Kenza eBookz

Kamar da wasa complete novel - Chapter 30

Kamar da wasa complete novel - Chapter 30

Kamar da wasa complete novel Chapter 30: Kamar da wasa complete novel Chapter 30. Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman…

3,369 words

Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman ajiye numfashi, saboda yasan idan yatashi sanyin da zata ji ba kadan bane saboda gaba daya windows din dakin abude suke. Yana jinta tanata shasshekar kuka sai jan zuciya take shima haka,gaba daya yarasa ma wanne irin farin ciki zaiyi saboda ayadda yasamu Bilkisu abin yayi mugun gigita tunaninsa kwata kwata baiyi tsammanin cewar zai sameta a matsayin cikakkiyar budurwa ba amma sai gashi ya isketa fiyeda muradinsa,

Harshensa yakai saman wuyanta yana sake lasarsa ta ko ina, tureshi tayi amma ko motsi baiyiba maimakon ma yabari sai yakoma lasar saman kirjinsa,kuka tasake fashewa dashi cikin sauri ya maida bakinsa kan nata dolenta tayi shiru, duk da yariga da ya karbi abinda yajima da tsole masa ido hakan bai sa ya ya kyaleta ba sai neman fitina yake tayi yaki yarabu da ita,kuka kam ta shashi harta godewa Allah saboda ita yanzu babban tashin hankalinta tayadda zata iya kallon fahad da safe, duk sai taji kunya da haushi sun kamata. Suna nan kwance nane da juna har aka fara kiran assalatu sai lokacin ya iya tashi,

"Tashi muje kiyi wanka..."

Shiru tayi kamar bata ji abinda yaceba, sake maimaitawa yayi amma shiru sai kuka take ta faman yi,

"Am very sorry soulmate wallahi bada niyya hakan tafaru ba.... Tsautsayi ne..."

Kukanta taci gaba dayi tana tattatare gashinta Wanda ya hargitsa mata,

"Yi hakuri ki tashi muje kiyi wanka..."

"Bazanyi ba.... Ni ka kyaleni" tafada cikin kuka,

"Allah yabaki hakuri..." Daga haka yatashi daga kan gadon har lokacin ba adaina ruwa ba windows din dakin yaje ya rurrufe bayan ya dauki wayarta dake saman mirror rufe dakin yayi rikif da cuttens sannan yadauki tea flask dinta wanda ke cikeda ruwan zafi, cikin fada tace,

"Malam ajiye min ruwana...."

"Yi hakuri zan dafa miki wani"

Shiru tayi taci gaba da shasshekar kukanta shikuma yashiga toilet, kai ashe garin dadi na nesa, ashe mata suna suka tara..... Ashe wani kaya sai dai amale, wadannan maganganun sune yaketa fada acikin ranshi, dama yasan za arina saboda bilkisu ta hada duk abubuwan da yake muradi sai gashi yau yasamu dama ya yi son ranshi,

"Allah sarki soulmate na wahalar dake, nakasa controlling kainane shiyasa" yafada cikin zuciyarshi, finally dai yau gashi Bilkisu tazama tashi da wadannan maganganun yayi wanka yafita, yana tsaye gaban wardrobe yana duba kayan da zai saka aka kawo nepa,

Runtse idanuwa Bilkisu tayi tana hawaye gaskiya sai yau tagane fahad yadade da gama rainata, bata taba sanin shi cikakken marar kunya bane sai yau, tana ganinshi yasaka t shirt da three quarter yafita, kitchen yashiga ya dafa mata ruwan zafi cikin babban flask's sannan yakai mata daki, lokacin har ta dan fara bacci yatasheta, harara ta dalla masa sannan tamaida idanuwanta ta rufe, shi kam bai kwanta ba har saida yayi sallar asubah, ahankali ya kwanta gefenta yana facing dinta kana kallonta kasan ta wahalta, tsura mata ido yayi yana kallonta wani sonta yake ji yana sake shigarshi gaskiya Bilkisu ta cancanci yabata award duba da irin shekarunta amma ta tsaya ta kare mutuncinta, shekara talatin da doriya ai ba wasa bane gashi kuma tana fita aiki tana gwagwarmaya da maza awaje amma duk da haka ta daure,

"Gaskiya ke jaruma ce....." Yafada ahankali yana kai hannunsa kan bargonta da take lullube aciki, kamar marar gaskiya haka ya rinka yi sand'a sand'a har yashige ciki ya matsate sosai suna shakar numfashin juna, hannu yakai kan kirjinta cikin bacci taji ta buge masa hannu, murmushi yayi yaci gaba da kallonta har baccin shima yayi gaba dashi.

Misalin karfe 7 Bilkisu tafarka bude idanuwanta tayi taga fahad ajikinta ya wani kankameta take daren jiya yafado mata, dama ai yasha fada mata wai duk ranar da yatashi kamata sai ta raina kanta kenan wannan ne dalilinsa na sakar mata karfinsa? Harararshi tayi ta daga hannunta da dan guntun karfin da yarage mata ta turashi, bude ido yayi sannan yamayar ya rufe bayan yamatsa daga jikinta, sai yanzu take nadamar kin bin umarninsa da bata tashi tayi wanka ba tun jiya domin jikinta gaba daya yayi tsami yanzu ko ina ciwo yake yimata bata jin zata ko iya sauka daga kan gadon saboda azaba, rasa ta yadda zata tashi tayi sai ta yunkura saita koma ta kwanta duk yana kallonta,

"In daukeki inkaiki....?" Taji yafada cikin rada,

"Bana so....." Tafada cikin fada,

"To shikenan" yafada yana kunshe dariyarsa, kwanciyarta taci gaba dayi saboda bata san ta yadda zata tashinba, tashi yayi yazo zai dauketa nan tafashe da kuka,

"Kuka dai kuka dai hajjaju.... Dan Allah kirage kukan nan Adda labour"

Ji tayi kamar ta kwadeshi jin ya kirata da Adda, tamkar jaririya haka taga ya dauketa yayi toilet da ita,ruwan zafinta yakoma ya dauko mata bayan ya ajiyeta,

"Ni ka fita.... Zanyi wanka"

Juyawa yayi yafita, jikinta ta samu ta gasa sosai sannan taji dama dama, wanka tayi tafita ahankali tana takawa, fahad dake tsakiyar daki tsaye yana rikeda bedsheet dinta suka hada ido ita yau kunyar duniya ta taru mata aka wai itada fahad ne jiya suka raya sunnah ko amafarki bata taba kawowa haka zata faruba. Zama tayi kan stool tana duba doguwar riga saboda tagaji da tsaiwar,fitowa yayi daga cikin toilet din yana kallonta kasa kasa gaba daya idanuwanta sunyi luhu luhu duk fuskarta ta kode kuma ta kumbura, sai tura baki takeyi tana kunkuni,

"Mugu kawai..... Azzalumi mamugunci kawai.... Kawai dan kaga kafini karfi.... Kazami... Da wani kazamin bakinshi awurin...."

Duk abinda take fada yana jinta amma bai tankaba sai na karshen,yasan dalilinta na fadin haka saboda irin baran baramar da bakin nashi yayi adaren jiya, murmushi yayi sannan yace,

"Ni bakina ba kazami bane tunda ai inda ya taba din mai tsafta ne...."

Shiru tayi masa tazaro doguwar riga mai karamin hannu,

"Bani wuri zan shirya..."

Kan gadonta yaje ya haye yana murmushi wato ita wannan tamanta jiya yagama ganin girman natane gaba daya da zata rinka korarshi? Kwanciya yayi ya dan rufa amma yana kallonta, salla tayi azaune sannan ta tashi bayan ta idar, ita tana yiwa fahad kallon karamin yaro ashe ita yamayar small girl bata saniba, kan gadon taje ta kwanta tana harararsa, kwanciya tayi aranta tana cewa,

"Yanzu dama akan wannan kayan wahalar husnah ke jin haushina? Ni wallahi taje nabar mata.......wannan wahala har ina... Allah sarki su maama ashe yaran nan haka suka sha azaba suda akayi aurensu ma shekarunsu baiyi rabin nawa ba...."

Tunani take tayi aranta har taji muryar fahad yana cewa,

"Thank u soulmate and am very sorry, it was a mistake...."

Bude idanuwanta tayi amma takasa kallonshi, kawai saita juya masa baya ta fashe da kuka,

"Meye kuma abin kuka? Am sorry, inkira husnah ta dubaki?"

Ai tana jin haka tajuyo afusace tana harararsa,

"Sai dai uwar...." Shiru tayi bata karasa ba amma yasha harara fa,bayanta yamatsa ya kankameta yana shakar kamshin da gashin kanta keyi, turewar duniya tayi masa amma takasa dolenta ahaka bacci yayi gaba dasu gaba daya, duk haushinsa takeji fitinanne kawai saboda yadda yake shafa mata kirji acikin bacci bayan kuma babu abinda tasawa kirjin nata, daga daren jiya zuwa yau ta fahimci yana son wasa da kirjinta abu kadan sai yakai hannu, ita dai bacci rabi da rabi tayi saboda fitinarsa, wurin 10 suka tashi har lokacin ana yayyafi ruwan da aka kwana anayi bai gama daukewa ba, wanka yashiga yayi yafito yatsaya gaban mirror yana shiryawa daga shi sai dan guntun pant na maza bai kai ko rabin cinyarsa ba, tana lura dashi sai wani munafukin murmushi yakeyi kasa kasa wanda tasan da ita yake dan tuni tajima da tsarguwa,

"Tab... Ambaliya.."

Taji yafada kasa kasa yana dariya, shiru tayi kamar bata jiba saboda me zatace? Abin kunya ne tarigada tayishi tabar masa jikinta yayi yadda yaso dashi adaren jiya tasan wannan yake yiwa wannan munafukin murmushin,dan rashin kunya ahaka yarinka kaiwa da kawowa acikin dakin arabin tsirara daga karshe yadauko kayansa yasaka jar t shirt mai gajeren hannu da jeans baki,

"Wanne magani zan siyo miki tunda kince baza akira husnah ba?"

Wayarta ta dauka ta kira khulsum tunda mijinta Dr ne ita saboda harga Allah bazata iya kiransu maama ba duk da cewa akwai kyakkyawar alaka tsakaninsu to amma wannan lamarin ai dabanne, har wayar tayi ta tsinke khulsum bata dauka ba, juyowa tayi ta kalleshi jin yazauna gefenta yana kai hannunshi kan igiyar dake gaban doguwar rigarta, kallon da tayi masa yasashi dan ja baya bata kai ga sake kiraba saiga kiran khulsum yashigo, lokacin da ta dauki wayar rasa abinda zata cewa khulsum tayi bayan abaya tagama cika baki yanzu kuma kawai sai khulsum taji fahad yayi aika aika? Katse wayar taji khulsum tayi tana dariya, tunani tafara yi to meya dace tayi kodai kawai cemasa zatayi yaje chemist yasiyo mata maganin ciwon jiki? Dan wallahi jikinta inbanda ciwo babu abinda yakeyi musamman ma cinyoyinta zuwa kafarta gashi duk sunyi tsami, jin shigowar text yasata saurin dubawa shi dai yana zaune yana kallonta duk da taki yarda su hada ido, gani tayi khulsum ta turo mata text akan abinda yadace tayi da maganin da yakamata ta nema tasha dan jin saukin radadi daga karshe khulsum takare da tsokanarta tana cewa lallai daren jiya yayi musu dadi gashi dama ankwana ana ruwa,

Mika masa wayar tayi batare da ta kalleshi ba nan yakarba yayi forwarding din massage din zuwa wayarshi sannan yabata, dan murmushi taga yayi ya lashi lips dinshi na kasa,

"Kazami kawai...."

Mikewa yayi tsaye yana yin wata mika ta musamman,

"Ranki yadade bari inje indawo, dan Allah karki kara yin kuka kinji?"

Banza tayi masa ta rufe idanuwanta tasake jan bargo, bargon ya dan ja sannan yakai fuskarshi dab da tata babu zato taji ya manna mata kiss akan bakinta, dauke fuskarta tayi tamayar daya side din, murmushi yayi yajuya yafita.....

*_Ummi A'isha_*👌🏻 [11/28, 08:22] Hafsat Rano: *Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*

51***Amutukar fusace yashiga dakin husnah, ransa idan yayi dubu to ya baci yau, tana kwance rub da ciki da waya a hannunta tana rubuta assignment, figota yayi ya finciko ta, atsorace tabishi yana rike da ita yana janta har dakin Bilkisu wacce ke zaune har lokacin bata daina kukaba, jin tahowarsu tareda husnah yasata saurin hadiye kukanta ta goge fuskarta, banko kofar fahad yayi yatura husnah yana huci,

"Husnah.... Maimaita abinda kuka fada mata keda kawayenki...."

Zaro ido husnah tayi kafin ta dora hannu aka,

"Nashiga uku ni asma'u... Anty me mukace miki? Nida wa? Ni yau ma da babu inda naje shine zakiyi min karya ki hada min sharri....." Tun kafin ta rufe bakinta taji wani wawan mari wanda ko tantama batayi fahad ne ya dauketa dashi dan ransa yakai makura wurin baci gaba daya idanuwansa sun juye daga farare zuwa jajaye,

"Waye yake yimiki karyar? Sa'arkice ita? Kifada min abinda yafaru ko inyi ball dake....."

"Ni wallahi karya take yimin... Karya ne.... Bance mata komai ba amma dan tsabar munafurci shine zata hadani dakai saboda tana bakin cikin muna zama lafiya... Wallahi karya tak...."

"Idan kika kara cewa karya take yimiki wallahi sai na fasa miki baki... Dama bakida mutunci ban saniba? Matar tawa zaki saka agaba kirinka zagi? Sa'arki ce? Ni kin taba ganin na zageta? Zaki fada min abinda yafaru ko sai nayi wasan kura dake?...... Ki fada min inda kika ganta tana zubar da ciki ko tana shan pills kamar yadda kuka ce....."

Ganin yayi kan husnah gadan gadan yasa Bilkisu saurin mikewa ta tashi tasha gabanshi, kokarin tureta yayi yana cewa,

"Asma'u baza kiyi min bayanin abinda kukayi ba sai na hau ruwan cikinki?.... Bari na kamaki"

Rikeshi gamm Bilkisu tayi ta kalleshi da idanuwanta wadanda ke jajur, sannan ta kalli husnah,

"Zo ki fice.... Fitar min adaki..."

Sim sim husnah tawuce tana harare harare, duk fahad yana kallonta lallai yarinyar nan munafuka ce wato saima ta nuna ita sam batayi hakaba sharri akayi mata shifa yatsani zama da mutum munafiki wanda baya kaunar zaman lafiya, har husnah tafice Bilkisu na rike dashi, hannuwanshi duka biyu ta kama tasaka cikin nata,

"Kai kuma ai bahaka akeyi ba.... Meyasa zaka kawota gabana har karinka marinta kana neman dukanta akaina....., bazata ji dadiba, gara ka tambayeta kaida ita idanma fadan ne sai kayi mata daga kai sai ita amma idan ka kawota gabana kayi mata fada ai tamkar kayi mata cin fuska ne......"

Kallonta yayi da idanuwanshi wadanda ke cikeda bacin rai shi yasan ba abanza yake kaunar Bilkisu ba, tanada sanyin hali da farar zuciya sam bata da mummunan nufi akan kowa,

"Kiyi hakuri kinji....insha Allah zanyi maganin abun..."

"Na hakura amma gaskiya gida zan tafi.... Gidannan yayi mana kadan mu biyu, matarka bata san ganina haushina takeji, nima kuma haushinta nakeji kaga zama wuri daya bazai yuyu ba... Ni kawai duk ranar da kasamu damar canja min gida sai indawo amma yanzu gida zan tafi...."

Murmushi yayi yajata bakin gado ta zauna shikuma ya tsugunna agabanta yana kallonta,

"Kawai sai kitafi gida kije kice musu kin kasa kishi da yar karamar kanwarki akanta kika dawo gida?"

"Ni ba akanta bane, fitinace bana so.... Kana jin fa abinda suka fada min wai ni yar iskace...."

"Kibar maganar nan pls.... Nidai ai nine na aureki ko? To ban zargeki da hakaba dan haka duk wanda ma zaice kinyi haka kar abin ya dameki tunda ni mijinki ban zargi haka daga gareki ba.......ni nasan atsaftace kike soo don't worry about that...."

Shiru tayi batace komai ba har lokacin idonta bai bar fitar da kwalla ba saboda ba ataba jifanta da wata muguwar magana makamanciyar wannan ba,

"Ina zuwa...." Ganin yamike yasata rikoshi,

"Fahad karfa kace zaka daki yar mutane.... Babu kyau duka...."

"Ni ba dukanta zanyi ba, ina zuwa..."

Dakin husnah yakoma wacce itama sai yanzun takoma bayan tagama jin duk abubuwan da suka fada shida Bilkisu, zama yayi agefen gadonta ita kuma tana tsaye atakure duk atsorace take dashi dan bata taba sanin cewa yanada zuciya har hakaba,

"Husnah abinda kikayi kin kyauta kenan? Meyasa zaki fada mata haka? Kin san zunubin dake cikin wannan maganar kuwa? Ko court fa takaiki za a iya yimiki bulala saboda kazafi kika yimata......."

"Dama ai ita kafi so shiyasa kullum abayanta kake, baka son laifinta...."

"Husnah ba maganar ita nafi so bane... Maganace ta gaskiya.... Bilkisu ba sa'arki bace bai kamata kizo ki rinka fada mata magana irin hakaba..."

"Gaskiya ya fahad wallahi kaima tagama dakai inbanda haka ya daga fada maka magana zaka hau kai ka zauna batare da kayi bincike ba? Ni kasan abinda ta fada min?"

Mikewa yayi cikin fushi,

"Karya kikeyi babu abinda ta fada miki.... Kin san wani abu husnah? Wallahi zan yi mugun bata miki rai akan wannan maganar, matsawar kina son mu shirya to yazama wajibi ki iya bakinki bana son rashin kunya kuma bazan taba lamunta ki raina min mataba saboda ai ko bata girmeki ahaifeba ta rigaki zuwa gidan nan anan kika tarar da ita, ita bata takura miki ta hanaki kwanciyar hankali ba sai kece zaki takura mata? Da lokacin da zan auroki ta tada fitina tanuna bata yarda ba kina tunanin zan aureki ne?, wallahi tun wuri ki shiga hankalinki......"

"Amma dai ya fahad ai....."

"Will you shut up ko sai na bigeki.... Ban san bakida kunyaba ai sai yau... Mun kusa fara fada dake asma'u"

Mikewa yayi cikeda fushi sai kuma taga yakoma ya zauna hannunshi kan kirjinshi, babu shiri yazame ya kwanta kan gadon kafafuwanshi akasa hannunshi dafe da chest dinshi, lumshe idanuwa yayi yana jin bugun zuciyarshi yana fita ahankali ba normal ba, tsugunnawa husna tayi gabanshi ta dafa shi,

"Sannu ya fahad.... Dan Allah kayi hakuri.... Yau kasha maganinka?"

Kai ya daga mata hakan yasata sake matsawa kusa dashi,

"Ka kara wani pls..."

"Nabarshi a kaduna..."

"A'a akwai wani anan... In dauko maka?"

"Kar yazama over dose husnah kinga dazu nasha wani..."

"No bazai zamaba, dan Allah kasha magani"

Tashi tayi ta dauko masa harda ruwa yasha yasake kwanciya babu jimawa bacci yayi gaba dashi, ita wallahi tana son fahad har cikin ranta amma ta tsani bilkisun nan bata kaunarta ko kadan gashi shikuma taga kamar yafi sonta. Bilkisu na dakinta bata sanma abinda ke faruwa ba tadai ga shiru bai dawoba, tunani tayi abinda fahad fa yafada gaskiyane idan taje gida me zata cewa su ammah? Tunda ita dai bada fahad sukayi fada ba tasan su abba bazasu barta ta zauna ba ai jarabar iyallo ma kadai ta isheta tunda kullum tana hanyar zuwa gidan dan bata cikakken sati biyu bata zoba, tashi tayi ta maida kayanta ta ajiye ta hada tea din da tun rana tayi niyyar sha amma yaran nan suka bata mata budget, yau kwata kwata babu abinda tasaka acikinta tun safe, zama tayi tasha tea din sannan tashiga wanka. Abangaren fahad kam yana can yanata bacci dan ko sallar ishah baiyiba har yanzu yanata bacci har 11 sannan yatashi husnah na zaune kasa ta kifa kanta saman gado itama anan baccin yayi gaba da ita, tashi yayi duk jikinsa babu kwari,tashin husnah yayi tana tashi ta tsaya tana kallonsa,

"Tashi ki hau kan gado ki kwanta..."

Tashi tayi tahau kan gadon shikuma yamike saboda baiyi sallar ishah ba gashi ma yunwa yakeji,

"Kinyi sallah?"

Daga masa kai tayi hakan yasashi fita daga cikin dakin yana zaro wayarshi daga aljihunsa, dakin Bilkisu yashiga ga mamakinsa idonta biyu tadai yi shirin bacci da laptop kusa da ita tana rikeda cup din tea,kunnenta ta makala earpiece tana sauraron kundin tarihi na Malam Aminu Ibrahim daurawa, daga kai tayi ta kalleshi dama dogoyen kayane jikinsa riga da wando na wa gambari kalar ruwan toka,zama yayi gefenta ya zare earpiece din guda daya yasa a kunnenshi,

"Me kikeji?.... Kekuma kina son wannan malamin naga alama...."

"Yana fadar abubuwa masu amfanine sosai shiyasa...."

"Hakane.... Bacci fa nayi sai yanzu natashi saboda dazun nan bana jin dadine"

"Sorry..."

"Gashi yunwa nakeji.... Kinada abinci?"

"Ni banyi girkiba.... Zakasha tea?"

"Sai insha din ya na iya...."

Tashi tayi tasauka daga kan gadon tatafi zuwa wurin wani dan karamin show glass wanda kayan tea dinta ke ciki tun lokacin da suka hada kitchen da falo da husna ta kwashe kayan tea dinta tadawo dasu cikin daki,shikam fahad tunda tace masa yau batayi girkiba yasan abin yazo domin har yaganeta idan tana period wuni zatayi shan tea, tea ta hado masa lafiyayye harda bread ta kawo masa yana zaune yana kallonta, rigar baccinta bamai nauyi bace kuma ba mai shara shara bace iyakarta gwiwarta da hular bacci akanta, karbar tea din yayi yace,

"Thanks..."

Daga haka yafara sha ita kuma ta koma saman gado taci gaba da aikinta har yagama yawuce bathroom dinta yayi alwala yafito, rug din sallarta ya dauka ya dan kalleta,

"Zo muyi sallar ishah naga kema kamar bakiyi ba...."

Tasan halin nasa zai fara shiyasa tace masa,

"Ni ai tawa tariga taka zuwa..."

"Seriously?" Yafada yana murmushi, batayi magana ba tadai jijjiga kai hakan yasashi shimfida abin sallar yayi, kafin ya idar har ta kashe system din da wayarta ta kwanta, sallama yayi mata yafita bayan ya idar saboda adakin husnah yake kasancewar wancan zuwan adakin bilkisu yabar gari. Washe gari da safe husnah agaba tasashi tana bashi hakuri amma yace shi bashi zata bawa hakuri ba Bilkisu yake so taje tabawa hakuri, tashi tayi tafita nan yayi hanzarin bin bayanta saboda gudun samun matsala, Bilkisu na gaban drewar tana fito da kayan da zata saka daga ita sai daurin kirji dayake daga wanka tafito,bude kofa husnah tayi tashiga,

"Anty kiyi hakuri akan abinda yafaru..."

Juyowa Bilkisu tayi tai mata wani kallo sannan tace,

"Pls walk out from my room... I said get out..." Daidai lokacin fahad yashigo,

"Kiyi hakuri..." Inji husnah,

"Yawuce but kifitar min adaki pls..."

Juyawa husnah tayi tafita shikuma fahad yamaida kofar yakaraso ciki, karasa fitar da kayan da zatayi tajuyo ta kalleshi,

"Kai kuma fa? Me kake bukata?"

Girgiza kai yayi, "nothing"

"Ok bani wuri inshirya to..."

Kada kai yayi yafita, shifa yagane Bilkisu son girmanta ajininta yake wallahi, afalo yazauna ya kwanta yana danna wayarshi dan yaji motsin husnah acikin kitchen tana aiki, yana nan kwance Bilkisu tafito cikin shirinta na fita aiki, yau komai nata brown tasaka, kallonta yayi cikeda sha'awa,

"Kinyi kyau..."

Readers Also Read

More by Bilyn Abdull