal ya kara fadada murmushinsa hadi dacewa "ina sanki knji please..." Seda ta dago ta masa wani irin kallo na zallar So da kauna. "Ina sanki kinji please...ina sanki dan Allah...kina sona nima dan Allah?" Duk tanasan kalamannan suna bugun mata kahon zuciya. Murmushi ya saki me sauti saboda kallan data masa, ba karamin tasiri yayi a zuciyarsaba. "Please ki amsa ledojinnan na hannuna..." Cewar Abdoljalal da yayi maganar yana me kara miko mata ledojin hannunsa. Al-muqri'ah ta makale masa kafada alamar aah. "Kinsan Allah ki amsa ko baki amsa ba yau sena sha miki baki na latsa miki duwawu, inma hakan kike tsoro..." Ya fadi da wata iriyar narkakkiyar murya me cike da zallar shaawarta. Al-muqri'ah taki amsa again, ya daura mata a cinyoyinta, ya kula tanada taurin kai, in tace batayin abu to batayinsa. Sanyi taji a cinyoyinta saboda ice din creams dake cikin ledar, ta sauke ledojin kasan kafafuwanta, Abdoljalal ya karasa ya bata wani irin wawan kisses me fidda sound a gefen kumatunanta, dai-dai dimples dinta wanda ko hade rai tayi seya bala'in lotsa. Ta juyo ta kalleshi saboda kisses din ya shigeta, shima itan yake kallo a kwayoyin idanuwanta ya fahimci kisses din ya ratsata. "Da dadih kou?'' Daga masa kai tayi ba tare datasan ta daga ba, nan da nan tayi kasa da kanta. Wani irin murmushi ya saki cikeda nishadi shifa wallahi ganinta yakeyi a matsayin matarsa. "Nasan daman zeyi dadih....kece ai bakya yadda dani kwata-kwata yanzu, dazaki yadda ai da a gindinki zan miki kisses dinnan, insa miki tongue in tsotse miki raminki..." yadda yace raminta nan da nan se taji tsigar jikinta ta tashi, tasan me yake nufi da rami, nan da nan kuwa ramin nata ya kawo wani ruwa sede ji taji jirr, duk sanda yayi maganar batsa se taji wani iri a jikinta kawai de tana daurewa ne da kuma alkunya na y'a mace dake dawainiya da ita. "Zaki bani ramin naki dan Allah?'' Ya kuma fadi, yayinda yakara kasheta kawai tayi kasa da knta sosai, tana me sauke ajiyar zuciya batare data bari ya ankareba, ita da kanta a yan kwanakinnan daurewa kawai takeyi amma tanajin wani iri a jikinta a kansa, shekaran jiya ma kasa bacci tayi kawai so takeyi ya taba mata nonuwa sun mata sakesake, dukda ba wani dadih takeji ba a taba nonuwan amma batasan meyasa ba takejin tanaso a yan kwanakinnan ya tattaba mata su, sun kara cika tamkar zasu fashe. Tada motar yayi ba tare daya fahimci halin data shiga ba, yaja motar suka bar gurin se murmushi kawai yakeyi , in har ze kasance da ita a kusa dashi sam bakinsa baya taba rufuwa...
bayan sun isa yayi packing a inda ya saba packing wato ta gurin kofar shiga kiching din side dinsa. Bayan yayi packing ya kulle motar ta yadda ko ta bude bazata buduba, aiko seda tayi kokarin budewa taji taki buduwa kana ta hakura ta juyo ta kuresa da ido, daman shi gogan idanuwansa na knta, a kullum kara masa kyau takeyi yanayin yadda take haka yakeson mace kwata-kwata besan mace me kiba shi sam, daman tin can haka yake, besan meyasa ba kuma ya koma san me kiba, yade san a kan saude ya farajin yana san me kiba, ko mafarkai yakeyi na shaawah yafi mafarkin yana cin mace mara kiba me kama da jikin Al-muqri'ah, gani yakeyima kamar itace ke zuwar masa A mafarki yana cinta, daga bayan sun hadu ya fara fahimtar hakan. "Cire hijjabinki pls inga gyaran gashin..." Cewar Abdoljalal. Al-muqri'ah tayi kasa da kanta daga kallan datake masa, ta makale masa kafada alamar aah. "Toh bari in cire miki hijjabin, da kaina ingani..." Ya fadi yana mika hannu hadi da kokarin cire mata hijjabi. Al-muqri'ah ta rike masa hannaye da duk hannayenta biyu saboda shima hannu biyun ya miko ze cire mata hijjabi. "Ssssssshhhhhhhhh!!!!!'' Yaja yajin azabar shaawah saboda yadda ta rike masa hannaye, se yaji wani irin abu me dadih ya harbi mararsa, nan da nan jikinsa ya amsa na zallar shaawah. "Wasshh ddh..." Ya fadi hadi da lumshe ido ya bude ya hadiye wani yawu na ddh ya manta when last ko hannunma ta bari ya taba, kiri kiri tazama marowaciya. Al-muqri'ah ta dago ta zuba masa ido mamaki yake bata shide yanasan iskanci. "Toh ciremin in gani inde kinaso mu rabu lafiya,..." Ya fadi yana kara rike hannnayenta cikin nasa. Ta makale masa kafada alamar aah. Ya shiga kokarin kwace hannunsa cikin nata domin ya cire mata hijjabin jikinta, ta kara rike masa hannu gam cikin nata, ya sauke ajiyar zuciya yayinda laushin luntsuma'un hannunta ke ratsashi, jikinsa ya kumayin weak, da kyar ya iya cewa "Kinsan Allah, in kika bari na cire miki hijjabinnan sena taba miki duwawuka, amma in kika cire da kanki gashin kawai zan gani in bar miki kayanki please kinga de ni bnda kowa kou?'' Yadda ya karashe maganar a wannan karan seda yayi tasiri a zuciyarta, inhar zece beda kowa se taji wani abu na ziryartarta tana bala'in san kalmar tasa ta cuta. "Ki cire da kanki inde kinasan mu rabu lafiya, salin alin.." Ba musu ta saki hannunsa cikin nata, ta cire hijjabin jikinta ta rufe kirjinta, ta yadda iya knta kawai ze gani, tayi hakanne kawai domin tanaso su rabu Lafiya,. "Woooooooooowwww!'' Ya fadi yayinda yayi tozali da sumar knta datasha gyara, anyi packing sumar kannata da pink ribbon, sumar ta sakko har fin gadon bayanta se sheki sumar keyi hadi da walwali, ga uwa uba zuba kamshi da sumar keyi nan da nan kamshin sumar nata ya cika motar tako ina, daman kamshin turarentane tin dazu ya cika masa mota. Ya kai hannu ya shafa, ya kuma shafawa tako ina yabi ya shashshafo sumar tata ya kamo jelar yayi kisses ya fiddo harshensa ya lashi jekar kan bata, duk yabi ya rude da ganin wannan hadaddiyar sumar tata, se yaga gashinma ya kara tsawo, fin sadda ya gansa a farko. "Kai kinada gashi sosai tubarikallahu masha Allah..." Ya fadi cikin gigicewa duk yabi ya rude kmr wanda yaga gindi ko nono, toshi ko kumbar yatsunta yagani tada masa shaawah yakeyi. "Kinada kyau sosai wallahi, ban taba ganin mace me qualities dinki ba...." ya fadi yana kara kisses sumar data kwanta luf a goshinta. "Nagode..." Al-muqri'ah ta fadi da bebanci. Yace "Kin gode kawai zakice...aah ni dole ki bada tukuici..." Ya karashe mgnrsa yana kamo bakinta duka ya tura cikin nasa, seda ya sauke ajiyar zuciya kafinnan ya kamo lips dinta ya fara musu wani irin mahaukacin tsotso, a wannan karan har cikin brain dinta takejin wannan shan bakin nata da yakeyi, bata tabajin abinda takeji ba yau, duk jikinta yabi ya saki, tini ta bude bakinta dake cikin nasa ta kamo masa harshensa ta fara tsotso, nan da nan ta kara rikitashi kuma yaji dadin hakan, ba a taba masa abinda aka faranta masaba tinda uwarsa ta kawosa duniya ba kamar yau. Wani irin mugun zuka takewa harshensa nan da nan ya kuma rikicewa ya hau gurnani,. "Zata kasheni!.....zata kasheni!! Zata kasheni!!'' Sune kalaman dake zirya a cikin zuciyarsa, dadih yakeji kamar zeyi hauka besan yarinyarnan nada kirki ba se yau data kama masa harshe taketa zuqaa, taketa shanyeshi, be tabs ganin mutumcintaba se yau, tini ya rintse idanuwansa yanajin kmr ze sume mata, se tsotse masa harshe takeyi itama a matukar rude take,, bata ankareba taji ya janye hijjabinta data rufe kirjinta dashi, kawai taji ya hau luguiguitar mata nonuwa ta saman rigar jikinta, wani irin azababben dadih taji wanda ya hanata ci gaba da zukar masa harshensa kawai ta saki jiki se bankaro masa kirji takeyi tana nishin dadin taba nono,, , "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!'' Ya fadi a zuciyarsa ya kuma kamo bakinta shi ya hau tsotsa, kawai ya riga ya sadakar yarinyar nan kasheshi takeson yi yau da dadih, tanata masa abinda bata taba masa ba, gashi se kara bankaro masa kirjinta takeyi tana me kokawa da numfashinta saboda barazanar daukewa yakeyi, bata tabajin dadih me yawa ba kamar yadda takeji yanzu,,, kara luguiguitar mata nonuwa takeyi kara gigicewa takeyi, kawai so takeyi taji yana taba mata skin din nonuwanta, duk tabi ta rude ta gigice ta dimauce. A bangaren goganma duk yabi ya rikice mata, so yakeyi shima ya taba zallar fatan nonuwan nata ya luguiguici kaciyar nonuwa, dan haka kokarin cusa hannunsa ya shigayi ta saman rigarta, Amma yaki shiga, saboda rigar ta kameta ram ta sama, (ta matseta),, da kanta ta kai hannu ta zame zip dn rigar ta baya, still bakinsu na cikin na juna, sede Abdoljalal yaji tana zuge zip nan da nan hankalinsa ya kuma tashi, dadih ya rufeshi ganin yau itace ke zuge zip da kanta ya tabbatar tanajin dadinsa yau, ya koyar da ita darasi kuma ta dauka. Zame mata rigar jikinta yayi duka, kana yayi kasa da kansa still bakinsa na cikin nata, ya kalli nonuwanta dasuketa mata azabar kaikayi kan nonuwan duk sun kumburo tin tini suke bukatar a yamutsa mata su. Be jira wata wataba, ya luma hannu kan na dama ya shafasa a hankali tamkar tafiyar tautsa, ya kuma gigita mata lussafi, ta shiga nishi da karfi sosai a wannan karan, ta bankaro masa kirjin sosai garesa ya matsa mata kaciyar nonon ta zabura kamar an tsunguleta, ta saki nishi cikin tashin hankali, bata taba rikicewar datayiba yau, se kara matsosa takeyi tana niyar ta hayo masa jiki ma gaba daya saboda tsabar rudewar datayi, tini ta manta da kanta tass, kasanta se azabar jikewa yakeyi, yana fidda ruwa me yauki yauki. Kirane ya shiga shigowa cikin wayarsa amma ina sam basuji ba, seda aka masa kira biyar ba tare daya sani ba yana can wata dunia ta latsa nonuwa da shan baki, har harshenta ya fara zafi amma dadin latsa nono ya hanata ta fahimci hakan,, Abdoljalal kam abin nema yasamu, dayan hannunsa ya dauka yasa a dayan nonon, ya matsa a hankali, ta kara matsosa kmr wata zararriya, dabadan kariyar data hanata karasowa garesa ba da tini ta haye masa jiki duk tabi ta rude se kara turo masa nonuwa takeyi, tana makalkalesa, se rungumosa takeyi...... Knocking aka shiga yi masa a glass din side dinsa wato na mazaunin dreva,, ina ai beji ba yana can wata duniya, al-muqri'ah ce ta iya fahimtar ana knocking, itama seda tayi da kyar ta gane knocking glass dinsa akeyi ita ga tunaninta ko dadih ne yasa taji ana kwankwasa mata abu a cikin kanta. Ta kwace bakinta a cikin nasa cikin hanzari ganin me knocking din glass din, ta zaro ido nan da nan jikinta ya dau rawa shi kam gogan ina ai besanma meke wakana ba kokarin kamo mata baki yakeyi yana cigaba da matsa nonuwa da 2hands...ai batasan sadda ta bige hannunsa a kan nonuwantaba ta maida rigarta jikinta, hadi da kara bude ido taga me knocking din glass din hajiya saude ce, "innalillahi!'' Ta fadi tana kwace bakinta dayaketa kokarin seya kamo yasha shi duk besan ma meke faruwaba, tashin hankalin data shiga baze misaltuba, iyakar tashin hankali seda ta shiga, zuciyarta ta hau bugu kamar zata fito fili daman ance rana daya ta barawo rana daya tame kaya. "Please bari na kawo..." Ya fadi da muryarsa me kama data yan maye, nan ko duk mayen shaawah ne ya riga ya bugu iya buguwa. Saurin bugar cinyoyinsa tayi da hannayenta duka biyu ba tarema datasan ta buga ba, ta kara kai masa duka a cinyoyin nasa, hankalinta duk yabi ya kuma tashi, buga glass din da takeyi ji takeyi kmr zuciyarta hajiya saude ke bugawa, ganima takeyi kmr tana ganinsu saboda ganin yadda taketa kara knocking glass din motar kmr zata tarwatsashi. Ta dinga bugun cinyoyinsa kana ya dawo hayyacinsa, cikin tsananin tashin hankali ta juya kansa ta nuna masa glass din gefensa da taketa bugawa, nan yadawo hayyacinsa ganin hajiya saude tsaye tana knocking glass dinsa kamar an aikota, tambayar kansa ya shigayi meya kawota?'' (Tin sadda ya shigo da motarsa tana kallansa ta window din side dinta, shine tayi hanzarin zuwa saboda tanada bukatu garesa, danma da kyar tasamu ta sakko daga upstairs dinta, shiyasa tayi delay) hankalin al-muqri'ah ya kara tashi, dukda tana cikin tashin hankali amma seda ta fahimci shima ya shiga tashin hankalin, ganima tadingayi kamar yafita shiga tashin hankali, se yanzu ta kara tabbatar da yana jin tsoron matarsa da gaske ashe. Ganin yadda takeyin knocking din glass din yayi yawa yasashi juyawa ya kalli al-muqri'ah shifa abinda ya tada masa hankali befi na kada taga al-muqri'ah ba saboda yasan kome ze faru se nata yafi zafi. Rasa yazeyi yayi, gabaki daya dabarunsa sun kare, ga al-muqri'ah zaune cikin motarsa, again ga hajiya zaune a waje tana knocking glass dinsa, ajiyar zuciya ya sauke na zallar tashin hankali, al-muqri'ah dake kallansa haushi da bakin cikinsa ya rufeta, dukda tana cikin tashin hankali hakan be hanata jin mugun haushinsaba. "Ina zuwa karki fito..." Ya fadi , haushinsa ya kara ninkuwa a ranta. Saita kansa yayi, kawai yayi shahada ya fito hadi da wani dakewa yayi hanzarin maida murfin motar ya rufe gabansa na dukan uku uku,, hajiya saude ta zuba masa ido daga sama zuwa kasa sanye yakeda danyan yadi maroon dark ya bala'in amsheshi ainun, shima din kallanta yayi sama da kasa, sanye takeda riga da wando peach color masu tsananin kyau na bacci, kanta sanyeda hula mint green, dukda baya cikin cikakken hankalinsa amma kallo daya ya mata ya fahimci ta kara shirga wata iriyar matsiyaciyar kiba, ta kuma zama rusheshiya, ta kara kibar asara akan tada datake dashi, tayi him dun-durunsun da ita yadda kukan dunkulallen gajeren turmi. "Lafiya meya sameka haka?" Hajiya saude ta fadi tana me kara kuresa da ido, kallo daya biyu ta masa ta fahimci yana cikin halin bukatuwa da mace, ta riga ta haddace yanayinsa in yanajin jaraba. "Me kika gani?'' Ya fadi yana me saita kansa, hadi da kara kare mata kallo har kwakwalwar knta yana gani, se ganinta yakeyi kamar a kife gabansa, be taba ganin gajartartaba se yau. "Ashe haka take?'' Ya fadi a ransa, a fili kuma ya tamke fuska danya fahimci tsaf ta ganoshi. Daga kafad'ar hajiya saude tayi alamar ko a jikinta kana tace " bakomai..." Tace bakomai ne saboda batasan zurfafa bincike gudun kada ya gane ta fahimci yana cikin sha'awah ne Yace tabashi jikinta yaci , tasan shi da jarabar san gindi, yanzu Kuma yacita ai ta shiga uku, bakaken kahiran aljanun dake tare da ita basu bada izinin hakan ba. "Ina bukatar kudadene masu nauyi sosai da Allah..." Cewar hajiya saude. Abdoljalal daman yasan tasuniyar gizo bata wuce ta koki. "Ta katsemin jin dadih na a banza..." Abdoljalal ya fadi a ransa a fili yace "Kamar nawa?'' Hajiya saude tayi murmushi yayinda fanken kumatunanta suka motsa. "Masu yawa de sosai, saboda Next week nakeso na leka dubai da de sauran kasashe kusan goma nakeson zuwa, na jima ban fita wajeba, sannan jarina yayi low sosai..." Abdoljalal ya tsureta da ido, yasan kawai rashin wadatar zucine ke dawainiya da ita amma tanada kudaden daze isheta duk hidimominnan, duk wata seya sa mata kudade masu dama account dinta, besan kuma me takeso ya mataba. Ya bude baki zeyi magana se kuma yayi shiru, yace "Cash kikeso ko transfer?''. Da kyar yake magana kawai daurewa yakeyi amma hankalinsa na kan yarinyarsa dake cikin mota. "Kamin transfer kawai..." Cewar hajiya saude daketa murmushi. "Okay zansa miki anjima kadan..." Hajiya saude ta kara fadada murmushinta "Okay yayi kasa masu dama sosai de dan dayawa nake bukatarsu..." Ta fadi cikeda bada umarni, Abdoljalal yace "Toh..." Kamar wani wawa, ko ya yunkura ze tabuka wani abu a kanta be iyawa. Tace masa seda safe ta juya zata bar inda yake se kuma ta dawo hadi dacewa "Bakaga kiran dana dinga maka babe a waya?'' Abdoljalal yace "Banganiba sorry wayarna silent ne, ina mota ne ina duba wasu documents bansan kin kiraba. ..." Hajiya saude ta jinjina kai hadi dacewa "Okay duk duba documents dinne yasa na jima ina maka knocking motarka baka jiba..." Ta tambayesa cikeda tuhuma, a fari ta mance nema bata masa tambayoyinnan ba, saboda hankalinta na kan abinda takeso ta gaya masa kawai, kudi. "Bacci ne ya dan so kwasheni ina duba documents din bnsani bama,, saboda nagaji dayawa a office..."cewar Abdoljalal, daya shimfido mata karya, duk dan ya kare Al-muqri'ah ne. Hajiya saude ta kalleshi kawai zuciyarta bata amintaba 100% nan da nan azabar kishinta ya motsa. "Ya naji kamshin turaren daba naka ba a jikinka?'' Ta tambayesa tana wani dakewa ta matsa sosai jikinsa tana shinshino kamshin jikinsa. Abdoljalal ya dake kamar me gaskiya yace "Shikenan banda daman chanza perfume dan Allah?'' Hajiya saude tayi murmushi tace "Kanadashi mana mijin saude, nide na riga na yadda dakai 100% nasan bazakaci amanataba, bani kumatunka in maka kisses darling dina..." Abdoljalal ya zubo mata ido, yasan hadda murnar ze bata kudade ke dawainia da ita yasa tace zata masa kisses, sunkuyowa yayi saboda dukya kagu ta bar gurin. kawai seji yayi ta masa wasu irin zafafan kisses guda gudu a lokaci daya, sam beji komi ba akasin da, da in ta masa kisses seya manne mata yayita binta yana so yaci gindi. Wannan kisses fa datayi masa duk a kan idon Al-muqri'ah ne, sumar zaune tayi, zallar bakin ciki da bakin kishi ya rufeta, nan da nan kawai se hawaye sharrr ya wanke mata kumatuna batasan hawayen na menene ba, itade kawai ta tsinci kanta dayin hawaye ne, in batayi hawayenta se ta mutu nan daga zaune, zuciyarta ta chanza bugu, kmr zata fito fili..