Alkalamin kaddarata by sajeeda - Chapter 16
Alkalamin kaddarata by sajeeda Chapter 16: Alkalamin kaddarata by sajeeda Chapter 16. NAHIDT ta hade hannayenta a wajen kirjinta tana girgiza kanta ta ce"…
3,245 words
NAHIDT ta hade hannayenta a wajen kirjinta tana girgiza kanta ta ce" Wace irin Nutsuwa ?, Walahi bani da halin samun nutsuwa , kawai a bar maganar idan aka daura auren sai a yita mana....."
Salamar Hamza ya katse furucinta su dukansu suka bishi da kallo Fauziya ta maida kanta ta sada tana hanna kanta fashewa da kukan itama
Shuwwar ta bishi da kallo har ya karasa wajen iyayen sa bayan ya nuna rudanin gannin dakin a haka ya duka kasa yana gaishe su sannan ya juyo wajen yan matan har kan SHUWWAR da ta kura masa ido kafin ta idasa zama gaba dayanta tana sauke ajiyar zuciya hadi da fadin" Ga kama nan, Nahidt ga kamarku nan?"
Da karfi Nahidt ta ce" A gidan uban wa, ba kamar da muke yi da kowa, ke tashi mu tafi"
Shuwwar ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Babu inda zamu je, ko mun je ma dawo ne, NAHIDT ko mun gujewa abinda nake hasashe ma dawo da kafafuwanmu ne"
Ta juya tana fuskantar Hamza da ya zauna a kasa yana kallonta , irin yadda take magana a nutse sai ya ji gabansa na faduwa Shi sangartaciyar nan mai ihu idan abu ya daga mara hankali yake son ganni Ganninta ta yi sanyi yanzun sai ya tsinci fargaba a tatare da motsinsa
A hankali ta ce" Sunnana IBTISAM KABIR A KABIR MAHADI, sunnan auntyna NAHIDT KABIR A KABIR MAHADI, an haifemu a kasar Riyad ne ni a watan January 2 a shekara ta 1998, auntyna kuwa a watan Décembre 18 a shekara ta 1989, mutanen da muka sanni a rayuwarmu wa'inda suke rayuwa da mu kwonciya da tashi sunne mahaifiyarmu wace ake kiranta da Buzuwa, sai mahaifinmu KABIR wanda suke masa inkaya da ABDALLAH, munna nema ba dare ba rana kamar yadda du wanda ya je kasar da niyar nema yake yi, iyayenmu a tsaye suke a kanmu bama zama bamu ci ba, basa barinmu zuwa wajen da zamu tarda hatsari, haka kuma sunna taka tsantsan da tarbiyarmu shi yasa muke da tarbiya a kan sauran sosai, mun yi sauka tunda kannanun shekarunmu sannan mun yi harda a kawunnanmu ta alkur'ani tun bamu kai ko'ina ba domin mun tashi da yaren a bakinmu hakan ya sa karantawa da fasarawa baya bamu wahala, ya zamana abu mafi sauki a rayuwarmu, Mamanmu tana da hira sosai da fara'a, a kanmu zata iya batawa da kowa, idan mutunci kake so da mahaifiyarmu ka kiyayi wulakantamu, idan ka wulakantamu zaku iya sabawa da ita, mahaifinmu kuwa sam bashi da hayaniya, ya kasance mai yawan shiru shiru, gashi basa so a masu maganar kasar da suka fito su dukansu, bamu san dalili ba, ko mu mukai masu tambayar wai muma ba asalin yan Saudiya bane? Sai suce basu sani ba kuma kar mu kuma yi masu tambayar, sunna da baban mukami a wajen da suke sana'arsu, sunna da karfi sosai domin ana shayinsu ana kuma girmama su, Ba zamu taba manta shekarar da muka wayi gari ba su ba labarinsu ba, ko salama bamu yi da su ba domin sun saba yin irin tafia sallar nan tare, makociyarmu ke fada mana cewar......."
Shiru ne ya ratsa ta sada kanta tana shashekar kuka hakan ya sa Nahidht rike hannunta da yake rawa ta budi bakinta ta ce" Makociyarmu ce ke fada mana cewar sun rasu a wajen arf, daga wannan ranar makociyar tamu ta bayana mana wa'inda ke binsu bashi, du irin tarin dukiyar da suka tarra sai da ya zamto an biyo su bashi hakan ya sa dole muka fada aiki dan idasa biyan bashin da ake bin iyayenmu domin mun san cewa ko sisin kwabo na hanna kwonciyar kabari, sannan dole mu nema ko dan mu saka a bakinmu......."
Bakinsa na rawa ya ce" Shin kun ga gawarwakinsu ne?"
A hankali SHUWWAR ta girgiza kanta tana fadin" Mun je, mun sake zuwa, mun fadawa mutane sun tayamu nema bamu ga gawarwakinsu ba har aka yi suturar mamata ranar juma'a , a lokacin kuma aka hanna mu shiga dan karancin shekarunmu aka koremu, daga baya mun je kaburbura mun yi ta bin sunnaye aman kun san yawan wajen da girmansa har aka kamo mu aka dawo da mu kasar nan bamu samu muka gama zagayen makwontan ba, sai dangana muka yi kamar yadda makociyarmu ke fada mana cewar mu yi hakuri mu bisu da adu'a, sun rigaya sun rasu babu yadda muka iya hakan muka yi hakuri har aka gama aikin haji aka koma daga nan aka dawo da kame, muka taki rashin sa'a wata fita da mukai zamu je gidan da muke goge goge aka kama mu aka kawo mu kasar nan"
Innalilahi wa inna ilaihi raj'une..... shine abinda aban Hamza ke maimaitawa kansa a kasa yana girgiza kan nasa Gogon Hamza ta yi gagawar fadin" Dan Allah bayan Buzuwar bata da wani sunnan ne? Yar budurwa kamar na ji kin ambaci wani sunnan bayan wancen?"
Du irin yadda ta cika da tsoron maimaita sunnan da ta taba gani a takardar mahaifiyarta haka ta budi bakinta ta ce" *TINNANA* "
"Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam, dan girman Allah yaya wadinnan yayan Tinanarmu ne, walahi y'ayanta ne Innalilahi wa inna ilaihi raj'une TINANA ta rasu? Ta rasu bamu nemi gafarayar junna ba? Ta rasu bamu nemi afuwar juya mata baya da nuka yi dan ta samu ciki ba? Ta koma ga mahalincinta da mikinmu a zuciyarta? Wayo Allahna"
Hamza da cikinsa ya juya daga zaunen da yake ya yi raf da hannun babansa yana zarro ido ya juya yana kallon baban nasa bakinsa na rawa ya ce" Babana mu je a daura auren mana, daga baya sai a dawo a tatauna inaga kamar sun san su Shuwwana ne ko?"
Da tausayi mahaifinsa ya kalle shi yana jimke hannunsa da kyau ya maida dubansa kan CHIEF OF ARMY da ya yi dan gyaran murya ya kalli NAHIDT, ya kuma kallon Hamza, ya kalli Shuwwa ya maida dubansa kan iyayen nasu, a tausashe ya furta" Subahannalah Astagfrullah, subahannalah "
Gogon Hamza ta girgiza kanta tana fadin" Wani daurin aure Hamza, wadinnan kannenka ne uwarku daya da su Hamza, mamanku daya fa da su, ai ka san ba maganar aure tsakanin jini daya ko Hamza"
Ido ya zarro yana son mikewa tsaye jikinsa na rawa haka Shuwwa itama ta mike tsaye lokaci daya idannuwanta na firfitowa waje ta juya da sauri tana kallon Hamza sannan ta juyo tana kallon NAHIDT da ta yi mutuwar zaune hannayenta bibiyu saman kanta
Maimakun ta ji salati ya fito daga bakinta sai wani ihu da ya fito da karfi ta kurma shi tana dora hannayen nata itama su biyu a saman kanta Idannuwan nan nata masu rukowa waje ta karra rukowa a birkice ta furta" Auntyyyyyyyyy" sai kuma luuuuuuuu ta tafi sakamakon juwar da ta kwasheta ta nemi makata da kasa
A tatare suka nemi tareta ana ta di kira da salamewa daidai wayar Chief of army ta kuma daukan tsuwa hakan ya sa cike da tausayi ya mike yana amsawa
A birkice NAHIDT ta kalli Malan tana fadin" Muhammad, ba za'a daura auren ba kennan?"
Malan gannin sun rikice yana kallonta ido cikin ido ya ce" Na zata farin cikin kun hadu da ahalinku ya fi komai a yanzu NAHIDT ?"
Hamza dake rike sa Shuwwar wace ta dora kanta a damtsen hannunsa idannuwanta rufe ruf ya ce" Haba Aban shuwwa, wani irin farin ciki kake so mu tsinci kanmu a ciki? Tabas ni na ji farin cikin gannin kannenaina, aman hakan na nufin ta haramta a gareni? Aure na uku kennan fa zai lalace min kamar masu bakin uwa ? Ita kuwa na biyar fa kennan idan ban mantaa irgen ba fa?"
Malan zai kuma yin magana Ganaral ya ce" Son, dube ni, ka kwontar da hankalinka mana, na san kana kulace da yan uwan mahaifiyarka aman inaga wannan abin farin ciki ne ga kowa koda hakan na nufin an fasa daurin aurenka ai Allah zai baka wata, itama hakuri zata yi haka Allah ya nufa da rayuwarku ku dukanku"
NAHIDT ta karkata kanta ta ce" Ba zaka gane bane Baba, ba zaka gane ba walahi, wayo Allahna Shuwwa tashi mu tafi kin ji? Tashi"
"Ina zaku je? Kuma kun yi mana fushin ne? Kuma ba zaku sauraremu bane? Daga nan babu inda zaku nufa da ya fi garin Tanus" gogonsu ta fada da dan alamu na iya gaskiyarta ta fada kennan hakan ya saka Shuwwar kureta da ido tana kankance idannuwanta dake ruruwa da ruwan balaki tana niyar yin wata maganar dan ba wannan mata amsa daidai da abinda ta aikata mata CHIEF of army ya sake yin magana a Karro na biyu da alamu na yanke hukunci kamar yadda ya saba yana kallon malan da abokinsa da Aban su Hamza ya furta " My freind Bismillah "
Yana gama fada ya yi gaba kadan hakan na nunin yana son yin magana da su a kebance
Watau amintakar dake tsakanin CHIEF OF ARMY da tsohon GANARAL baban Hamza amintaka ce dadadiya mai karko, sun jima tare hakan ya sa du rike sirri irin na soja sun san sirrikan junna, zan iya cewa da ba dan nisa dake tsakaninsu ba da kulun sunna mane da junna ne, aman koda nisan nan bai hanna masu motsi kadan kwalawa junna kira dan su sanar da damuwar junna wa junnansu ba a ko wani irin lokaci, kai kira ko na tsakaninsu da matayensu ne sukan sanarwa junnansu, zan iya cewa CHIEF OF ARMY tunda ya rasa amininsa sai ya samu yake amintakar da tsohon ganaral, duda bambancin shekarun dake tsakaninsu aman kuma sun san junna sunna mutunta junna
A nutse ya furta" A bayane yake maganar ahali ce ta kama, a yanzu inaga magana ce mai karfin gaske ta kama, Kai ka isa da su dukansu , kai ka isa da Hamza, kai kuma Malan ka isa da yan matan gidanka, so barin wannan lamari a haka inaga zai sake traumatiz kwonciyar hankalin yarinyar cen da kuma shi kansa Hamza, déception na soyaya baban abu ne mai ilar gaske da ba kowa ke iya shanyewa ba, nd furucin yayartan cen ya sakani a cikin halin tunani da ta ce kennan dan iyayensu sun rasu shekenan ba zasu auru ba?, What's t wrld ? Whts t prblm da har zasu rinha fuskantar haka? Ban zauna da su ba aman yannayin shigar yayar da ya saka ta ratso gabanmu haka duda a gigice take na fuskanci akoy lamari na rashin jin magana a cikin zamansu, but ba shine dalilin da zai sa a ringa sake turesu ba, ya dace ne a janyo su, a nuna masu soyaya, summa ai y'aya ne kau? , Idan ba damuwa inaga kar ku fasa daura masu aure a yau"
Dukan furucinsa da yake yi sun matukar nutsu sunna kuma fahimta har zuwa furucinsa na karshe wanda ya saka kowanensu ya masa kallo irin nasa na rashin fahimta, harma amininsa ya dan kamo hannunsa yana fadin"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥 *ALK'ALAMIN K'ADDARA TA* 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 1️⃣6️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya* 2 *Banida zabi* 3 *Duk karyar kada* 4 *Baka ce* 5 *Daga tafiya daukar soja* 6 *Kutkale* 7 *Makauniya ce* 8 *Mage mai kwanciyar daukar rai* 9 *Duk nisan jifa* 10 *Dutse* 11 *Idan Ka Raina Inda Kake*. 12 *Neman Na Kaina* 13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake.
*Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar 08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Zabura ta yi ta mike daga tsugunen da take a gaban Malan har sai da daurin dake saman kanta na dan kwalinta ya fadi kasa warwas tana kallon Aba Muryarta ce ita dinma ta dauki rawa rawa ta ce" Ba, Ba , mamanmu ce *TINANA*"
A bayane Aban ya karaso da sauri yana rike hannunta yana fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, mamanku? Ke da wa? Inna take? Inna TINANA take Hawau itace, kin ga itace wannan din jinninmu ce, yarinya ina TINANA? Ke din ke da waye kika ce mamanku ce TINANA?" Sai kuma ya yi shiru da gagawa ya juya wajen baban Hamza da suma gaba daya hankalinsu ke kan su SHUWWAR din balema Chief of army da yake kallon yarinyar da tausaya
Yana zuwa ya ce" Elhaj, ka ga wannan ai jinnin Hamza ce, yar mamansa ce, ko ba haka kike nufi bane yarinya? Dan Allah ki fahimtar da mu kamanin nan naki da kanwarmu"
Gannin du a rikice suke ya saka Ganaral fadin" Bismillah, Elhaj ka zauna ka ga yarinyar du ta rikice kana gannin kanwarta itama du ta shiga a halin rudu, ku zauna mu yi magana a tsanake dan Allah".......daidai nan kira ya shigo a wayar Ganaral hakan ya saka shi dagawa yana mai amsawa
A nutse ya furta" Masha Allah, ka sa abokinka ya kula da baki ka shigo a nuna maka falon da Malan ya sauki baki muna ciki, ai da dan saura lokacin daurin auren bai cika ba, ba za'a tsayar da mutane ba, ka shigo "
Daga haka ya katse yana fuskantar mutanen dakin shima ya kasa yin magana
Malan da Shuwwar ta yi karkadab da hannunsa ne ya samu a hankali ya janye yana sauke ajiyar zuciya a nutse ya furta" alhmdulilah, in sha Allah dukan abinda Allah ya yi a yau alkhairi ne, domin zabinsa muka nema, shi muka fadawa, koda na tsayin sati takwas ne kadai muka dauka muna fada masa zamu iya cewa Alhamdulilah sannan mu yi hasashen cewar ya ji mu ya kuma amsa rokonmu, NAHIDHT da SHUWWAR, shin zaku iya saka nutsuwa a firgicin dake tare da ku ku bamu labarin abinda ya faru da iyayenku har kuka samu kanku a kasar nan?"
NAHIDT ta hade hannayenta a wajen kirjinta tana girgiza kanta ta ce" Wace irin Nutsuwa ?, Walahi bani da halin samun nutsuwa , kawai a bar maganar idan aka daura auren sai a yita mana....."
Salamar Hamza ya katse furucinta su dukansu suka bishi da kallo Fauziya ta maida kanta ta sada tana hanna kanta fashewa da kukan itama
Shuwwar ta bishi da kallo har ya karasa wajen iyayen sa bayan ya nuna rudanin gannin dakin a haka ya duka kasa yana gaishe su sannan ya juyo wajen yan matan har kan SHUWWAR da ta kura masa ido kafin ta idasa zama gaba dayanta tana sauke ajiyar zuciya hadi da fadin" Ga kama nan, Nahidt ga kamarku nan?"
Da karfi Nahidt ta ce" A gidan uban wa, ba kamar da muke yi da kowa, ke tashi mu tafi"
Shuwwar ta girgiza kanta a sanyaye ta ce" Babu inda zamu je, ko mun je ma dawo ne, NAHIDT ko mun gujewa abinda nake hasashe ma dawo da kafafuwanmu ne"
Ta juya tana fuskantar Hamza da ya zauna a kasa yana kallonta , irin yadda take magana a nutse sai ya ji gabansa na faduwa Shi sangartaciyar nan mai ihu idan abu ya daga mara hankali yake son ganni Ganninta ta yi sanyi yanzun sai ya tsinci fargaba a tatare da motsinsa
A hankali ta ce" Sunnana IBTISAM KABIR A KABIR MAHADI, sunnan auntyna NAHIDT KABIR A KABIR MAHADI, an haifemu a kasar Riyad ne ni a watan January 2 a shekara ta 1998, auntyna kuwa a watan Décembre 18 a shekara ta 1989, mutanen da muka sanni a rayuwarmu wa'inda suke rayuwa da mu kwonciya da tashi sunne mahaifiyarmu wace ake kiranta da Buzuwa, sai mahaifinmu KABIR wanda suke masa inkaya da ABDALLAH, munna nema ba dare ba rana kamar yadda du wanda ya je kasar da niyar nema yake yi, iyayenmu a tsaye suke a kanmu bama zama bamu ci ba, basa barinmu zuwa wajen da zamu tarda hatsari, haka kuma sunna taka tsantsan da tarbiyarmu shi yasa muke da tarbiya a kan sauran sosai, mun yi sauka tunda kannanun shekarunmu sannan mun yi harda a kawunnanmu ta alkur'ani tun bamu kai ko'ina ba domin mun tashi da yaren a bakinmu hakan ya sa karantawa da fasarawa baya bamu wahala, ya zamana abu mafi sauki a rayuwarmu, Mamanmu tana da hira sosai da fara'a, a kanmu zata iya batawa da kowa, idan mutunci kake so da mahaifiyarmu ka kiyayi wulakantamu, idan ka wulakantamu zaku iya sabawa da ita, mahaifinmu kuwa sam bashi da hayaniya, ya kasance mai yawan shiru shiru, gashi basa so a masu maganar kasar da suka fito su dukansu, bamu san dalili ba, ko mu mukai masu tambayar wai muma ba asalin yan Saudiya bane? Sai suce basu sani ba kuma kar mu kuma yi masu tambayar, sunna da baban mukami a wajen da suke sana'arsu, sunna da karfi sosai domin ana shayinsu ana kuma girmama su, Ba zamu taba manta shekarar da muka wayi gari ba su ba labarinsu ba, ko salama bamu yi da su ba domin sun saba yin irin tafia sallar nan tare, makociyarmu ke fada mana cewar......."
Shiru ne ya ratsa ta sada kanta tana shashekar kuka hakan ya sa Nahidht rike hannunta da yake rawa ta budi bakinta ta ce" Makociyarmu ce ke fada mana cewar sun rasu a wajen arf, daga wannan ranar makociyar tamu ta bayana mana wa'inda ke binsu bashi, du irin tarin dukiyar da suka tarra sai da ya zamto an biyo su bashi hakan ya sa dole muka fada aiki dan idasa biyan bashin da ake bin iyayenmu domin mun san cewa ko sisin kwabo na hanna kwonciyar kabari, sannan dole mu nema ko dan mu saka a bakinmu......."
Bakinsa na rawa ya ce" Shin kun ga gawarwakinsu ne?"