Baƙin ruhi complete by mrs sadauki - Chapter 23
Baƙin ruhi complete by mrs sadauki Chapter 23: Baƙin ruhi complete by mrs sadauki Chapter 23. "Zan ci gaba da rayuwa da ku har lokacin da zan ga kowa daga…
4,468 words
"Zan ci gaba da rayuwa da ku har lokacin da zan ga kowa daga cikinku yayi arziki gobenku da ta ƴaƴanku kuma ta yi abin ƙwarai,sai dai fa akwai farashi dole ku bayar da ƴaƴanku domin wasu su cigaba" wannan shi ne furicin da Nalado ya hau ya zauna kuma duk suka yarda, wannan ne yasa ake ɗaukar member ɗaya a cikin family duk kowacce shekara.
"Queen? Queen ki buɗe idonki Please " na ji muryar Maheer tana faɗa,amma na yi banza da shi ne ƙi cewa komai.A daidai lokacin da Maheer ke janye jikinsa daga gare a daidai kuma wannan lokacin na soma jin wani ƙarfin iko na sake hawa kaina. Cikin ƙwaƙwalwata nake jin wata murya na yi mini raɗa "lokacin komawarki gida yayi"..... My book is only 500 via
2670215530 ZULFAU YAHAYA Ecobank
DM +22795045822.
🔞In kin san ba ki biya ba kar ki karanta min book,yin haka babban kuskure ne don cin haƙin da ba naki ba ne.Kuma Allah ba yafe haƙin wani akan na wani,don haka kar ki raina girman haƙi komai ƙanƙantarsa.
__________________________________________________ *PAID PAGE*
34
Oga Maheer ne yayi mini wanka da ruwan ɗumi,tamkar wata mai jego haka ya gasa mini jikina da towel yana aikin jero mini sannu.Ido kawai na rufe saboda yanzu na dawo hayyacina na tuna kuma duk abin da muka yi,da irin yanayin da na gansa.Cikin wata siririyar murya ya shiga jero mini wasu addu'o'i masu tsayawa a rai tare kuma da godiyar abin da na mallaka masa mai daraja .A yadda yake da girman kai da izza sam ban tsammaci haka daga gare shi ba,idona a rufe na saki sanyayyen murmushi ina jin sonsa na ƙara samun gurbi ya kafa kujerar sarautarsa.
Wata jallabiyarsa H color ya saka mini,ya busar da gashin kaina ya fesa mini turare marar ƙarfi kafin ya ɗauko wata rigar sarauta mai hulla ya saka mini.
"Za mu je asibiti a duba ki" na ji muryarsa a slow,sai a lokacin na ware idona a kansa sai kuma na yi saurin sunne kai saboda muguwar kunyarsa.Na maƙe kafaɗa alamun ba zan je ba,"please ki yi haƙuri mu je sai nurse Fatee ta duba ki kin ga kin ji ciwo fa"
Hawaye suka zubo mini na ƙara maƙe masa kafaɗa ba tare da na ce komai ba,gusawa yayi daga kusan gadon da ya canzawa sabon zane.Ƙaramin akwati ya ɗauko tare da buɗe shi,ina ganin ya fara gyara zare da allura na fashe da kuka irin sosai ɗin nan.Cak ya tsaya yana kallona kafin ya ce "haka kike son ki zauna?"
Na kuwa gyaɗa masa kai ,yayi murmushi mai sauti kafin ya ce "a'a na ƙi ,a bari na gyara abina" na ɗauki pilow na jefa masa,yana murmushi ya fita bai wani jima sosai ba ya dawo hannunsa riƙe da leda.
Sai da yayi mini allurai kafin yayi mini ɗinki,daga nan bacci ya ɗauke ni ban ƙara sanin abin da ya faru ba.
Maheer ya ƙurawa fuskar HAULE ido,sai ya yanzu ma ne ya lura suna kama shi da ita sai dai fa ya fi ta kyawu.Laɓanta ya shafa waɗanda suke mugun burge shi,wani irin tausayinta ne ke ɗawainiya da shi ya fi kowa sanin in ba don ya nemi taimakon Yabobo ba an aika Ayush ta bata maganin nan ba da ƙila ba zai same ta cikin sauƙi ba.
Allurar shi ma ya haɗa ya yi wa kansa kafin ya raɓa gefenta ya kwanta,tunani ne birjit suka fara yi masa yawo ciki kuwa har da na labarinsa wanda yake jin ya kamata a ce in HAULE ta farka ya feso mata shi ko da kuwa ba ta tambaye shi ba.
Yana shirin rufe ido ya ji ana motsi a cikin drower,da sauri ya sauko sai ya tarar da shi yana wani irin girgiza haɗi da bado haske.A hankali ya buɗe shi sai ya ga dutsen sirrin nan ne ke motsi,ya juya ya dubi HAULE sai kuma ya ji tausayinta don ya san yanzu kuma ita ce za ta gudanar da duk wani aiki saboda ƙarfin ikonta ya fi nasa ƙarfi,wanda ke jikinsa ne ya fice ya shige ta.Wani irin ɗaci yake ji in ya tuna ita ce za ta shige gaba wurin fafutukar abin da ke tunkaro su.
★ A can duniyar BAƘIN RUHI kuwa komai ya tsaya cak,duk wata power da ƙarfin iko sun bar aiki saboda uwar gijiya da ta ɗauki muƙami mafi girman daraja a rayuwata wato daren farkonta da mahaɗin rayuwarta wanda cikar burika dayawa ya samu.Ƙungiyarsu El Mansoor da duk wata wacce BAƘIN RUHI ne ya samar da reshenta suna cikin wani hali.Ciki kuwa har da Jagaba wato Yaya Aliyu wanda yake tsaka da meeting da wasu sabbin members da ya ɗauka.
Cikin firgici ya fita daga ɗakin taron ya shiga na sirrinsa,duk wani abu da ya shafi magic bai yi.Yana cikin haka ne kiran Boss Sahil ya shigo wayarsa,yana ɗagawa ko kafin yayi magana shi ma na Oga El Mansoor ya shigo sai kawai ya haɗe kiran wuri guda ya mayar da shi na group.
"Jagaba meke faruwa? Muna tsaka da ƙaddamar da aiki komai ya tsaya cak babu magic babu amo" cewar Boss,yayin da shi kuma Oga ya ɗora da "hatta zoben muƙamin ƙarfin iko ya yi ɓatan dabo daga hannayenmu, sannan na lura duk wani tsafi da ke jikin nurse Fatee ya fita ya koma a jikin matata ya sakar mata cuta me hakan ke nufi?"
Jagaba Yaya Aliyu ya ce "ni ma a nan wurina haka take,amma bari na kira daga can sama na ji"
"Ina jin tsoro Jagaba,kar a je baƙin ruhi ya koma duniyarsa a daidai lokacin da muke shatike muke cin duniyarmu da tsinke " Boss ya faɗa.
Yaya Aliyu ya ce "hakan ba zai taɓa faruwa ba" ya faɗa tare da kashe kiran nasu sai ya kira can gida,sai kaf iyayensu maza babu wanda ya ɗauka da ya kira Innarsu kuma ita wayarta ma a kashe take .Jikin Aliyu sai yayi wani mugun sanyi yana jin alamomin faɗuwa na bayyana a cikin gurɓatacen ruhinsa wanda ya gina shi da mugunta.Babu shiri ya fita ya sallami baƙinsa kafin ya soma haɗa kayansa na barin ƙasar gaba ɗaya.
★
Shekarun da suka gabata abubuwa da dama sun faru a cikin babban gidan wanda ya rayu cikin zalunci da cutar da kai.Duniya ta yi musu murmushi sun fara cin amfani baƙar shukar da suka shuka ta shayar da jinin ƴaƴansu ga baƙin dodo wanda ya kasance RUHIN ALJAN(MRS SADAUKI) a cikin gangar jikin mahaifinsu.A kaf shekarun da suka gabata babu wata shekara ƙwaya ɗaya da ta zo wacce ba su bayar da ɗaya daga cikin ƴaƴansu ba,a irin haka ne suka ɗauki Fahad wanda silar hakan ya haifar wa da Innarsu Haule da ciwon zuciya saboda rayuwar ƙunci da take.
Canjin zanen da gidansu ya samu bai ƙare ta da komai ba,a kullum burinta shi ne ta ga ranar da za ta durƙusar da Nalado da kuma ƴaƴansa a ƙasa.
A yau gidan ya tashi da wani irin rikitacen al'amari,tun bayan da aka canza fasalinsa aka mayar da shi gini mai doron zabo a ka kuma zuba ƴan aiki da kayan kallo dukkan matan gidan sun saki jiki suna cin dukiya in aka cire ita Innarsu Haulen.
Safiyar yau wani rikitacen al'amari ne ya faru a gidan,ɗakin sirri wanda ya kasance iya shi ɗaya ne tal ba a rushe aka gina sabo ba shine yau da kansa yake wata irin tsuwa tamkar an sakawa memory sai abubuwa yake yi daban-daban ga wani irin guje-guje da ake yi haɗi da kukan dabbobi iri-iri,hakan kuma ta faruwa ne saboda dawowar wani ƙarfin iko da ya watsu a duniya yana rabu daga can tare da dawowa ga mai tushensa.
Kaf a halin gidan sun yi cirko-cirko,iya iyayen kawai suka san meke faruwa sai Hassana wacce gurbin idonta shi ma ke ta yi mata zugi tana jin tamkar wani abu na fita. Duk wayar da Yaya Aliyu ke yi musu suna gani sai dai in sun ɗauka ba su san me za su ce masa ba kasancewar babu wani da ya san da zuwan wannan ranar,abin da suka sani shi ne kawai akwai magajin wannan muƙami na dakon BAƘIN RUHI a cikin gangar jiki kuma tun da Aliyu ya zama zakaran gwaji a kaf cikin danginsa sai suke tunanin shi ɗin ne dai Jagaba sam ba su taɓa kawowa cewa HAULE ce ta gaba wacce za ta ɗauki dakon BAƘIN RUHI a gangar jikinta ba.
★HAULE
Bayan baƙar wuyar da Maheer ya shayar da ni ban wani jima ba bacci ya ɗauke ni sai kuma na soma yin mafarkin rayuwata da ta gabata wacce na yi makarantar matsafa.A ranar da muka gama darasi haka suka yi mini sarƙa don cutar da ni ,hakan ya hassala ni duk suka zube ƙasa kamar matattu a wannan gaɓar ce headmaster ya ce zamana a nan ba zai taɓa yiyuwa ba amma kafin nan zai bani wani abu.Na yi tunanin abin arziki ashe mugunta ce ya shirya mini,haka ya kai ni wani ɗaki mai masifar duhu ina shirin yin magana ƙofa ta ja ta ƙage kanta.A bisa wani abu da ke ƙyalli tamkar gudun ruwa ne na hangi wasu idanuwa suna kallona,kafin na soma jin tamkar ana kusanto inda nake sai dai babu haske ballantana na gani.Ido na rumtse hakan sai ya ƙara mini ƙarfin jin sautin,a hankali na soma fafutukar damƙo shi har Allah ya bani sa'a kuwa na cabko shi .Wata irin narkakar azaba ce na ji tamkar irin mutum ya taɓa wayar lantarki,a daidai kuma wannan lokaci ne idona ya iya ganin mummunar halittar wacce ba zan taɓa manta ranar farko da na taɓa tozali da ita ba.Ban sani ba ko haɗuwar hannuna da jikinsa ne ya fesar da wani abu mai kamar iskar tiyagas ko me,amma ta silarsa ce na fito daga wannan makaranta aka halbo ni wata ƙasar wacce ta bani damar zuwa gidan Hajiya a matsayin ƴar aiki.
Fuska na yamutsa jin kamar ana shafar mini gira,a hankali kuma na ware idona a kansa.Sai ya sakar mini murmushi yana cewa "Queen kin tashi?" ban basa amsa ba sai idona da na ja na kulle,"ki tashi ki ci abinci" ya faɗa wannan karon yana mai ɗora hannunsa kan cikina,"ban so!" na faɗa a shagaɓe,ya saki wani ɗan murmushi mai sauti kafin ya ce "sai me kike so?"
"Bacci zan yi!"
"A'a ya isa a haka! Ki tashi ki yi sallah ma ko da daga zaune ne"
"Na ƙiya ni banda lafiya"
"Please Babyna!" ya faɗa ,da sauri na buɗe ido jin sunan da ya kira ni.Ƙuri muka yi wa juna kafin daga bisani ya soma yawo da yatsunsa kan fuskata har ya kawo ɗaya kusan bakina na yi rab da shi na cije .Ya shiga yin dariyar nan mai tafiya da imanina,"ka sauke ni ƙasa please kafin Hajiya su dawo"
Wani irin kallo ne ya jefo min kafin ya ce "ban gane na sauke ki ƙasa ba,to ƙasa wurin wa? Wa zai kula mini da ke?"
"Ni zan kula da kaina"
"Sai ka ce wata babba,ke da ba ki wuce a dinga feeding naki ba ke ce kika san wani kula da kai?"
"Ni da ban iya tsarki ba ko?" na faɗa ina haɗe rai,shi kuwa da sauri ya ce "ni dai ban ce haka ba"
"Ai ranar nan ka faɗa "
"Wasa nake miki ai"
"A'a na ƙi wayon a gaske kake " Bai kula ni ba saboda na soma yi masa rigima a gasken gaske,fita yayi ni kuma na ƙoƙarta dakyar na tashi na shiga toilet.Ina fitsari kamar na fasa ihu tsabar zafi,har da ƴar guntuwar ƙwalla.Bayan na yi alwala na shimfiɗa dadduma na zauna na fara yin sallah,ina shirin salamcewa ya shigo .Bayan na gama sai da na yi addu'o'i na shafa ,sannan ya zo ya ajiye trayn a gabana.Na turo baki ina gunguni amma don tsabar hali irin na Maheer sai da ya fassara ni.
"Shi ne aka ƙi kawo miki kazar amarci don an ga har an yi daren farko?"
Tsakiyar idonsa na kalla na shiga yi masa murmushi,kafin ya zuba mana abincin sai kuma ya hana na saka hannuna ya dinga bani da nasa ba ko da cokali ba. Yadda nake jin yatsunsa a bakina hakan ba ƙaramin shauƙi ya saka ni ba,sam ji na yi ma tamkar ana ƙara mini wata yunwar tsabar yadda na saki jiki na ci sosai .Ina shan ruwa ya bani magani sannan na shiga toilet na yi brush,ina fitowa na ce "sai an jima zan tafi ɓangarenmu"
"Ga Maheer mahaukaci sai ya bar ki haka nan ki fita?" ya faɗa yana tsure ni da ido . Na kangaɓar da kai na ce "ayyaaa zan je na kwanta na huta ne"
"Nan ɗakin kuma babu abin kwanciya?"
"A'a akwai amma a can zan fi samun nutsuwa hankali kwance na yi bacci,kuma ..kuma ni ban saba kwanciya kan gado ba"
Maheer ya ƙanƙance ido ya haɗe ya dawo sak yadda yake tun farko kafin ya ce "me yasa ba ki son zaman lafiya? Ko kin manta halin da kike ciki ne? Sai na bar ki kuma ki sauka ƙasa ki je ki ci gaba da yin aiki?"
Na yi ƙasa da idona ina jin wani irin tsoronsa fiye da na can farko.Mu je ki kwanta ya faɗa tare da soma cire mini rigar ta sama,na riƙe ta gam na ce "ni dai ka bar min ina son kayata"
"Zan canza miki wasu kayan ne ki sha iska"
"A'a don Allah!" na faɗa kamar zan yi kuka,ya kama hannuna ya ja muka je can kusan bed.Ya zaunar da nu kafin ya shiga wanka,da sauri na tashi don guduwa sai dai fa ƙofar ta ƙi buɗe wa .Babu shiri na koma can bedroom ɗinsa daidai nan shi kuma ya turo ƙofa sarai kuma ya ganni,ya girgiza kai ni kuma na turo baki gaba ina jin wani iri.
A gabana ya kimtsa sannan ya zo ya kama hannuna ya ce "taso mu je to na ga da dukkan alamu ba ki shirya sanar da Hajiya matsayinki a gidan nan ba,sai dai fa ba zan yarda ki ci gaba da sayar da abinci ba"
Miƙewa na yi sai ya ja ni zuwa bakin drowersa,ya buɗe dutsen ranar nan ya danno haske.Maheer ya ɗora yatsansa ɗaya ni ma haka can sai ga dutsen ya buɗe tamkar wani akwati.
Ba komai ne a ciki ba sai wata gajeriyar wuƙa mai ɗauke da wani rubutu,"wannan shi ne makamin da ke iya kashe baƙin ruhi kawai,na san ba sai na faɗa miki cewa ke ce za ki kashe shi ba ,ki kula sosai sannan ki nutsu yayin aiwatar da aikin" Maheer ya faɗa yana mai ɗauko wuƙar ya ɗora mini ita a tafin hannu.Wani irin shock na ji,da sauri na lumshe ido wasu irin sabbin abubuwa na ratsa duk wani ɓargon jikina.
Tsawon lokaci ina a haka kafin Maheer yayi mini rakiya zuwa ƙasa,har cikin ɗakinmu ya kai ni sai ya zauna tare da ni."Ina son tafiya gida" na faɗa dakyar kamar wacce aka yi wa dole,Maheer ya ce "na sani ! Amma ai tare za mu je" Na girgiza masa kai na ce "a'a ni ɗaya zan je kai ka zauna a nan ƙila za su buƙace ka" "To sai yaushe za mu sanar da Hajiya zancen aurenmu?"
"Ka jira lokaci kawai shi ne zai sanar"
Haka muka ta yin hira har lokacin sallar la'asar yayi, Maheer ya fita kenan su Hajiya suka dawo. A zaune suka tarar ina sallah ,babu wanda ya san dalilin zaman in banda Aliya da take danne dariyarta anty Bahijja kuwa wanka ta shige yayin da Yasmine ta kwanta bacci, Lubna kuwa kallona take da mamaki kafin ta ce "lafiyar yin sallah daga zaune?"
"Lafiya lau har kun dawo?"
"Eh! Amma ya na ganki duk wani iri?" Lubna ta sake tambaya,ban bata amsa ba na jawo jakar kayana na ɗauko furen floris na jimƙe da hannu ina mai lumshe ido nan take ya koma zobe na saki murmushi sannan na kamo hannun Yasmine na saka mata shi.
Da anty Bahijja ta shigo ita ce ta soma jansu da hira yayin da ni kuma na yi lamo ina tunanin abin da muka yi ni da Maheer.Ina sonsa wannan yasa duk uwar wuyar da na sha ban ji haushinsa ba.
Ana turo ƙofa na ɗago kai,shi ne sanye cikin shirin fita fuskar nan tamau.Duk gaishe shi suka shiga yi ,ya amsa musu idonsa na kaina Lubna uwar iya yi sai cewa ta yi "Haule ke ba za ki gaishe da Alhaji ba?" kanzil ban ce mata.
Shi kuwa inda nake ya matso ya ajiye ledar hannunsa ,can ƙasan maƙoshi kuma ya furta "ya jikin naki?" sai da na saci kallonsu na ga duk sun kawar da kai in banda Lubna da ta saki baki tana kallonmu.
Yadda ya sunkuyo ya kuma ƙi miƙewa yasa fuskokinmu suke dab da juna,da kyar na ce "na warke fa ka tafi"
Ya saki murmushi mai sauti tare da shammata ta ya ɗora hannunsa kan cinyata yana mai cewa "bari mu gani to" da sauri na jimƙe hannunsa ina kafe shi da na mujiya,ba zato na ji yayi min kiss kan leɓe kafin yayi tafiyarsa.Na ja wani dogon numfashi ina mai kallon Lubna,raina na ji ya ɓace irin sosai ɗin nan ban taɓa sanin kuma ƙarfin powerta ya hauhawa ba sai da na ji Lubna na ihun wayyo idonta ba ta gani....
🌻🌟🌻🌟🌻⭐🌻⭐🌻⭐🌻🌟🌻🌟
*_GYARA SHINE MACE_*
*_shahararriyar Mai Saida kayan Matan nan maman Yusuf likitar mata sokoto kuma CEO ta SOKOTO TOP 3 KAYAN MATA SOKOTO mai gyaran mata ciki da waje ta sake zo maku da zafafan Kayan masu kyau da inganci don farincinku a kullum shine burinmu* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*Ina uwargida da Amarya ina masu shirin yin aure budare da zawarawa , ina masu son su zama taurari ✨🌟ababen alfaharin mazajensu , ina mata masu kishiyoyi da ake ci masu zarafi ake wulakantasu akan kishiyoyin su ina wacce keshan wulakancin namiji , ina matan da sukeson burge mazajensu da zallan ni'ima da dandano ??? Ina matan fake fama da rashin ni'ima , budewar gaba wadan da suka faru sanadin ciyon sanyi kokuma haihuwa , ko wadda Ke fama da k'arancin ni'ima da karancin sha'awa , ?? To saurara kiji*✋🏻✋🏻✋🏻
*Ko kinsan Maman Yusuf Dr mata kuwa ?? Hmmm akace in bakasan gari ba to ka saurari daka*,💃🏻💃🏻 *Namu na dabanne kamar yadda salonmu yake daban ingantattun kaya ne da basuda wata illa ajiki sannan ba boka ba malam zaki mallaki mijinki da dandanonki sai yadda kikayi dashi*
Duk abunda kk so a bangaren kayan mata zaki samu hajiyata daga gyaran ciki harma Dana waje
Munada ingantaccen maganin sanyi na maza Dana mata hakama maganin Basir
Maganin nono Dana hips Maganin kiba dakuma maganin rage tumbi da kibar, Maganin gashi
Sabulun wanka na gyaran jiki Sabulun dilka na amare Dilkar amare
Kwallin mallaka (daga ni sai kai) Maltinar mata Bobintan mata Set na lalata gindin kiahiya Set na ukku bala'i Set na rantse bakida kishiya,
Kalolin gumba Kalolin gari Kalolin matsi Kalolin sabulan tsarki Zumar mata Zumar ridi Zumar goron tula Tsumin mallaka Tsumin jaraba Tsumin sabon budurci Tsumin kankana Tsumin tabaje Tsumin makalemata Shayin mata Sirrikan mallaka Dan goshi da mahadinshi Dan goshi na Mara Kyallen al'ajabu Rakumi da akala Bita zai zai Dahuwar kalolin kaza zabo zakara Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar zuciya Dambun nama Dahuwar yan shila Yajin mata Yajin maza domin Karin karfi
*Hmmmmmm in nace sai na lissafamuku zafafan kayan nan sai in wuni ina typing shawara daya zan baki uwargida in har baki jaraba kayan mmn Yusuf ba to ki garzaya ki saya da kanki zakizo kina godiya , 😉😉😉😉😉😍 wadan da suka San ya kayan suke kuwa. Basa bukatar wani Karin bayani , Domin Neman Karin bayani kokuma ganin kayan da nake dasu Ku tuntubeni ta wannan number 07069711327 call or WhatsApp mmn Yusuf mai kayan mata🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Ina bada sari ina sokoto ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah , Don Allah in baki shirya siyaba to kibari sai kin shirya sai muyi magana🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 My book is only 500 via
2670215530 ZULFAU YAHAYA Ecobank
DM +22795045822.
🔞In kin san ba ki biya ba kar ki karanta min book,yin haka babban kuskure ne don cin haƙin da ba naki ba ne.Kuma Allah ba yafe haƙin wani akan na wani,don haka kar ki raina girman haƙi komai ƙanƙantarsa.
__________________________________________________ *PAID PAGE*
35
🌻🌟🌻🌟🌻⭐🌻⭐🌻⭐🌻🌟🌻🌟
*_GYARA SHINE MACE_*
*_shahararriyar Mai Saida kayan Matan nan maman Yusuf likitar mata sokoto kuma CEO ta SOKOTO TOP 3 KAYAN MATA SOKOTO mai gyaran mata ciki da waje ta sake zo maku da zafafan Kayan masu kyau da inganci don farincinku a kullum shine burinmu* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*Ina uwargida da Amarya ina masu shirin yin aure budare da zawarawa , ina masu son su zama taurari ✨🌟ababen alfaharin mazajensu , ina mata masu kishiyoyi da ake ci masu zarafi ake wulakantasu akan kishiyoyin su ina wacce keshan wulakancin namiji , ina matan da sukeson burge mazajensu da zallan ni'ima da dandano ??? Ina matan fake fama da rashin ni'ima , budewar gaba wadan da suka faru sanadin ciyon sanyi kokuma haihuwa , ko wadda Ke fama da k'arancin ni'ima da karancin sha'awa , ?? To saurara kiji*✋🏻✋🏻✋🏻
*Ko kinsan Maman Yusuf Dr mata kuwa ?? Hmmm akace in bakasan gari ba to ka saurari daka*,💃🏻💃🏻 *Namu na dabanne kamar yadda salonmu yake daban ingantattun kaya ne da basuda wata illa ajiki sannan ba boka ba malam zaki mallaki mijinki da dandanonki sai yadda kikayi dashi*
Duk abunda kk so a bangaren kayan mata zaki samu hajiyata daga gyaran ciki harma Dana waje
Munada ingantaccen maganin sanyi na maza Dana mata hakama maganin Basir
Maganin nono Dana hips Maganin kiba dakuma maganin rage tumbi da kibar, Maganin gashi
Sabulun wanka na gyaran jiki Sabulun dilka na amare Dilkar amare
Kwallin mallaka (daga ni sai kai) Maltinar mata Bobintan mata Set na lalata gindin kiahiya Set na ukku bala'i Set na rantse bakida kishiya,
Kalolin gumba Kalolin gari Kalolin matsi Kalolin sabulan tsarki Zumar mata Zumar ridi Zumar goron tula Tsumin mallaka Tsumin jaraba Tsumin sabon budurci Tsumin kankana Tsumin tabaje Tsumin makalemata Shayin mata Sirrikan mallaka Dan goshi da mahadinshi Dan goshi na Mara Kyallen al'ajabu Rakumi da akala Bita zai zai Dahuwar kalolin kaza zabo zakara Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar zuciya Dambun nama Dahuwar yan shila Yajin mata Yajin maza domin Karin karfi
*Hmmmmmm in nace sai na lissafamuku zafafan kayan nan sai in wuni ina typing shawara daya zan baki uwargida in har baki jaraba kayan mmn Yusuf ba to ki garzaya ki saya da kanki zakizo kina godiya , 😉😉😉😉😉😍 wadan da suka San ya kayan suke kuwa. Basa bukatar wani Karin bayani , Domin Neman Karin bayani kokuma ganin kayan da nake dasu Ku tuntubeni ta wannan number 07069711327 call or WhatsApp mmn Yusuf mai kayan mata🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Ina bada sari ina sokoto ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah , Don Allah in baki shirya siyaba to kibari sai kin shirya sai muyi magana🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Ihun Lubna shi ya fargar da ni kan aika-aikar da na yi mata ba tare da na sani ba,haka kuma ba ni ce na tsara yin haka ba.
Aliya ta ƙyalƙyace da dariya tana kallona kafin ta ce "da kyau Queen! Ke kuma gobe sai ki sake yin gulma a toh in ba gulma ba Sarki da basarakiya na lubayya shine za ki kafe su da shegun idonki masu kama da na fara"
"Aliya ya isa haka mana! Ni ma ba da son raina na yi ba" na faɗa tare da juya idona suka kawo haske tare da fita ya shiga cikin na Lubna nan take ta dawo normal,ba ta ƙara ko da minti ɗaya ba ne ta fita ta bar ɗakin daidai nan kuma Yasmine ta farka tana mai cewa "Mama yanzu na gama mafarki an tarwatsa duniyar BAƘIN RUHI,Dad ya zo ya neme ki gafara ya ce ya tuba ki zo mu koma can gidansa.Amma Please Mama ko a gaske hakan ta faru don Allah kar ki je ni ban sonsa na tsane shi"
Na saki murmushi kafin na ce "dama ba za ku koma ba,in sha Allah za ku je can gun danginku"
Yasmine wacce na gani ta ƙara kyau a yanzu duk wata sauran damuwarta ta kau sai ta zo ta rungume ni. Haka muka dinga tattaunawa akan abubuwan da suka shuɗe har dare yayi muka ci abinci muka kwanta Lubna ba ta dawo ba.Washegari ma haka sai jibi ta zo a ranar da ake ta hada-hadar zuwa ɗaurin auren Maheer da kuma Ikilima,tun a daren jiya nake fushi da shi akan na ce ya je ya samu Hajiya ya ce a fasa auren amma ya ƙi ya ce ba zai iya watsa mata ƙasa a ido ba.
Tun da na yi sallar asubah nake a kwance kamar wacce aka aikowa da saƙon mutuwa,Aliya da anty Bahijja waɗanda su biyu kawai suka san da igiyoyin aure a kaina sun yi rarrashi har sun gaji .Hatta ciwona ya warke,zare kawai za a cire amma na ƙi aje hankali ballantana har ya samu damar fidda mini shi.
"Ki daure ko madara ki sha" cewar anty Bahijja tana mai miƙo min kofi cike da madara,cike da takaici na kalli kofin nan take ya tarwatse a hannunta har sai da ta ji tsoro.Aliya ta zo da sauri ta ja hannun anty Bahijja suka fice,kafin ta dawo ita ɗaya ta zo ta gyara wurin da ya ɓace.
Cikin jin haushi na ce "Aliya wato ku ba ku damu ba ,za a yi mini kishiya shine kuka samu damar cin abinci har da shan madara?" ina gama faɗar haka sai ga hawaye. Ta girgiza kai kafin ta ce "Haule ƙin cin abinci ai ba shine mafita ba,ki sani wannan salon kishin raggon salo ne.Ki jira kawai har dare yayi lokacin da aka kawo amarya zan faɗa miki yadda za ki yi,ta yadda Oga Maheer ba zai iya kusantar kowacce mace ba sai ke"
"To amma ai ta aure shi dai" na faɗa ina shafar ƙwalla.
Aliya ta ja tsuki ta ce "ke fa matsalata da ke wani sa'in kanki sai yayi ta rawa ta yadda ba ki tsayawa ki fahimci abin da ke gabanki,to mene ne auren? Ina ce dai ga banza don ka auri mutum amma ba ku kusanci juna ba.Ni fa yadda kika tayar da hankalinki ya fi ban takaici kan maganar auren ,tun da ta ji ta gani mijin wata za ta aura ai sai a zuba mu gani mu da ita shege ka fasa" a hassale ne Aliya ke maganar ,ranta kuma sosai ya ɓace ni kuma hakan da na gani yasa na ɗan ji sassauci.
Cacaniyar dangi da abokan arziki kuwa ta cika gidan,gefe guda kuma masu yi wa amarya jere ne a can sama aka buɗe ɗaya sashen da ke da kwai.