'yar sarki ce by uwar batoolerh - Chapter 1
'yar sarki ce by uwar batoolerh Chapter 1: 'yar sarki ce by uwar batoolerh Chapter 1. đĽđĽđźđđżđşđşđŽđľđť đŻđŽđđźđźđšđ˛đżđľđĽđĽ
4,463 words
đĽđĽđźđđżđşđşđŽđľđť đŻđŽđđźđźđšđ˛đżđľđĽđĽ
â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘ *_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ÂŽ_* âď¸ âââââââââââââââââââââââ ```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana Éamfare da bin Ća'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` âď¸âď¸âď¸ ____________(âŞ)______________
https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980 â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘â˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘Âˇâ˘
đđźđšđšđźđ đąđśđ đšđśđťđ¸ đđź đˇđźđśđť đşđ đđľđŽđđđŽđ˝đ˝ đ´đżđźđđ˝ https://chat.whatsapp.com/HwPr1NtA8ySGuVfRnw0FC4 GARGAĆI : ban yarda ba ban amince ba ko ta wacce iriyar stiga a sauyamun labari ko kuwa Éaurawa a wata kafar yaÉa zumunta (Media) ba tare da yawu na ba, duk wanda ya aikata mun hakan ba zan yafe ba kalas. SADAUKARWA : wannan littafi na sadaukar da shi sukutum ga Éimbin masoya al'qalami HARIRA SALIHU ISAH (Uwar batoolerh đď¸) a ko ina kuke a faÉin duniya
TUKUICI : wannan labari sukutum nasa tukuici ne gare ku masu daraja Éauka cin al'ummar qungiyar LAFAZI WRITER'S ASSOCIATION wanda muke qarqashin jagoranci shugaba mai adalci da qoqarin da kuma haquri SIR ABUBAKAR SADEEQ CEO LAFAZI WRITER'S ASSOCIATION tukuici gare ka SIR Da sauran members namu daga cikinsu akwai :- FATIMA ALRAMMA marubuciyar SANADIN TA NE USAINA SALISU marubuciyar SA'ADATU FAUZIYA SANI JIBRIN (aunty baby) marubuciyar ZULAIHAT UMMU-KHULTUM (GWAGGO NA) marubuciyar ZAMANTAKEWAR MU A YAU SURAYYA DEE marubuciyar BAQAR TA'ADA Da dai sauranmu......
GAISUWA : gaisuwa ta musamman ga duk wani mai ruwa da staki a rubuta wannan labari ta hanyar ba da gudunmawa a ko wacce stiga Allah saka muku da gidan aljannah Malam Masha Allah -mahaifina Hajiya Maryama - mahaifiyata Big barbieyh - mijina Matar Rasheed - marubuciyar baqar IZAYA Hauwa'u Salihu Isah - Ć´ar Uwata farinciki na Ikilima Salihu Isah - Qanwata Abar alfahari ta Da dai sauransu JINJINA : jinjina da gaisuwa gare ku masoyana qawayena Aunty Mairo - Queen of heart âĽď¸ Aunty bealkysou - my lightness Gwaggo Makka - bibien beb Besty na Seeyerth Uwar batooler wa Noor Deejernmu Maman musty Doterlo ta Da dai sauransu waÉanda basu ji sunansu ba duk kuna maqale acan cikin heart Baabaalle ta Maryam (oum Muheebbah)𼰠sonki har abada da qannena
JAN HANKALI! Wannan labari qirqirarre ne banyo sa dan tozarci ko wani nufi ga wani ba in ma yazo dai-dai da labarinka/ki to yanayin nazarin ne amma ba wai true life story bane.
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEMđ Ina fara wannan littafi nawa da sunanka ya RABBI, duk abinda zan rubuta badede ba ASTAGFIRULLAH, Allah kasa yacce nafara lafiya na kammala lafiya alfarmar Rasulullahi SAW SAHEEBUL QALBEE
اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
Yaukuma gamu acikin wannan littafi namu đşđ˛đđđťđŽđ
đŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚ đđźđ đđźđđđ đžđđ đšđšđšđšđšđšđšđšđšđšđš
đŚđđźđżđ & đŞđżđśđđđ˛đť đđ đđŽđżđśđżđŽ đđŽđšđśđľđ đśđđŽđľ Uwar Batoorlâď¸
đŚđŽđąđŽđđ¸đŽđżđđŽ đ´đŽđżđ˛đ¸đ đşđŽđđźđđŽđŽ đŽđšđžđŽđšđŽđşđśđť đđđŽđż đŻđŽđđźđźđżđš đŞđŽđťđťđŽđť đšđśđđđŽđłđś đťđŽđđŽ đťđŽ đ¸đđąđś đťđ˛ đłđŽđđŽđľđť đđŽđ¸đ đťđđťđŽđşđđť đđźđđŽđđđŽ đ¸đŽđşđŽđť đ¸đźđąđŽ đđŽđđđľđ˛
đđżđ˛đ˛ đ˝đŽđ´đ˛ ________________________________ __________________________
đ żď¸ 1&2
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
^^^đ¤đđŚđđĄ đ¤đđ§đđĽđ
wani babban masarauta ne na hango Wanda wannan masarauta yayi gari guda Dan girmansa. ,tun kamun mu isa mukejin qara da kururuwan mutane
(Qanwata ecleemat ce takalleni tace aunty Barrister yaukuma Nan kika kawomu karfa wataran kikaimu inda zaah yanke mana kayuka da wannan daukan rahotonnk bige mata bk nayi nace banson Reni inbk bina koma kumafa Nima azuciyata na storita da girman masarautan)
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
**MASARAUTAN QUBAISH**
Sunan masarautan kenan , kasancewan an rubuta a qatoton gate en mashiga yankin Masarautan
Riqe abun rubuntu na nayi qam nakama hanun ecleematnace muje inma mutuwane mu mutu tare. Haka muka tunkari masarautan Ihun da akeyi naqara qaruwa a lokacin damuke qara kusantan masarautan
Daqyar masu tsaron qofofin *MASARAUTAN** suka barmu muka shiga Ganin wadannan masu gadin kadai ya isa yasaka fitsari a wando saboda girman halittansu dakuma munin fuskansu, daga Gani Kuma munin har xuciyansu ne kuskure kadan zakayi su samaka wuqa.
Sanda muka wuce qofofi 5 kamun muka shiga ainafin cikin masarautan
Sakin Baki nayi wajan kallo ganin irin dimbin dukiya da aka zubda wajan tsara wannan masarauta Kuma da Alama daga Gani jimammen *MASARAUTANE* Ko Ina kajuya ka kalla gwanin sha'awa a masauratahn
Acikin đđźđđźđđźđđđźđ akwai Asibiti babba, Akwai babban kasuwa, . Ba abunda Babu Wanda inkaga dama seka shekara bakaje wajan Masarautan ba , akwai makarantu harda gaba da secandire
Kallo kam munyisa Alhmdlh. Dan Innace zan tsaya tsaro maku haduwan wannan masarautan Zamu kwana muwuni mukai wata Muna lissafo komi da komi kuma bamu gamaba Just imagine
Sede me ,ga qaran dazun damukeji na qaruwa Sannan Banga alaman mutanen masarautan duk suna Nan ba
Da Alama de Wani taro suke Dan stiraran mutane nake Gani nakai komo jefi jefi
**Juyawa mukai muka tunkari wajan da mukejin wannan qaran Dan bawa idonmu abinci
**Aikuwa Wani hanya na miqa da Alama zekaini wajan Taron Dan dazon mutane kawai nake hanga Koda na tunkaro wajan
Cewa nai Allah Andi me akeyi
Cigaba da tfyh nake Ina tinkararn wajan yayinda se yanzu nake fahimtan me ihunnasu ke nufi ko sukecewa a ihun nasu
*GIMBIYAA* **GIMBIYAA** **GIMBIYAA**
Se *GIMBIYAA*. Nace tom iKon Allah Menene ke faru haka Halan de aure ake na gimbiyar tasu Tafiya nacigaba dayi Ina kustawa cikin wannan Taron Dan ganin bikine suke komenene
Gaba daya mutane sun maste niđĽš( ecleemat tace Allah yaqara)
Da qyar nasamu Wani bawan Allah yaja hanuna (abbun batoorlerh nefa) Yakaini jar bakin wajan inda zanke kallon komi
Sede to my own surprise amemakon naga biki ah ah Gani nake ana fada a wannan qaton filin
Mazaje ne Dawata mace wacce bana ganin komi nata se idanunta wanda suma ba hangansu nk me kyau ba Dawasu da alamade mayaqane , Wai ahakan wasa suke( kunga jarumai masu wasa da rai)
Dukda gwabxawa take Amma Hakan behanani qare mata kalloba Kayane na jaruman mayaqa ajikinta Kuma kayahn mazane Amma yarufe mata ko Ina na jikinta Baka ganin komi se idanunta masu daukan hankali idanun nata fararene tass sede baqin idon nata ba kaman namuba Idone Wanda bantaba kallon irinsaba Idon amemakon baqi seyayi kaman blue blue
Masha Allah shine abunda nafurta FaÉa take bil haqqi inda take ta kaada waÉannan dakaren dasuke wasan fada en dasu
Gefe guda kuwa acan sama kaman munbari Wani bawan Allah nagani Dattijo ne da Alama shine Sarkin ganin irin shigan dayayi dakuma kujeran dayake zaune Ba abunda yake illah murmushi Har ransa yanason wannan yarinyar tasan
Jarumace na bugawa a jaridan duniya ,shi yatabbata ko Wani namiji baxe nuna mata jarumtaba
Koshi in suna gobzawa agida da ita sede kawai inyace ahuta a tsaya ahuta Amma baitaba nasara akantaba sedema ita da kullum ke qoqari kadasa (saboda tasamu horo sosai sannan ta tashi d hakan a ranta) Wannan kenan
Fada ake sosai sosai inda gurin kecike da ihu anata
GIMBIYAA GIMBIYAA GIMBIYAA
Nace inye su Gimbiya anji jiki Sosai suke gwabzawan bata hutaba Kuma Bata tsayaba Haka harta qaraar dasu duka,ko jikinta bawanda yasamu Daman tabawa duka takaisu qasa
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đđđŁđŁđđŁ đĄđđđđ§đ đŚđđđđđđđŁ đĄđđđđ§đđŁđ , đđ¤đ˘đđŁ đŁđđ¨đđđđđŁđŠđđ§ đđđ đŞ đ˘đđ¨đ¤đŽđ đżđŞđ đŹđđŁđđ/đŹđđđđ đŽđđŻđ¤ đđđđ đ đĄđđđđ§đđŁđ¨đŞ đ đ¤ đŽđđŁđđŽđđŁ đ§đđŽđŞđŹđđŁđ¨đŞ đđđŞđŹđđŁ
Wata daga gefe ke cewa ai "GIMBIYAA MEHWISH bance akwai mai ja da ita ba a duniyan nan" (Niko nace batade shigo hanun jarumai bane)
Wannan ma wai Dan ma akan Bude abun fuskanta akayi ba wai faÉan faÉa bane Gyara zama nayi Ina suraran hiran nasu Ina mamaita sunan Dan yamun daÉi "MEHWISH"
Tace "ita MEHWISH ta kasance YAR SARKI kuma ya Éaya tilo da Allah ya basa Bayahn ita bai qara haihuwa ba, Jarumtar ta ko mahaifinta Bai iyawa da ita, Ba Wanda ya taÉa kallon fuskanta tunda ta girma, akan ganin fuskan nata yau akayi faÉan amma ta kadasu." Ćayar tace "Kai gaskiya taci sunanta YAR SARKI, saboda dama haka akasan yaran Sarakuna da jarumta ko mace ko na miji." Kallonta tayi tana murmushi! tace "wannan ta wuce duk inda kike tunani" tashuwa suka yi dan su tafi bayan sun gama hiran nasu.
(Har zan bisu dan jin ko zasu cigaba da labarin nata amma sai na fasa, Nace ba nabi Yar Sarki na jiyo komi naga komi, Gani yakori ji) k
**After angama wannan fadan Wucewa naga tayi ta haura matakalan munbari zuwa tayi wajan mahaifinta ta rusuna hanunta Yakama ya sumbata yace Allah albarkaceki GIMBIYAA MEHWISH Murmushi tayi , wanda dukda idonta kadai nakan iya kallo Amma sanda murmushin yataba zuciyahn duk Wani me kallon idon bama ni dayaba
Tashuwa tayi ,kuyahngun ta nabinta suna mata sannu Taje tahau dokinta Dan wucewa gida ta watsa ruwa
Shikuwa Sarki ,bayahn tafiyahn nata murmushi yaketayi kawai
Wazirinsa ne yamasto yace ran Sarki yadade ,yafara masa qirari lumshe Ido yayi yace Waziri mukoma fada ko
Hakade aka shiryawa sarki da Yan fada dokokinsu Dan komawa cikin fada
Sakamakon Adan kwai rata filin wasan dakuma ainafin fada
( Ashede nayi qoqari danaje da qafa )
Ahaka Taron yawatse da daddaya daddaya haka ake wastewa kowa nakomawa gidansa da sunan gimbiya MEHWISH abakinsa nace badole ba wannan jarumta haka
Wannan kenanâď¸
đđŞđđđŽđ¤ đŁđ đđđŁ đđđŁ đŽđ đŻđđŠđ đ đđŽđ
đđđđđđ đđđ˘đđđŽđ đ˘đđđŹđđ¨đ? đđ đŠđđ đ đđ đđđ¨đđ? đźđ đŹđđ đ˘đ đđŽđ đđŞđđ đđŞđ¨đ đđŁđŠđ đ đ¤ đđđđŞ?
đđđŠđŠđđđ đŁđ đ đŞđđ đŁđ đđđđ§đ 400 đ¤đŁđĄđŽ đđđđŁ đ¨đđ˘đŞđŁ đđ¤đ˘đĽđĄđđŠđ đđ¤đ¤đ đđŁ
đžđđđŠ đđđ¨ đŁđŞđ˘đđđ§ 08146292652 đđ¤đ§ đŽđ¤đŞđ§ đĽđđŽđ˘đđŁđŠ đđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ
đ˘đđđ đ đ¤ đŁđ đ˘đđđ đ đđŁ đđŽđ đ¨đđđđ đđ§đ¤đŞđĽ đŁđ đŞđŹđđ§ đđđŠđ¤đ¤rđĄ kowa yayi abinda ya kai sa
đđŞđđđđŞ đ đŁđđđŠ đĽđđđ âď¸
đżđ¤đ˘đđŁ đŠđđĄđĄđđŠđ đđđđđ§đ đŞ, đ đŞ đŠđŞđŁđŠđŞđđđŁđ đ đŹđđŁđŁđđŁ đĄđđŽuka:- 08146292652 đžđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ. 09161720046 đđ¤đŞ đđđŁ đđđĄđĄ đđđ¨ đ¤đŁđ, đđđ˘đŞ đ˘đđ đŞ đŠđđĄđĄđđŁđ đŞ đ đ§đđđŞđ¨đ đ˘đđ đ¨đđŞđŚđ, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayiđ
# đžđ¤đ˘đ˘đđŁđŠ # đđđ đ & # đ¨đđđ§đ اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
đŚđŚđŚđŚđŚđŚ *YAR SARKI CEE* đšđšđšđšđšđšđšđš
đđŠđ¤đ§đŽ đđ đđ§đđŠđŠđđŁ đ˝đŽ đđđ§đđđ§đđ đ¨đđĄđđđŞ đđ¨đđ (đĽđĽourmman đđđđđđđđđđĽ)
____________________________________________________________
đ żď¸ 3&4
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
Sanda muka qara wuce Wani gate Éaya bayan wadanda muka wuwwuce da farko kamun muka iso fada ,Wanda nanne gidan Sarki Haduwan fadan yafi ko Ina amasauran duk santin danayi dazu ashede wasa ne ga asalin inda aka kashe kudi nan Da alamade wannan masarautan me tarihine sannan akwai dukiya ( masarauta guda ba doleba)
Wucewa nayi cikin gidan dan na qagu naga cikin gidan sarkin Kuma
Allahu waheed lallai dukiya na inda yake , Wasu abubuwan gidanma daga Wanda akayi da murjani se Wanda akayi da zinare
Inacikin tafiya Ina kalle kallena ,senaga wata kuyanga tafito daga Wani hanya Tsayar da ita nayi ,nacenata inason ganin Gimbiya MEHWISH Saurin rufe min Baki tayi ,tace kirufawa kanki asiri Inbahaka dukda kina mace baze Hana wannan kalman yaja maki masifa ba ( ecleemat tace qyaleta baiwar Allah Dede knnđŤŁ)
Tace abunda kika kalla a Fili dazu wasane, in dae ason kallon fuskan uwargijiyata ce ,nace ko meyasa kikace haka !! Tace waÉan can na filin m awasa akayi abun akan insun iya BuÉe fuskanta tom za'ah Basu Rabin garin. Tom intaqaice maki inde tana faÉa Koda mahaifinta ne baya iya BuÉe fuskanta wannan abun data rufe fuskan bame iya buÉesa Bawanda yasan fuskanta tun data girma daga SARKI shikkenan Jinjina Kai nayi nace lallai akwai aiki agabana
Kunyangar tace sede, Gimbiya MEHWISH takasance mutum ce me sauqin Kai,ga kyauta,batada damuwa ,Wani abun intayi bazakice ita en **Yar Sarki cee** ba Tanada kirki mutunci hankali uwa uba addini Sede batada yawan fara'ah dakuma surutu saka makon rashin lafiyan da mhaifiyarta ke fama dashi ,tun bayahn data haifeta Jinjina Kai nayi ,tace Kinga tunda komu damuke bayinta muke mata ayyuka harda gyaran daki bamusan fuskanta ba to ba lallai kema kiganiba ,sedeko nace ki gwada sa'arki
Hanyan dazata sadamu da Éakin Gimbiyar mukayi sanda mukaje kusada dakin tace Kinga zanjuya anan ga dakin ta nan Adauki labari lfyh (Godiya namata nace Ameen ke daban ourmman batoorlerh daban)
____A fada kuwa Waziri ne yace da Sarki maganan Ć´aĆ´an Sarakunan dazasuzo kallon Gimbiya ko za'a dace tasamu Wanda yamata Sun matsa nace to se anyi magana da Mai martaba tukunna za'a Saka ranan zuwannasu Jinjina Kai me martaba yayi , yace waziri ashirya komi Nanda sati 2 inyaso sati 1 ya ishi shirya Masarauta
Yace angama ranka yadaÉe Sarki me dogon zamani Sarki me adalci uba wajan jarumar jarumai , Sarauniyar duniya gimbiya MEHWISH Qiran sunan tilon yartasa da Waziri yayi shine yasasa sakin murmushi be ko shiryaba
Wazirin kuwa juyawa yai wajan Sarkin gida Me shela Sarkin ayyukan Sarkin kula da fada da masarauta Duka wadanda yakamata yatara yafadamasu saqon sarki Sannan asanar da jamaah ranan dazaah Yi abun Sannan afara shirye shirye da gyare gyare Dan Kur aji kunya da girman masarautan namu Ahaka fadan yawatse
**Tunda kuyangar Nan ta tafi nake wajan inajiran futowan Gimbiya daganan har Aikuwa can segatanan tafito cikin shigan dayayi mugun mata kyau amma dukda haka fuskannata a rufe yake
Wani keÉen taccen sashe nacikin gidan naga tanufa konace bangare a falon dazekaika Wasu dakunan . Tsaro ne awajan sosai sosai ,ahaka Ina biyeda ita Wani daki naga ta tunkara,dakinda Muna zuwa aka hanani shiga sede tana shiga ita tayaye abun fuskanta.
Wata matace akwance a dakin ,da Alama de mahaifiyar tace Isa bakin gadon tayi fuskanta a raunane ,kiss tawa matan dake kwance a goshi sannan takuma yiwa hanunta . Matar fuskanta da murmushi,ta tashi tajingina da gadon tashafa kan Gimbiya tace Ibnateeyh . Allah maki albarka lumshe Ido tayi tanajin ddn yacce iyayennata kesamata albarka akoda yaushe. Tace "Ameen Ammaah nah Allah Baki lafiyah" lumshe Ido tayi tace "Ameen Ibnateeyh."
Nan dai suka fara hira na tsakanin uwa da Ć´a
Can Sai ga mai martaba ya shigo Da sallama
Zaunawa yayi shima a dayan Éangaren matar tasa.....
******
Muje zuwaaaaaa âď¸
ĆłAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl Justice Hareeyhđď¸
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đżđ¤đ˘đđŁ đŠđđĄđĄđđŠđ đđđđđ§đ đŞ, đ đŞ đŠđŞđŁđŠđŞđđđŁđ đ đŹđđŁđŁđđŁ đĄđđŽuka:- 08146292652 đžđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ. 09161720046 đđ¤đŞ đđđŁ đđđĄđĄ đđđ¨ đ¤đŁđ, đđđ˘đŞ đ˘đđ đŞ đŠđđĄđĄđđŁđ đŞ đ đ§đđđŞđ¨đ đ˘đđ đ¨đđŞđŚđ, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayiđ!!!
# đžđ¤đ˘đ˘đđŁđŠ # đđđ đ & # đ¨đđđ§đ
Uwar Batoorl đĽđĽ
اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
Banyarda asauyamun labaribađ
Masoya ako ina kuke ina miqa saqon gaisuwa daga taku ako yaushe
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
Bismillahirrahmanirraheem
đŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚ *YAR SARKI CEE* đšđšđšđšđšđšđšđšđšđš Story & Written By Harira salihu isa
(đĽourmman batoorlerh đĽâď¸)
______________________________________________________________
đ żď¸ 5&6
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
Jejine mecike da ni'eema akwai qoramu(koraman ruwa,magudanan ruwa). Itacuwan fruits iri da kala (dayawa kenan) Jejin akwai sanyi da yanayi me dadin gaske Ba abunda kakeji se sautin kukan stuntsaye dakuma qarar sauqan ruwan koromomin
Jejinde gwanin ban sha'awa dakuma burgewa ( Dadin honeymoon) Sosai jejin Yatafii da imanina Sanyinsa da kyawunsa ya shagalar Dani dan abun se wanda ya kallah . Allah me Iko kenan ,jeji bana kowaba Kuma ba Wanda ya shuka ,Amma irin yayan itatuwan jejinga sekaji kaman kakoma can da zaman Alhamdulillahi ala kulli haleen, Allah kaqarawa Annabi daraja
Ina kalle kallena acikin wannan jejin ,isowa nayi Dede Wani babban duste ,sannan a gefen dusten akwai koraman ruwa ( kaman a india) Doki nagani andaure a wajan dusten mamaki yakamani ashede akwai mutum anan Amma Wani mutum ne haka ?
Inacikin tunani dakuma kallon wannan dokin, me matuqar kyau gashi qosasshe
Qarar tafiya naji nayi saurin juyawa Dan dauko maku rahoto
sanda nakusa kwasawa aguje ganin wannan halittan
Masha Allah, Masha Allah, Masha Allah
Wani handsome guy na hanga Yana tahowa ,da Alama de shine mamallakin wannan doki me kyawun Abunda ya sanya na kusa kwasawa aguje kuwa shine ganin kyakkyawan halittan sa datake a bayyane ,a sakamakon shigan dayayi Dogo ne ,farine,me faffadan qirji,Wanda yake ciki da kwantattun gashi gwanin sha'awa Gashin kansa kuwa a kwance suke, baqiqqirin dashi luf luf haka suke kwance ( kowata macen bazata nuna masa gashi ba) Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan wannan cikakken jarumi ne isowansa wajan dokinsa wanda yanajin daman kallonsa da kyau sanda yasa alqalamina faÉuwa.....
Wannan kenanâď¸
dolema mu Éauko hoton wannan jarumi Dan baza muyi biyu babu ba
Muje zuwa
ĆłAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl Justice Hareeyhđď¸
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đżđ¤đ˘đđŁ đŠđđĄđĄđđŠđ đđđđđ§đ đŞ, đ đŞ đŠđŞđŁđŠđŞđđđŁđ đ đŹđđŁđŁđđŁ đĄđđŽuka:- 08146292652 đžđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ. 09161720046 đđ¤đŞ đđđŁ đđđĄđĄ đđđ¨ đ¤đŁđ, đđđ˘đŞ đ˘đđ đŞ đŠđđĄđĄđđŁđ đŞ đ đ§đđđŞđ¨đ đ˘đđ đ¨đđŞđŚđ, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayiđ!!!
# đžđ¤đ˘đ˘đđŁđŠ # đđđ đ & # đ¨đđđ§đ đđŁđ đ˘đ đđ¤đđđŽđ đđ đđđđŞ'đ¤đđ đđđĄđĄđđ đŞđđđŁđđđđ đŽđđđ đđđđ đ¨đ đđ˘đ¨đ đđĄđđđ§đ˘đđŁ đ˘đ đđđ§đŁđđŁ đ˘đđ đ đđâ¤ď¸
اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
đŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚ **YAR SARKI CEE** đšđšđšđšđšđšđšđšđšđš đđŠđ¤đ§đŽ & đđ§đđŠđŠđđŁ đ˝đŽ đđđ§đđ§đ đ¨đđĄđđđŞ đđ¨đ
(đĽourmman batoorlerh âď¸)
______________________________________________________________
đ żď¸ 7&8
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
** Tsayawa faÉan kyau irin na wannan bawan Allahn Bata bakine , Dan baze faduba
Wajan dokin nasa ya tunkara Yana isa ya kuncesa ,yaja sirdin sa suna tafiya behau kan dokin ba. Yanufi hanyan gida
đźđ°đ đ°đ đ°đ đ đ°
******Murmushi tayi tace ranka yadade SARKI uban Gimbiya MEHWISH mijin Sarauniya MEERAH , fuskansa Éauke da fara'ah yace barkanmu emra'aty, ya qarfin jiki ? lumshe Ido tayi haryanzu fuskanta daukeda murmushi !!! Alhamdulillahi zaujee.
Gimbiya da ta tashi zata fita ya kalla yace dawo kixauna Yar albarka Dawowa tayi tazauna kaman yacce Sarki ya umurceta Seta Dan rusuna kaÉan ,barka da dare papa ya gajiyahn fada Shafa kanta yayi yace Allah maki albarka Yar ammaah enta. Fada alhmdlh ,nakusa barin maki fada ai dariya Sarauniyar tayi tace habade mace ta shugaban cemu me martaba Yace tom inbata shugaban ce kuba Waze shugaban ceku? Sarauniyar taqara cewa tadeyi tayi aure inyaso mijinta ko danta. Fuskansa da murmushi yace yauwa emra'aty kintunamun!!!
Itade Gimbiya kanta aqasa tana Jin iyayen nata,batace komiba
Sarki yace dama akwai maganan dazan maku, kallonku yasa na mance yafaÉa Yana kashewa Sarauniyar tasa Ido. Murmushi tayi !! tace Zaujeee Kenn, Tamaida kanta ta kwantar ta lumshe Ido. Ranka yadade me martaba Muna sauraronka
Ćazu Waziri yasameni da maganan Ć´aĆ´an Sarakunan daza suzo kallon Gimbiya MEHWISH So nace masa Nan da sati 2 Tashuwa Ammaah en nata taqara yi ai sati biyu yayi nisa me martaba Ina laifin sati 1 Duk ma me za'ahyi ? Murmushi yayi yace Emra'aty sati 2 ende kice Allah nuna mana dan zakiga yazo kaman gobe ne Ta jinjina Kai shikkenan Allah sa Muna cikin masu Rai da lafiya ranan
Yace Ameen . Kallon Gimbiya yayi Yace Ibnateeyh kinji abunda nace ba ? Kanta aqasa tana wasa da yastunta tace eh naji papa; Yayinda a zuciyarta take jin kaman tafashe da kuka Ita dae Allah yagani bawai son auren nan take ba. Waze zauna da iyayenta intayi aure Amma tunda de Ammaah en ta naso dolen ta tayi kodan farin cikin ta ,ajiyahn zuciya tasauqe tana Allah yakaimu a cikin ranta .
Nan ita da papa en ta da Ammaah en ta suka cigaba da hira tsakanin iyaye da Yar su.
(Niko Juyawa nayi nafice nace ayi hira lfyh)
Nace bana leqa cikin Masarauta Kuma
******* Nide cikin Masarautan Nan baya Dena bani mamaki dakuma sha'awa ,bantaba kallon hadadden masarauta irin saba Gaskiyah ankashe dukiya kamđŤĄ
Muryan me shela ne yadawo Dani daga tunanin danake .
****Yeeee kuwaaa jaamaaahn gari
Saqooo daga fadaaaa Bayahnnn gaisuwaaaa,. An ceee a sanarrr daku ,akwai Taron da za'a yi Nan da sati 2 Wanda yayi Dede da ranan laraba
Afilin gariiii,kowa ana fatahn Allah yabasa ikon halarta Ameen.
Cigaba da shelan yayi !!!
A ya yinda kowa yaji shelan Allah Allah suke lokacin yazo, dankowa yasan akwai yinta ranar
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đłđ°đšđ¸
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan cikakken jarumi ne Kuma Wanda ko wacce mace tagansa zatai Fatah da kuma adduahn mallakar sa ( befakai abbun batoorlerh ba shiyasa nk boye abina)
Tafiya yake riqe da sirdin dokin sa Tafiyahn sa kadai abun burgewane ga duk wani me kallo
Tafiya yayi sosai ko alaman gajiya babu a tattare dashi , masarautan yanufa, mamaki yakamani Ashe a wannan gari yake
Yan azuwa qofan farko na shiga masarautar masu gadin suka tashi suna gaidasa suka Bude masa qofa yawuce. (nace kode wanin sarkine )
Hararana ecleemat tayi tace wannan duk kyawun Yan masarautan Nan yafisu kyau
Wani hanya yadauka daga gate na farko na masarautan. Tafiya yake, cike da mamaki nake!! nace dama haka masarautan keda girma ashede garine guda .
Dan kaman Wani qauye a masarautan ya nufa . Dede Wani gida yatsaya yabude yashige shida dokin nasa
( Inakan bin sa abaya)
Gidane me girma Dede Masha allah!! Wata mata ce a stakiyahn gidan tana gyaran shinkafa Sallama yayi yashiga amsa masa tayi tana lale marhavan da Éan albarka, yaron Umma da Abba. Zuwa yayi ya Éaure dokin yazo ya rungumeta yagaidata Amsawa tayi tana sannu da dawowa jarumin Umma .
Cewa yai Umma miqo natayki gyarawa Murmushi tayi tace,: kabari inka mun surka seka tayata Murmushi yayi!! Batare dayace komiba, ya amsa tiren yana mata gyaran . Kallonsa tayi tace ......
Muje zuwa âď¸
ĆłAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl Justice Hareeyhđď¸
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đżđ¤đ˘đđŁ đŠđđĄđĄđđŠđ đđđđđ§đ đŞ, đ đŞ đŠđŞđŁđŠđŞđđđŁđ đ đŹđđŁđŁđđŁ đĄđđŽuka:- 08146292652 đžđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ. 09161720046 đđ¤đŞ đđđŁ đđđĄđĄ đđđ¨ đ¤đŁđ, đđđ˘đŞ đ˘đđ đŞ đŠđđĄđĄđđŁđ đŞ đ đ§đđđŞđ¨đ đ˘đđ đ¨đđŞđŚđ, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayiđ!!!
# đžđ¤đ˘đ˘đđŁđŠ # đđđ đ & # đ¨đđđ§đ
đĽđŞđŹđđ§ đđđŠđ¤đ¤đ§đĄđĽ
Ban yarda asanja mun labari ba, Yacce nafara lafiya Allah kasa nakammala lafiya alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam
Mutanen kirki mutanen Amana goyon bayanku addu'oeen ku abun sone agareni ,sannan godiya marar adadi agareku masoyaa
Ya Allah duk abunda zan rubuta ba dedeba a wannan qageggen labarin Allah kayafe mun masu karantawa ma Allah kayafesu
اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
đŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚ đđźđ đđźđđđ đžđđ đšđšđšđšđšđšđšđšđšđšđš đđŠđ¤đ§đŽ đđŁđ đŹđ§đđŠđŠđđŁ đ˝đŽ đđđ§đđ§đ đ¨đđĄđđđŞ đđ¨đđ (đĽ đ¤đŞđ§đ˘đ˘đđđŁ đđđŠđ¤đ¤đĄđđ§đđĽâď¸)
____________________________________________________________
đ żď¸ 9&10
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
Bayahn sungama hira da iyayennata tashuwa tayi ta masu seda safe Adduah suka mata duka suna samata albarka , mahaifiyar ta naqara mata faÉa ,da tunatar da ita Tace insha allahu ammaah nah Papa ilah gadeen Ammah ilah gadeen Murmushi ammaahn nata tayi tace tom ibnateeyh Barakhallahu feeky, lailatoon sa'eedah Fi'amanillah koh Murmushi tayi wa iyayennata, maida abun fuskanta tayi tarufe ta tashi tanufa qofan fita Tafiya take anuste ahaka ta nufi sashen da Éakinta yake.
Bayan fitan Éiyar tasu mai martaba ne yajuya ya Kalli matar tasa databi tilon Éiyar tata da kallo,mastowa kusa da ita yayi ya jawota jikinsa Yana bubbuga bayanta alamun rarrashi Dan yasan meke damun xuciyanta Habeebty kiyi hqr koh komi nufin Allah ne Ita dayahn da Allah yabamu ma mungode masa Allah raya mana ita yai mata albarka Allah Bata zuri'ah nagari masu Albarka da miji nagari. Da Ameen sarauniya MEERAH ta amsa masa tana Share kwallah ita kadai tasan meke damunta ta a zuciyanta𼚠Cigaba da rarrashinta yayi ,da nuna mata Éimbin kyautar da Allah yayi masu ta hanyan wannar Éiyar tasu Éaya, wacce ko Wani Éa namiji bazeyi abunda takeyiba Daga rarrashi kuwa se zancen soyayyah (kaga su Mai martaba da soyewa, kar uwar dakina MEHWISH tajini).
Safiyar alkhairy iyayen gimbiya
đ°đźđšđ°đł
**AMJAD kuwa tuni ya taya Umman tasa komi suka kammala ( kaman mace) Yaje yai wanka yasake shiga Karkuso kuga irin baiwar kyawun halitta da Allah yayi ma wannan jarumi Masha allah.
Zaune suke suna cin abinci da iyayen nasa duka. Abban sa ne yace jarumin Ummansa, ya naga yau an dawo jejin da wuri ko kwana ba'ahyiba? Lumshe Ido yayi bayan yacinye abincin dake bakinsa,yace Abba nayi kewan Ummata ce shiyasa Cire hannu Abba yayi a abincin Yana dariya!!! Wai kai AMJAD Umman Nan taka kewanta zebari kaje nisa damu kuwa? Saurin Éata fuska yayi Abba ni banson maganan nesa en nan.𼚠Murmushi Abban nasa yayi yace tom nadena amma gwanda kadena kewar matata kaima kaje kayi mata kayi kewarta. Sassanyar murmushi yayi dama yasan kwanan zancen inde abban sa ne Abba tom ai Ummata ce ,mata daban Ummata daban Kuma kaima kaje wajan Umman ka YafaÉa yana kwantar da kansa kafaÉan Umman tasa dake basa abinci abaki dama tana jinsu itade se murmushi takeyi batace qala ba. Allah yagani a duniya batada kaman AMJAD enta Tana sonsa sosai sosai âš. Abba yace au tanan ka Éullo ko shikkenan naji anbar wannan zance Zannemo kaima kanemo matar ka ah to. Umma ce ta Tari numfashin sa, kaga Abban sa kadena takuramun yaro ,shida ummansa. Abba yace au wai haÉe mun Kai zakuyi tom shikkenan ai nayi shiru tunda Umman ka tasa baki Dariyah yayi sanda haqoran sa suka fito kaÉan farare tass
kallonsa kawai nake Ina kaga mazajen aljannah ( ba akwai hurul eyni ba) Kyau kam Masha allahu,ga kyawun fuska gana sura gana Hali
( Inji ecleemat wai aunty Barrister kiji storon Allah yaushe kika zauna dashi kikasan halinsa)
Bayan sun kammala cin abincin dukansu, Ummansa ce ta tashi zata haÉa kwanukan, hana Umman tasa tattare wajan yayi,yace Ummah na kihuta abinki gaki da Éan ki ai inde ina kusa bazan bar Ummah ta tawahala ba. Yatashi ya tattara mata komi Yakai ma'ajiyar sa yadawo ya kwantar da kansa cinyan Umman sa, shafa suman kansa tayi. Allah maka albarka jarumin Umma Allah nunamun auranka Allah baka mata tagari dazata kulanmun dakai sosai Allah baka Yaya masu albarka da biyayya da tausayi. Idonsa a lumshe yana jin wani irin daÉi Gani yake duk duniya ba uwar dakeson Éanta kaman Umman sa shiyasa shima yake sonta sosai.
( ycn qalyanka Allah ne kadai yasan sonda nakewa batoorlerh)
Abban sa najin su , yanajin farinciki da Kuma qarin qaunar matar tasa da Éan nasu Éaya tol na mamayesa. Ahaka suketa hiransu har dare yaja lokacin bacci yayi. Har Éakin sa duka suka rakasa , addu'a Ummansa tayi masa ta shafa masa,ta lulluÉe sa Ayi bacci lafiya jarumin Umma. Shikuwa se narkewa yake kaman yaro ( katon gardi dashi)
Haka suka barosa a Éakin sa bayan sunrufe masa qofa, Éakin su suka wuce suka kwanta dan yin bacci ganin dare yayi. Bayan sun shiga sun gama shirin kwanciya sun kwanta, Abbah ne yaja matarsa ya rungumeta yace Allah maki albarka yasaka maki da aljannah MARYAMATOU NAH Lumshe Ido tayi tace ameeen Abban jarumin Umma, abun lulluÉuwa yaja ya rufe su...
Safiyar alkhairy iyayen AMJAD
Se dakuuu ( inji hajjourh )
Muje zuwa ĆłAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl Justice Hareeyhđď¸
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đżđ¤đ˘đđŁ đŠđđĄđĄđđŠđ đđđđđ§đ đŞ, đ đŞ đŠđŞđŁđŠđŞđđđŁđ đ đŹđđŁđŁđđŁ đĄđđŽuka:- 08146292652 đžđđđŠ đ¤đŁđĄđŽ. 09161720046 đđ¤đŞ đđđŁ đđđĄđĄ đđđ¨ đ¤đŁđ, đđđ˘đŞ đ˘đđ đŞ đŠđđĄđĄđđŁđ đŞ đ đ§đđđŞđ¨đ đ˘đđ đ¨đđŞđŚđ, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayiđ!!!
# đžđ¤đ˘đ˘đđŁđŠ # đđđ đ & # đ¨đđđ§đ
đŚđŚđŚđŚđŚđŚđŚ đŹđŽđż đđŽđżđ¸đś đ°đ˛đ˛ đšđšđšđšđšđšđšđšđš đŚđđźđżđ đđťđą đŞđżđśđđđ˛đť đđ đđŽđżđśđżđŽ đđŽđšđśđľđ đśđđŽđľ
Littafinamu ba Wani me tsayi bane a taqaice zamuyishi inade fatahn saqon danakeson isarwa ya isa yacce akeso sannan Allah bamu dama da iKon bin gskyh da Kuma Dede âşď¸
اŮŮŮŮ ŘľŮŮ Ů ŘłŮŮ ŘšŮŮ ŘłŮŘŻ Ůا عسŮŮŮŮ sawđ¤đ¤
____________________________________________________________
đ żď¸ 11&12
đđ ا٠٠بتŮŮŘŠđ
đ˝đ¸đśđ´đ đ¸đ°