Kamar da wasa complete novel - Chapter 29
Kamar da wasa complete novel Chapter 29: Kamar da wasa complete novel Chapter 29. Adawo lafiya yayi mata bata kulaba tafice bayan ta rufe dakinta,husnah…
3,339 words
Adawo lafiya yayi mata bata kulaba tafice bayan ta rufe dakinta,husnah dake tsaye bakin kofa duk abinda yafaru tana ji, komawa dakin husnah yayi nan suka bude babin soyayya wato ansamu dama tunda Bilkisu bata nan shine yau ake baja kolin soyayya. Tunda Bilkisu tabar gidan bata dawo ba sai dare saboda a asibitin suka wuni gaba dayansu,lokacin da tashigo gidan suna falo zaune suna kallo yayi pillow da cinyar husnah amma ganin Bilkisu sai yatashi zaune suna yimata sannu da zuwa ciki ciki ta amsa daga haka tawuce bedroom nan yatashi yabita ciki, bata kalleshi ba ta shiga rage kayan jikinta tana amsa masa tambayar da yake yimata wai ya tabaro masu jiki? Toilet tawuce taje tayi wanka tazo ta kwanta kasancewar tayi zirga zirga yau babu bata lokaci bacci ya dauketa bata ma san lokacin da fahad yazo yimata saida safe ba. Tun daga ranar bata wuni agida acan asibiti take wuni tun safe idan tatafi sai dare,ranar da kwanakin da zaiyi adakin husnah suka kare zai koma dakin bilkisu yaga ikon Allah kasancewar yajima adakin husnah bai fito ba lokacin da yashiga dakin Bilkisu wata uwar harara tarinka zuga masa shi dai baice komai ba katifa ma ya shinfida akasa bai nemi hawa gadonba duk da yasan idan yayi niyya bata isa hanashi ba, bedsheet yaciro sabo daga cikin kayanta nan ta harareshi,
"Malam ajiye min kayana.... Ita matar taka bata baka nataba?"
Ajiye mata yayi yafita zuwa dakin husnah mintuna kadan sai gashi yadawo dauke da Sabon bedsheet harda bargo hakanne yasake kular da ita shiyasa bacci sai sama sama tayi abinda bata saniba shine shi har lokacin ma babu abinda yashiga tsakaninsa da husnah saboda tun ranar da aka kawota acikin period take kuma irin matannan ne masu yawan kwanaki gashi dadin dadawa baya son mai afkuwa ta afku Bilkisu tana nan yafi son sai bata nan sai ya sha angoncinsa hankali kwance, wannan dalilinne yasa lokacin da tace masa agidan Hindu zata kwana ana igobe suna bai hanaba saboda daren ranar ango yake,Bilkisu kam ana can gidan mai jego anata shirye shiryen suna tama manta da rayuwar wata aba wai ita husnah amma abinda yake daure mata kai shine tana yawaita tunanin fahad haka kawai sai taji yafado mata arai. Kamar yadda ya tsara adaren ranar yasamu kasancewa da husna, duk da ta nuna jarumta da daurewa amma hakan bai hanata jigatuwa shiyasa kwana tayi tana yimasa raki abangarensa shikam ya godewa Allah sannan yasake bawa husnah wani gurbi mai girma acikin zuciyarsa saboda yasameta cikskkiyar budurwa wacce kowanne da namiji ke fatan samu. Da safe suna kwance tayi pillow da kirjinsa sai faman rarrashinta yaketa yi yana lallabata yaji kiran Bilkisu yasan maganar dinkice wadda yayi mata wannan dinma da fada da masifa tayarda zaiyi mata amma da wai shagon wasu zata kai ayi mata tareda su maama shikuma yace bai san maganarba idan bazata bari ya dinka mata ba sai dai ta hakura da dinkin gaba daya, ganin yakafe yasata bashi atamfa guda daya daga cikin lefenta shine ya dinka, daga wayar yayi idanuwanshi alumshe,
"Bilkisu... Ya akayi?"
Tun daga yanayin da taji yayi magana tagane akwai abinda suke yi, tsaki taja acikin zuciyarta tana cewa "kwa karaci iskancinku dama ai ba yau aka faraba"
"Ranki yadade ke nake sauraro....."
"Baka yimin dinkin bane?"
"Nayi mana, inkawo miki?"
"Idan baka kawo minba to da waye zai kawo?"
"Yi hakuri bari inkawo miki yanzu" yafada cikin sanyin murya sakamakon jin husna tana tsokanoshi, katse wayar Bilkisu tayi tana tsaki, kallon husnah fahad yayi sannan yashafa kanta,
"Bari naje na kaiwa antynki dinkinta da nayi mata..."
Makale kafada tayi,
"Ni kadai kuma zaka bari?"
Mikewa tsaye yayi yana cewa,
"To ko zaki rakani mu tafi tare?"
Daga masa kai tayi tana bata fuska,
"Sorry yanzu zan dawo.....ai bazaki iya fitaba... Keda naga kina tafiya irin ta yan kaciya..." Yafada cikin sigar tsokana, turo masa baki tayi tahau tirje tirjen kafafu akan gadon, kayan jikinsa yasauya daga na shan iska zuwa jeans da t shirt ta polo yadauki p cap yaje gabanta yayi mata kiss sannan yafita, tashi tayi tabi bayansa har zuwa tsakar gida yadauki machine dinsa yafita, saida taga tafiyarsa sannan takoma gida. Lokacin da yaje kofar gidan Hindu Bilkisu nacan suna aikin abincin suna sunata kukkulla alale da dafe dafen abinci,daga ita sai t shirt da bakar skirt ta fita ta yafa mayafi, yana zaune saman roba roba dinsa yabasar, daga nesa lokacin da take fitowa yake kallonta duk sai yaga tadawo masa wata yar yarinya da ita tayi karama, koda ta karaso kasa kallonta yayi saboda gani yake kamar zata fahimci abinda yafaru acikin idanuwanshi, kasa yarinka yi da idanuwanshi har yabata sakon yatafi bai yarda sun hada idoba,sai bayan da yatafi ma sannan yatuna bai tambayi Bilkisu sunan jaririyar ba, nan yakirata awaya amma har tayi tagama bata daukaba yasan tana can tana cikin aiki sai dai fa sosai yau dinnan tayi masa kyau kawai bai furta mata bane, lokacin da yakoma gida cigaba sukayi daga inda suka tsaya shida husnah sunsha amarcinsu sosai kafin Bilkisu tadawo dan sai washe gari tadawo bayan sun gama komai na soye soye da gyare gyaren gida, tunda ta dawo kuma sai fahad ya daukewa husnah diff sam baya yarda suyi wani abu na wasa ko raha afalo sai dai idan acikin dakine, haka suketa rabon kwana kowa kwana biyu girki kuma kowa nasa yakeyi sam basu ma cika haduwa ba saboda kafin husnah tatashi dasafe Bilkisu tabar gidan ta tafi aiki idan kuma tadawo husnah bata fitowa tana daki a kunshe indai kaganta tafito to tare da fahad ne. Haka kwanaki suka cigaba da tafiya dan yanzu wasa wasa su husnah zasu kai sati shida da aure, dan fahad har yakoma makaranta amma satinsa daya yadawo gida weekend, ranar asabar da hantsi saiga nusaiba matar ya Abba yakawota dama bata taba zuwa gidanba,Bilkisu na falo tasha riga da wando masu taushi blue colour tana aiki a system dinta gefe daya kuma tana sauraren malam Aminu daurawa cikin shirinsa na tambaya mabudin ilmi, ranar fahad zai bar dakin husnah yakoma nata amma baya nan tun safe yafita shago saboda yataho da dinkuna sosai daga kd, tarba sosai Bilkisu tayiwa nusaiba har husnah tafito suna dan taba hira ita dai bilkisu jine nata saboda bata fiya hayaniya ba ita saima ka zauna da ita awa guda baifi tayi magana sau ukuba zuwa hudu sai dai dasu Hindu da khulsum kawarta tana sakewa sosai tayi hira dasu,wanka ta tashi taje tayi tashirya cikin doguwar gown ta atamfa tafito,tambayar nusaiba tayi me zata dafa mata tace komai ma, kitchen tashiga ta dora girki doya da vegetables sos bayan tagama ta zubo mata takawo mata, zance ta iskesu sunayi wanda ya dangancin kishi sai taji husnah daga ganinta tana cewa,
"Ai kuwa wallahi idan baka rike mijiba wata ce zata shigo ta rikeshi dakyau... Wasu matan akwai sakaci dan watama hatta abin shinfidar miji bata san ta adana ta alkinta ba sai dai idan yanada wata matar tabashi..."
"Ai mata sha'aninmu sai hakuri kishi yayi mana yawa..." Inji nusaiba, ita Bilkisu sarai tasan da ita husnah take sai dai bata da ajin da zata zauna tayi kace nace da ita, ita da wanda ya ajiyeta zatayi, akule tawuni har nusaiba tatafi amma bata tankawa husnah ba, la'asar liss fahad yadawo bata kulashi ba yayi shirinsa yafita ball, da daddare tana shirin bacci sai gashi yashigo tashi tayi tsaye cikin masifa tace,
"Malam bana bukatar wannan bargon da wannan bedsheet din acikin room dina ka fitar min dashi and you better warn your stupid wife wallahi idan tasake attempting yimin bakar magana ko gugar zana sai ranta yabaci saboda ni ba sa'arta bace..."
Tunda yaji haka yasan akwai abinda yafaru ko kuma husnah tafada mata wani abu, fita yayi yamayar dasu blanket din dakin husnah lokacin ma ita tajima da yin bacci, sake komawa yayi dakin Bilkisu yatarar tafito masa da bedsheet da blanket. Zama yayi saman katifar da scissors a hannunshi wanda zai yanka wasu dinkuna,
"Me husnah tayi miki?" Ya tambayeta yana auna atamfar da yaware,
"Meya hana ita baka tambayeta ba?" Tabashi amsa tana kokarin kwanciya,
"Tayi baccine ai..."
"To sai ka bari sai ranar da tatashi saika tambayeta..."
"Allah yabaki hakuri dai zanyi mata magana insha Allah"
Bata cemasa komaiba tayi kwanciyarta tabarshi yana aikin yanka dunkuna, washe gari saida yayiwa husna fada sosai akan koma me tayiwa Bilkisu to kar ta kara aikita irinsa saboda ba mate dinta bace, sannan yace tabata hakuri badan tasoba tabi umarninsa sukaje tabawa Bilkisu hakuri tun daga ranar zamansu yaki dadi saboda husnah gani take kamar fahad yafi son Bilkisu kai kamarma tsoranta yakeyi saboda duk dadin da sukeyi daga Bilkisu tashigo zai daina yauma suna falo suna soyayyarsu yanata goyata amma bilkisu na dawowa daga aiki yadaina da tayi magana sai cewa yayi bata ganin antynta ta dawo ai idan sukayi agabanta gani zatayi kamar sun cimata fuska wannan abu shine yakona mata rai har takasa jurewa saboda ko rikeshi tayi idan Bilkisu na wurin sai ya bata rai ita kuma bayan tadade da fara zargin kamar zamansu akwai wani abu saboda taga duk ranar kwanan Bilkisu da dinkunan da zaiyi yake tafiya dakinta acan zai raba dare yana yankawa amma ita ranar kwananta baya yin abu makamancin wannan. Ita kanta Bilkisu fa kawai tana zaune ne agidan bawai dan tana jin dadin zamanba musamman ma yanzu da taga husnah na neman hanyar da zata rainata tayi mata rashin kunya amma bata shiga shirginta, ranar da fahad zai dawo weekend wato ranar juma'a ranar ne yakama ranar sunan anty Fauziyya yayarsu wacce ta haifi yaronta namiji, su husnah tun safe aka shirya aka tafi sune yan aiki ita kam Bilkisu saida tadawo daga aiki sannan tashirya tatafi dama already tasiyo kayan barkarta. Lokacin da taje su husnah suna dakin mai jego an babbaje itada mutuniyar tata anty juwairiyya wacce ke kara hura mata kai tana zugata tana cewa sai yanzu fahad yayi aure ya auri daidai dashi amma da yawani tashi ya debo yayarsa, ai ko governor yazama itace first lady saboda itace yarinya wacce zasu tsufa tare, zama tayi gefen mai jego wacce keta lale marhabun da ita tare dasu anty asabe da nusaiba matar abba, tana rikeda jaririn anata cika mata gaba da kayan sanyi da abinci,batafi mintuna 20 da zuwaba taji husna na cewa,
"Ni alalen nan ce takasa isata anty juwaira..."
"Amarya ai ke wannan kwadayin mai daliline... Kinada cikakkiyar lafiya"
"Kai anty juwaira nifa ranar girkina ya fahad kwana yake yana yankan dinkuna..."
"Saboda tsabar rashin amfaninki..."
Dukansu da suke cikin dakin dariya sukayi banda Bilkisu wacce tasan da biyu husnah tafadi haka, wato habaici takeyi mata kenan, wai meyasa ita kishiya bata raina abin gori ne? Ta tambayi kanta gaba daya ji tayi gidan sunan ya isheta shiyasa ta yi musu sallama tayi tafiyarta gida, wannan karon bazata fadawa fahad ba amma wallahi takusa nunawa husnah true colour dinta, sai ta nuna mata ita ba sa'arta bace bawai ashekaru kawaiba har awurin mijin ai har gobe tana rikeda tutar soyayyar fahad duk da yayi watsi da ita bawai yana nufin yadaina sonta bane tunda duk lokacin da ranta yabaci agidan nakowa ma sai yabaci. Akule yadawo ya sameta ciki ciki sukayi magana yasake fita, bayan sallar ishah sai gasu tare husnah ya daukota daga gidan sunan dama adakinta yake ranar, bayan kwana biyu yakoma dakin Bilkisu dama akule take dashi saboda gorin da husnah tayi mata na wai kwana yake yi yana yankan dinki adakinta saboda batada amfani, ganin yashigo da atamfa a hannunshi yasata tashi zaune fuskarta adaure,
"Malam yaufa baza kayi min wannan yankan adakina ba... Idan yankan zakayi katafi falo Allah yabamu alkhairi"
Kallonta yayi da mamaki,
"Atamfa guda dayace fa..."
"Ita dinfa, wallahi bazaka yankata adakin nanba, sai dai kakoma can inda kafito kaje kayanka, ko acan din haka kakeyi? Wato saini da aka rainawa wayo ko? To wallahi bazai yuyuba..."
Shi gaba daya yanzu yakasa gane kan Bilkisu kullum awuya take jira kawai take ya tabata suyi rikici duk ta tada masa da hankali shikuma baya son tanka mata saboda husnah yasan tana iya ji ai kuwa kamar yasani dan husnah na labe tana saurarensu,
"Allah yabaki hakuri bari na ajiye"
"A ina? Wallahi kaji narantse atamfar nan bazata kwana cikin dakin nanba mayarta can inda ka dauko...."
Juyawa yayi yafita, husnah najin alamun fitowarshi taruga zuwa dakinta ta kwanta, yana shiga ya jefa atamfar kan akwatunanta yajuya yafita. Zaman dai duk babu dadi gaba daya Bilkisu tasake ramewa duk ta kare atsaye ita wallahi da ace abbanta zai yarda haya zata kama tabar wannan gidan amma tasan ko tafada su Ammah bazasu yarda ba ga yanzu wani sabon iskanci da husnah ta tsira duk ranar girkinta sai ta rinka boye fahad ko Bilkisu nason ganinshi indai yana bacci bazata tasoshi ba sai tace wai dan tsabar rashin tausayi baza abar mutum yahuta ba yaje shago yadawo, shiyasa duk abun yafita ran Bilkisu ko zaman falo bata cika yiba dama kallo ke zaunar da ita da taga abin da rainin hankali sai tasa aka siyo mata babbar plasma sabuwa da receiver da komai aka kafa mata acikin bedroom dinta bayan ta falonta amma fa kallo daya zaka yimata kagane takasa da akiba. Sauki daya yanzu suka samu dukansu basa zama agida saboda husnah takoma makaranta ammafa kusan kullum sai sunzo da kawayenta su Fa'iza suna yadarwa Bilkisu magana sai dai bata fiya jinsuba saboda idan acikin bedroom take zaka isketa ta kunna tv shiyasa bata fiya jiyo hayaniyar da take gudana afalo ba kuma abinda ta lura duk ranar da fahad ke gari husnah bata wannan iskancin bata kawo kowa amma idan baya nan to kullum tare da friends dinta suke zuwa har magrib suna tare, yau ita Bilkisu tana gida bata fita aikiba saboda ciwon mara take yi kamar me kusan tun lokacin da ta fara period bata taba ciwon Mara mai azabar wannan ba shiyasa ko fita batayi ba, saida taji ya lafa mata sannan ta shiga kitchen zata dafa ruwan zafi tana sanye da doguwar riga marar nauyi da hula baka, tana kitchen su husnah suka shigo su uku tana ji husnah na cemusu wai su shiga kitchen su dafa musu abinda suke so, ganin Bilkisu na ciki sai suka fara rashin mutuncin nasu,
"Kawata ya babynmu? Meyake so ne?" Inji fa'iza,
"Ai wai dama kawarmu har mun samu karuwa?" Inji Ruky,
"Tun wanne zamani? Ai ni ba juya bace wallahi kuma sannan matar so ce shiyasa cikin kankanin lokaci aka dirka min ciki, yanzu inajin yayi 2 months da yan kwanaki...."
"Ai wasu ba juya bane kawai duniyancine ke hanasu haihuwa..." Ruky tafada tana dariya, Bilkisu na jinsu tana kokarin juye ruwan zafinta,
"Ehh mana ai dama wasu ba wucema shekarun haihuwar sukayiba kawai tsabar iskancin da suka shuka ne awaje suka yita shan pills suna abortion da haka suka kashe mahaifar...." Husnah tafada tana dariya harda shewa, kashe gas dinta tayi ta dauki tea flask dinta tafita, aganinta rashin class da rashin tunanine zai sata tanka musu saboda yaran da basufi meenah ba karamar kanwarta akanme zata tsaya tayi kace nace dasu? Tana shiga daki tazauna tarasa abinda keyi mata dadi kawai sai tafara kuka kukanne yasaukar mata da zazzabi mai zafi dama gashi bata jin dadin jikinta agaskiya tagaji da wannan rainin wayon dan haka barin gidan fahad zatayi inyaso yazauna da husnan, text ta tura masa cewar ita gida zata tafi, tunda yaga text dinta yasan ba lafiyaba duk da shima din tsakaninsu akwai rashin jituwa amma ai lafiya suka rabu yasan may be itada husnah ne, tun kafin tafada masa abinda yafaru yaji ransa yabaci, aranar yabaro kaduna yadawo gida bayan sallar magrib sai gashi, kowacce na dakinta,dakin Bilkisu yashiga ya sameta zaune tsaf cikin shirinta dama shi take jira tasan yana hanyar zuwa,idanuwanta kadai yakalla yasan tasha kuka,
"Bilkisu meya faru?"
"Kasan me? Nagaji da zama da matarka, kawai ni ka sawwake min inbar mata gidan, ni sa'arta ce da zata rinka kawo kawayenta suna haduwa su zageni? Ni nataba yimata haka? Yarinyar nan yau harda suce waini juyace,kuma wai....." Wani kukan tasake fashewa dashi cikin sauri yazauna kusa da ita ya kwantar da ita kan kirjinsa akaro nafarko,
"Am sorry.... Stop shading your tears... Fada min abinda yafaru wai me?"
Kasa magana tayi sai sautin kukanta dake tashi cikin dakin har lokacin tana rungume ajikinsa yana shafar gadon bayanta, saida yabatar tagama kukan ta dan tsagaita sannan yayi magana,
"Me tace miki bayan haka?"
"Cewa fa sukayi wai saida nagama yawon iskancina nasha pills da abortion sannan na aureka shiyasa wai har yanzu ban haihuba..."
Ji yayi ranshi yabaci sosai kwata kwata bai taba zaton husnah zatayi masa hakaba, sakinta taji yayi ahankali sannan yamike yafita......
Yau banyi editing ba kuyi hakuri da spelling mistakes
*_Ummi Shatu_*👌🏻 [11/28, 08:22] Hafsat Rano: *Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*
52****Cikin bacci yaci gaba da sinsinarta saboda kamshinta is special & different da duk kamshin da yataba ji abaya, duk dauriyarsa na wai yau yabarta kasawa yayi, baima san lokacin da yarabata da rigar baccinta ba, rawar sanyi yaga tafara sakamakon ruwan da ake shekawa bargo yajanyo ya lullubesu sannan yamaida hankali wurin ruda mata jiki da soyayyarsa mai zafi, duk kyankyaminshi amma yau haka yadage yana lasar ko ina na jikinta kamar wani tsohon maye, duk yabi ya rude yarasa ma ta ina zai fara,
Bilkisu kam cikin bacci taji abinda fahad keyi mata harga Allah tazaci cikin mafarki take, sosai itama take mayar masa da martanin abinda yake yimata, tun tana yi cikin bacci har tafarka saboda lamarin ya zarce tunaninta, koda tafara fahimtar abinda ke faruwa taso tayi gardama amma sai ya hanata ta hanyar rufe mata baki ruf da nashi, cikin lokaci kankani ya fitar da ita daga hayyacinta nan yarinka juyata son ranshi, abin yayi mutukar bashi mamaki saboda yanda take rawar jiki kamar yaune tasoma shiga cikin wannan yanayin, duk wani pattern da wani password da yasan idan yasaka mata zata dau charge yasaka mata shiyasa tahau tsuma, ayau yayi alkawarin sai yashayar da ita zumar soyayyarsa sannan sai yasata acikin wata duniya wacce bata taba sanin cewar akwaita ba, hakan kuwa akayi domin Bilkisu kawai dai ayi sha'ani dan hamood mugun cutarta yayi da bai taba attempting bata farin ciki kwatankwacin hakaba saboda shi kansa kawai yasani, duk fahad yabi ya rudata tagama fita hayyacinta,rikeshi tayi kamar zata koma cikinsa lokacin da nutsuwarta zata zo, duk da shima yana cikin wani hali amma saida yayi dariya domin a yar kauye tafito ba yar birni ba awannan fagen,
"Wayaga Ambaliya...." Yafada acikin ranshi, saida yabarta tagama samun nutsuwarta sannan shima yafara kokarin nemo tashi nutsuwar, jikinta gaba daya yagama mutuwa murus babu karfi ko kadan cikin wannan halin taji abinda fahad ke neman aikatawa ita dai yau tasan tafaru takare dan bazata iya hanashi ba yariga da yayi nisa tabar damarta tun da farko saboda tamkar mayunwacin zakin da yayi kwana da kwanaki baici abinci ba haka ya zame mata, tanata kokarin tureshi amma takasa saboda jikinta amace yake, kuka tafara yi aboye saboda bata son yaji yasamu damar rainata amma inaa tun tana na boye harta fara na fili, tana kuka tana magiya amma yau fahad yazama kurma kuma makaho dan baya ji kuma baya gani kawai abinda yayi niyya yabada himma,murya bilkisu ta bude tana tsaga kuka daga baya taji shima yafara tayata, tabbas yau badan ruwan da ake kwararawa da babu abinda zai hana husnah jiyo duk abinda ke faruwa, jin kukan nasu yafara yawa yasashi rufe musu baki tahanyar hade bakinsu wuri guda zuwa wani lokaci yasake budesu suka cigaba da koke kokensu yaufa tunda yasamu dama baiyi wasa da damarsa ba saida ya tabbatar sun zama abu daya, har lokacin kuka takeyi sosai kamar me shima yana tayata, rungumeta yayi sosai har lokacin yana samanta sai sauke numfashi yakeyi kamar me, tureshi tayi cikin kuka tace,
"Ni dagani... Ka dagani..."