Kenza eBookz

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 42

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 42

L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 42: L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 42. "Me yasa biftu......wadannan kayan.....you shouldn’t…

3,326 words

"Me yasa biftu......wadannan kayan.....you shouldn’t look like that......kinaso ki jawo naci amanar nanay!?" Ya fadi da dukka zuciyarsa yana hade fuskarsa da tata guri guda,hancinsu ya game guri daya suka fara musayar zazaafan numfashin daya sake birkita nutsuwar kowannensu.

"B.....bani bace.....birrrrrrrraaa" Kasa qarasawa tayi saboda tsintar dukkanin tafukan hannuwansa masu dumi da tayi saman dukiyar fulaninta da wani yanayi daya sanyata tafiya zata sulale a gurin,saidai ya saka dukka qarfinsa ya tareta yana sake tsaidata tsaye qyam.

Ko nawa zaa bata....kome zaa bata ba zata iya kallon qwayar idanunsa a yau ba. Kwata kwata basu take gani ba.....wani mayunwacin zaki kawai take hange da ya doshi abar farautarsa.

"This is dangerous for my focus......me yasa kika saka?" Ya rada mata cikin kunnuwanta,yanayin daya sanya ta damqe kafadarsa da dukka hannuwanta,labbanta suka motsa suna fadin kalmar

"Wayyo Allah na bapp....."

"Shshshshh......" Ya fadi da wani sauti me qarfin gaske,yana aza yatsarsa saman lips dinsa da yanayin dake nuna qaqqarfan gargadi.

"Yau ba bappi.....ba motii.....ba nanay.....ba morsa.....ba kowa....ba kowa sai muhammad.....sai khadeeja" Ya qarasa furta sunanta kamar wanda yasha giya ta soma bugar dashi.

Bai bata daman qara tunani na biyu ba ya soma zare dan siririn abinda ya taimakawa rigar ta zauna a jikinta.

Ta tabbatar idan ya kammala ba abinda yayi saura da zai boyu a jikinta........komai zai bayyana......idan tace komai tana nufin komai da komai din,don haka ta damqe hannunsa da sauri tana girgiza masa kai.

"Bakuyi haka da bappi ba......"

"Ba haka kika cewa nanay ba....." Shima ya fada yana dora hannunsa saman nata hannun da take cukuikuye da gaban rigar.

Yadda taga fuskarsa dukka tayi jajur kaman ya shafa wani abu......lips dinsa suna rawa kaman wanda aka watsawa ruwan qanqara sai tsoro ya sake kamata. Wannan fitar numfashin nasa dake bata tsoro a yau yafi na koyaushe fita da wani irin tsananin gudu da qarfi.

"Na shiga uku!" Ta fada hawaye suna balle mata. Wannan abun tsoro yake bata.....ta soma fahimtar inda ya dosa. Wannan abun da maleek ya yiwa falaak ta kusa mutuwa?.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Durqushewa ya tafi zaiyi saboda wani kartawa da mararsa tayi yana fadin.

"Ya salaaaamm" Yadda ya sake mata rigar da sauri yana damqe cikinsa ya sanyata ta gigice gaba daya. Ta manta da wani batun riqe riga ta soma qoqarin riqeshi a gigice tana tambayarsa

"Mene ne?,cikinka?....kayi haquri don Allah......sannu" Dukka a rude tana rasa abinda zatayi masa,sai kawai ta jawo masa kujera gabansa tana cewa.

"Ka zauna?,zaka iya ko na daga ka?" Duk da tsananin zugi da yake ciki amma yaga yadda fuskarta ta soma jiqewa da hawaye,hakanan maganarta ta qarshe kota dagashi?,ba qaramin dariya zata sanyashi ba inda lafiya yake. Da wanne qarfin?da wanne karsashin?,tana tsoron a maidata mace cikakkiya ina taga qarfin dagashi?.

Ta ajiye masa ruwan sanyi,ta ajiye masa ruwan dumi.....ta kawo tissue. Dukka a rude take,a yanzun bata kanta take ba,yadda taga yana murqususu kawai ya daga hankalinta. Kuka take mara sauti,ya riqe hannunta sosai kuma ya hanata fita bare taje ta nema taimako na magani ko asibiti.

A qalla mintuna ashirin sukayi a haka kafin ya soma lafawa. Gumi yake sosai,don haka bai musa ba ya karbi ruwan sanyi data zuba ta miqa masa. Koda yazo karba hannuwanta rawa suke,tausayinta sosai ya kamashi.

Inama zai iya kauda mata kai ya rabu da ita?,inama a yau zai iya haquri?,saidai ya sani a wannaj lokacin.....haqurinsa daidai yake da komai ya sameshi,don a zaunen da yake yana jin yadda mararsa takeyi kaman zata tsage.

Wannan karon ita taqi sakar masa hannun,ta riqe hannun nasa sosai cikin nata. Ya daga idanunsa a hankali ya kalleta

"Sannu" Ta sake fadi muryarta na rawa a karon da babu adadi.

"Wanne magani ne.....don Allah ka fadamin zan baka.....karka mutu....nanay......" Saita kasa qarasawa ta sake masa kuka.

Tsam ya miqe,ya dagata cak ya dorata saman dressing table sannan ya jawo kujerarsa gaban table din qafafunta suna gogar nasa. Kallo yake qare mata sosai,yana lissafa shekarunta cikin kansa. Tayi qanqanta da daukan dukkan wani bala'i da qulle qullen mammina......bai sake gasgata hakan da gasken gaske ba sai a yau. Da gaske batasan komai ba sai qanqanuwar duniyarta.....izzarta da sarautarta. Duka duka shekarun daya bata a baya ma yanzu ya sake zabgesu.

Ba duka 'ya mace bace zaka tara a zamin nan bata gane komai sosai game da wannan mu'amalar. Yau ga guda daya a gabansa,abinda ya ninka hauhawar farashinta a zuciyarsa. A yau yakejin ya shirya maidata tasa cikakkiya.....a yau yakejin ya shirya sanyata taji cewa ta zama tasa halak malak......a yau yakejin koda mutuwa bazai bari idan yana da iko ta qwaceta daga hannunsa ba.

"Kina da magani akhnan....kina dashi".

" Wanne ne?" Ta fada da sauri tana share hawayenta. Kansa ya dora sosai saman cinyarta yana zagaye mazaunanta kamar yadda ta lura hakan yana masa dadi,saita cusa yatsunta itama cikin sumarsa,abinda ya sanya wuta ta dauke masa na wucin gadi.

Fatanta kawai gari ya waye ta bashi wannan maganin nanay ta yaba da qoqarinta. Shima ya yarda ta rama halaccin da yayi Mata a baya

"Ka fada....don Allah" Ta fada a raunane. Kansa ya daga sosai dab da fuskarta,ya sanya idanunsa cikin nata.

"Kin shirya yadda mu cika aurenmu?.....kamar yadda kowanne ma'aurata suke cika aurensu?.....kin shirya yadda ki mallakamin kanki na.maidaki cikakkiyar mace?....." Ta tabbatar inda da wani abu daban aka gina zuciyarta da qirjinta ba abinda xai hana a yau su tarwatse su fado,tsoro firgici da razani suka sanyata kauda kanta da wani irin sauri,saidai bai bari ta cimma nasarar hakan ba,ya sanya hannunsa ya juyo da fuskarta zuwa gareshi yana dorawa da.

"Alqawari.......alqawari kikayi.....kince indai kikai alqawari saikin cika.....kince zaki kula dani wa nanay.....kince zaki cika wannan alqawarin...... Biftuuuu......." Ya qarashe maganar da wani irin rarraunan rauni daya shiga zagwanyar da abinda yayi saura na qarfin zuciyar daya rage mata.

🥹🥹🥹🥹🥹🥹 Ba'a riqe amanar nanay ba da alama,Allah yasa ka tanadi kalaman da zaka mata bayani a gobe idan Allah ya kaimu. Nidai da luu luu royal readers ba ruwanmu🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️🏃🏽‍♀️

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA* 09166221261

*SHAIDAR BIYA* 08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 75* ___________________________ *_Mg's ORGANIC SOAP_*

*_Shin kin gaji da banke banken sabulu wa fatarki?_*

*_Kullum ba ci gaba?_*

*_Kullum jiya iyau sai sake lalacewa ma da takeyi?_*

*_matso maza ga maganin matsalanki da izinin Allah_*

*MG'S ORGANIC SOAPS*

*_kamfanin da ya shirya tsaf don samar miki da sabulun da zai sanya fatarki KYAU ta goge tayi haske ME AJI bana bleaching ko me bata fata ba_*

*_KALAN 'YAN ABUJA.....kalar hutu hajjaju,asalin kalar fatarki ta anihin_*

*_Masu matsalan SKIN irinsu PIMPLES,SPOT,ACNE,SUNBURN in sha Allah kukanku ya qare....matsalarku ta qare_*

*AKWAI PACKAGE DA SUKE HADAWA GAME BUQATA*

*yammata.....zaurawa....amare.....da iyayen gida masu capacity wanda ya hada da* Soap Facewash Face cream/body cream Scrub Serum Cleanser Glow oil Toner *duka cikin package din*

*_INA MASU FAMA DA NANKARWA(STRETCH MARK)MG'S ORGANIC SOAP bata barku a baya ba_*

*Ku nememu kai tsaye a wannan number don GYARA DA MAGANCE MATSALOLIN FATARKU* 0806 299 1549

*MG'S ORGANIC SOAPS* *_takenmu (MAIDA TSOHUWA YARINYA....A SABUNTA YARINYA ZUWA SABUWAR HALITTA)_* ____________________________

Gaba daya ta qarasa gigicewa da maganarsa.....wannan alqawarin?.....da gaske ita ta daukeshi.......ita tace zata bashi maganin.....ita ta furta da bakinta.

"Amma garin yaya?" Ta yiwa kanta tambayar tana girgiza kanta gami da matse hannunsa da kyau cikin nata ba tare da tasan tayi hakan ba.

"Bazan iya ba......mutuwa zanyi.......bansan......bansan....."

"Shikenan?.....shikenan.....zan barki.....ni na yarda na mutun,amma karki manta idan na mutu.....na rataya a wuyanki biftuuuu.....nanay zata kalleki a matsayin wadda kika gaza.....kin kasa kula mata da yaron ta,nima zan mutu ina tuna cewa khadeeja ta kasa cika alqawarin data yiwa muhammad" Ya qarashe maganan a wannan karon shike riqe da hannunta idanunsa yana sake nutsasu cikin nata. Idanun da a yau wasu dabanne ba irin wanda ta saba gani ba.....wani irin ido ne da yake fidda wani narkakken qyalli me garai garai a cikinsa.

Idanunta ta lumshe saiga ruwan hawaye yana gangarowa,ya sake matsawa da kujerarsa jikinta sosai har gwiwoyinta suna shigewa cikin qirjinsa.

"Karkiyi kuka.....na gwammace na mutu d......."

"Ba zaka mutu ba!" Kalmar ta fita tana fusgarta da qarfi daga bakinta. Kalmar MUTUWA na daya daga cikin abinda ta tsana,tun daga sanda ta fahimci ita ta rabata da mamminta bayan kowan data sani tare da tashi mahaifiyar yake raye.

"Zan mutu mana khadeejaaaaaaaa......" Yaja sunan numfashinsa yana yin Kamar zai dauke saboda mararsa data sake dunqulewa ta cure guri daya da wani irin ciwo.

"Ba zaka mutu ba!." Ta sake fadi a wannan karon muryarta tana fita da sautin kuka. Miqewa yayi tsam a gabanta,ya bude tafukan hannunsa yana sanya nata a ciki ya mayar ya kulle,ya sake matsowa sosai yana cike gap din dake tsakaninsu ta hanyar kusanta fuskarsa da tata. Da wata irin murya.....wata narkakkiyar murya da sam batayi kama da tasa ba,wata kalan murya dake fita daga can qasan maqoshinsa gauraye da wani irin sauti me nauyi taushi da sanyi ya furta.

"Kina sona biftuuuu" A dan razane ta daga idanunta tana kallonsa. Wannan tsoron ya gauraya da wata matsananciyar kunya. Ya akayi?,abinda take tsoro?,abinda take kunya?,abinda take boyo ya sani gashi a tsaye gabanta da mafi girman kusanci yana gaya Mata shi kai tsaye.

"Kamar yadda nake MUTUWAR QAUNARKI!!" Ya furta yana motsa labban nan nasa da suka sake zama wani pink color sosai yana dage mata dukkanin girarta,lumsassun manyan idanunsa suna sake nuna girmansu.

Wani irin mamaki ya finciketa yana barazanar tsayar mata da numfashinta. Idanunsa take kalla kai tsaye kamar yadda shima nata idanun yake kalla,yana jin kamar ya shige ta cikin idanun ya saje da ita,su kuma narke su zama abu daya ita dashi.

"Yes......ina mutuwar sonki gimbiyata.........ina sonki.....ina sonki.....ina sonki.....ina sonki......ina sonki....ina sonki......" Ya maimaita sau ba adadin da sai data ji kowacce wuta ta jikinta taka tsinkewa......ya maimaita kalmar da dukka zuciyarsa da fitar numfashinsa......ya maimaita fada da yanayin da a cikin muryarsa ta dinga jin kamar numfashinsa zai dakata daga fita daga hunhunsa,ya sauke kalmar yana kuma sake dorawa da fadin.

"......ba don wannan lokacin ba......ba don wannan ranar ba.....ba kuma don ina neman komai ba........biftuuuu........ina sonki tun daga ranar dana fara gane wacece ke!......tun daga wancan ranar,.....tun daga wancan lokacin,ban sake bacci da idanu biyu ba......ina sonki.......ina qaunarki irin yadda baki da dukkan kalamai sunyi kadan su bayyanata a asalin yadda take a zuciyata".

Wani irin sheshsheqa ta saki......irin sheshsheqar yaron da yasha kuka me yawa da tsaho ya kuma samu lallashi. Nauyi taji kalaman sun manta,tamkar wannan jaririyar zuciyar tata ba zata iya daukarsu ba. Yana mata magana da wani irin yanayi daya qarasa illata zuciyarta ya kuma kassarata gaba daya.

A cikin kunnenta......cikin tsakiyar kunnenta bayan ya dora labbansa ya furta kalaman. Tamkar dai kalamai ne da sukafi komai daya taba furtawa a duniya daraja da tsada.....irin kalaman da ake bada ajiyarsu da wani irin girma martabawa da darajtawa zuwa ga kalaman.......wadansu kalamai da suka zama zababbu na musamman da ba kowanne kunne ya cancanci yaji irinsu ba. Kalaman da akeso kuma su isa kai tsaye zuwa ga ZUCIYA inda ke fafutukar kafa kai a can.

Ya saukesu a muhallinsu,ya kuma saukesu a inda ya dace,sun kuma yi wata irin sauka da cikin qasa da second goma suka kafa wasu irin rassa masu matuqar qarfi da tunbukesu zai zama wani abu mafi girman aiki da dan adam zai tunkari yinsa.

"Ki yarda ki zama MALLAKINA.......kiyimin alfarma gimbiyata" Ya qara fadi yana narkewa cikin jikinsa kamar yadda yaro me qyuya yakeyi sanda wani ke yunqurin karbarshi daga hannun mamarshi,yana sake matse tafukan hannayenta cikin nasa.

"Nnnnnnnn.......na amince.....amma don Allah.....kada ka kasheni......kad......kada ka cutar dani....mmmn" Bata qarasa fadin maganarta saman dressing table din ba sai bisa hannuwansa. Ya dagata cak kamar yadda uwa ke daukan jaririnta da tafukan hannayenta gaba daya. Ya hadeta da qirjinsa,yana sunkuyo da fuskarsa daidai tata,wani abu da batasan meye ba yana taruwa cikin idanunsa.

"Kinyi hannun riga da cutarwa daga kowacce irin halitta tun daga wancan lokacin......koda kuwa aljani ne komai girman sharrinsa ballantana dan adam.......dan adam dinma yaron nanay da motii?.....ZUCIYARKI nakeso ki mallakamin ba iya gangar jikinki ba......kin shirya mallakamin gaba daya?".

Wannan yanayin yafi qarfinta.....wannan kallon.....wannan kalaman......wannan idanun duka sake kasheta suke sakeyi bayan kowacce daqiqa.

"Ki mallakamin......don Allah......na roqeki" Ya fada muryarsa tana rawa sosai yana kuma manne fuskarsa da tata.

"......Na mallaka maka.......na baka"

"......har abada?"

".......har abada" Ta maimaita tana gyada kanta a hankali.

"Idan nace na gode......tabbas na rage martabar kyautar da kika yimin......zan maidake mallakina da gaske ba'a baki ba......zan tabbatar kin zama tawan......sannan nasan wadanne zababbun abubuwa ya kamata a gode miki dasu.......amma saidai......" Ya fadi da wani salo na rad'a,irin radar nan da murya ke fita a dakushe bada cikakken sauti ba.

"......ki zama jaruma.......don Allah biftuuuu.......bazan cutar dake ba........amma banyi alqawarin iya riqe kaina gaba daya ba". Daga haka yaci gaba da takawa yana riqe da ita a hankali kai tsaye zuwa bathroom.

Ajiyeta yayi saman wata waterproof chair,wadda kusan amfaninta cikin bandakin kawai shine zama.

Zaman tayi kawai,tana kallon yadda ya daura alwala,alwalar da duk bayan wasu sakanni sai ya waiwayo ya dubeta kamar zata bace masa. Gabanta ya tako a hankali da wani abun diban ruwa. Cikin salo na girmamawa ya dawo gabanta ya tsugunna saman qafafunsa

"Kiyi alwala" Ya furta da wata irin kasala yana duban qwayar idanunta.

Ruwa ya dinga zuba mata a hankali tana daura alwalar harta kammala. Ya maida abun,ya kuma ciro qaramin lallausan towel ya dawo gaban nata ya sake tsugunnawa.

Qafafunta ya kama ya dora saman cinyoyinsa,ya saka towel din yana tsane mata ruwan cikin kulawa da wani irin taushi,toilet din ya dauki wani irin shuru sai zuciyoyinsu dake bugawa cikin qirjinsu da wani irin yanayi.

"Ina fatan wannan rana ta zama mabudin alkhairi tsakaninmu......alkhairi na har abada" Ya fadi yana sanya mata towel din cikin tafin hannunta don ta qarasa tsane damshin,saboda baya jin zai iya tsane mata na sauran sassan jikinta ba tare daya rasa alwalarsa ba.

Shi ya zura mata after dress....sannnan ya mata rolling da mayafin abayar. Fuskarnan ta fito tas da wani irin kyau haske da sheqi kamar farin wata.

Ya zare idanunsa yana sake qoqarin tattalin alwalarsa,ya matsa zuwa gaba ya tayar da kabbarar sallah.

Raka'a biyu sukayi,bai tsawaitasu ba,kaman yadda bai tsawaita addu'o'in ba,ya juyo yana dubanta yana zube mata idanunsa da suka sake wani laushi. Hannunsa ya aza saman goshinta,a hankali cikin nutsuwa labbansa suka fara motsawa.

"Allahumma inni as'aluka khairaha wa khaira ma jabaltaha alaihi......wa'a'uzubika min sharriha wa sharri ma jabaltaha alaihi". Yana qare addu'ar wata irin nutsuwa tana saukar mata. Wata nutsuwa me cakude da aminci tana sassauta wannan tarin fargabar dake maqare cikin zuciyarta.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Ya cire hannunsa daga saman kanta,dukkanin jikinsa yana amsawa da wani irin yanayi,saidai duk da hakan.....zaiso ya gina dare me albarka.....zaiso ya bude maqullin gina nashi iyalin na qashin kansa da dukkan wani abu na koyi da sunnar manzon Allah S A W,domin neman albarka a cikin rayuwarsu gaba daya.

Tana kallonsa ya fita......ba jimawa kuma ya dawo daki dauke da wani dogon glass cup. Dab da ita ya zauna,yana aike mata da saqon wannan lallausan qamshin nasa da a duniya a yanzu ba wani kalan qamshi da take mutuwar so da marari irinsa.

Da tattausan murmushi akan fuskarsa ya miqa mata cup din,wanda sai a sannan ta lura madara ce a ciki. Tatacciyar madarar data lura qabilar oromo na matuqar ji da ita. Madarar da sha daya ta mata ta samu kyakkyawan mazauni a cikin zuciyarta.....sannan kuma ta fahimci tarin banbance babancen dake tsakaninta da tasu ta agadez.

"Bismillah......kada kice a'ah.....late comer ne ban shigo da komai ba" Ya fadi dukkanin idanunsa da jikinsa na sake masa nauyi. Saidai akwai abinda yakeso.....wannan TSORON.....wannan tsoron yakeso ya cire daga ranta,nutsuwa yakeso ya samar mata. Ba gangar jikinta kawai yake buqata ba.....a'ah.....harda wannan zuciyar dake adane cikin gangar jikin.

Yanaso ya gina darensa da wani memory me kyau......yanaso ya fara da qauna soyayya da kulawa,ta yadda ba zata sake gudunsa ba,daga wannan ranar.....daga wannan lokacin,zasu narke ita dashi,su zama abu daya wanda ba za'a iya banbance ina HAISAM ba ina kuma AKHNAN?.

Bata musa ba,ta saka hannunta zata karba,saidai ya mata dabaran hade yatsunta cikin nasa,bai kuma sakar mata hannun ba ya tayata kai cup din bakinta.

Kurba daya,biyu uku tace alhmdlh,bai matsa ba sanda ta zare hannunta,sai shima yakai cup din bakinsa saitin inda ta cire nata bakin. Kurba ukun kawai shima yayi,ya miqe dashi a hannunsa ya sake fita.

Ta sauke ajiyar zuciya me nauyi tana jin nutsuwa na sake saukar mata. Wannan tsoron firgicin da razanar da tayi a dazu yana raguwa a hankali.

"Ashe ba haka bane....ba kaman yadda na zata bane" Ta fada can qasan ranta.

Da cikakkiyar sallamar data sake wanzar da nutsuwarta ya dawo dakin. Yadan jima kadan ba kaman fitar da yayi dazu ba. Ta daga kanta da nufin amsa sallamar saidai kallonsa a yanzu ya gagareta,bugun zuciyarta kuma ya nemi komawa da gudunsa kamar dazun.

Ba komai a tare dashi dai gajeran wandon daya tsaya iya cinyoyinsa. Wannan faffadan qirjin.....wannan ginannen jikin.....wadannan fararen cinyoyin dake lullube da baqar gargasa gaba daya sun bayyana.

A nutse ya dinga bin kowanne haske na dakin yana kasheshi,kafin ya tako zuwa inda take a hankali.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA* 09166221261

*SHAIDAR BIYA* 08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 76* ___________________________

*_INA MASU SON KOYON SANA'AR DATA SHAFI ZAMANI KAI TSAYE?_*

*_SANA'AR DA A YANZU DA ITA AKE DAMAWA?,ITACE TAKE KAI DUBBAN MATA GA GACI?....MAZA ZO KIYI JOINING WANNAN CLASS DIN DA GUDU_*

Wa.me/2348036027448 A cikin wannan class ɗin zaki koyi: ✨ Stone Lifaya ✨ Stone Veils ✨ Glitter Lifaya ✨ Glitter Veils ✨ Paint Work ✨ Flower Design on Lifaya & Veils ✨ Stone Placement Techniques ✨ Glitter Pattern Design ✨ Color Combination & Finishing ✨ Materials Selection Guide ✨ Pricing Your Work for Profit ✨ How to Get Customers Online ✨ How to Start Your Own Lifaya Business 💎 Daga beginner har zuwa professional level. _____________________________

Dukkanin hannuwansa biyu ya saka ya tasheta tsaye tana facing dinsa,ya sanya hannunsa ya fara ware rolling din dashi yayi mata shi a dazu a nutse sannan ya jefar da mayafin a qasa yana jin komai nata ya soma fusgarshi. Hannunsa ya sake sakawa yana zuge zip na after dress din da wani irin slow motion daya dinga tafiya da bugawar zuciyarta. Ko ina na jikin ya soma daukan rawa,tana hangen wadannan qwayar idanun nasa ta siririn hasken daya rage na gefan gado bai kashe ba.

Kaman zata iya daurewa sanda ya kammala zuge after dress din ya sabuleta qasa tabi ta qasan qafafunsu.......ya kuma fara balle maballin dake tsakiyar breast dinta wanda shine kawai abinda ya riqe rigar.......amma sanda ya balle na farko ya tafi na biyu saita samu kanta da damqe bayan hannunsa cikin tafin hannunta.

Tsaiwa yayi cak idanunsa suna sake rufewa,numfashinsa yana sake hautsinewa da wani zazzafan yanayi.

"Banyi brush ba" Ta fada muryarta a rarrabe da yanayin da zai gaya maka ba wannan uzurin bane ainihin silar maganarta ba.

Readers Also Read

More by Huguma