Kenza eBookz

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 43

L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 43

L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 43: L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 43. Murmushi ya saki a hankali,wani tattausan murmushi da…

3,343 words

Murmushi ya saki a hankali,wani tattausan murmushi da taji saukarsa har cikin tsakiyar zuciyarta. Bata ankara ba tayi gaba daya ya janyota yana raba qafafunta da qafarsa guda daya,ya riqe fuskarta da kyau cikin lausasan tafukan hannayensa......ya kusanta fuskarta da tasa sannan ya fara magana da sautin daya dinka aike mata da qamshin mint me sanyi dake fita daga harshensa

"Inason komai naki.....komai naki ki barshi a yadda yake.....ni yayimin......inason kayana a haka......" Ba wannan takeso ba.....uzuri takeso ya bata,kuma a wannan lokacin bata hangeshi ba.....bataga alamar samunsa ba,amma bata saare ba,jikinta dukka yana kyarma sanda taji jikinsa ya fara gogar nata.

"Amma......amma ai in......" Bai barta ta sake cewa komai ba,bai bata kowacce irin dama ba ya manne bakinsu guri daya a haukace yana danneta da wani irin zazzafan kiss......

Da wani irin zafi ya sanya yatsansa d'aya ya balle mab'allin daya rage.....maballin daya zame masa shamaki gurin haduwar fatar jikinsu guri daya,sannan ya zura yatsunsa biyar yana sabule rigar data tsaya a iya kafadunta,take ta sulale da sulbin da take dashi tabar masa akhnan dinsa ita d'aya kaman yadda yake da buri da muradin jinta.

Wani irin abu taji yana yawo cikin kwanyarta sanda ya manne fatar jikinsa cikin nata......wani irin daukewa numfashinta yaso yi amma ya zuqo mata shi ta cikin zazzafan kiss din da yake aike mata. Wani kalan kiss da batacin karo da labarin irinsa ba......kowanne lungu da saqo na cikin bakinta yake yawatawa tamkar wanda yayi ajiya yake neman inda ya boyeta.

Tangal tangal suka fara yi shida ita sanda ya fara bata wani irin skin to skin therapy daya sanya tsigar jikinta gaba daya miqewa,ta kuma fara loosing nata control din. Duk jikinta ya karbi saqonsa da wani irin qarfi da harbawar da bata taba zaton akwai wannan connection din da zai karbi irin wadannan saqonnin a jikinta ba. Tana yin baya luuu saboda karyewa garkuwa jikinta dama karsashinta,da kuma nauyinsa da yakeso ya sakar mata......shi kuma yana gaza tallafota ne saboda nasa qarfin da yayi matuqar rauni da yadda yake sake nisa da duniyarmu......yake kuma sake fita daga hayyacinsa.

Wani irin numfashi kawai yake fitarwa da wani irin sauti da yake sake shiga kunnuwanta yake qara haukatata.....a haka suka ta riski bango.....sai yaji kaman dakin ya musu kadan ita dashi.....sai yaji kamar iskar dake duniya ta masa kadan gaba daya.

Yadda ya dauketa cak a wani mugun haukace ya sanyata riqeshi gam tana runtse idanunta. Sai a lokacin ta samu bakinta daya zame daga nasa yana nufar saman faffadan gadon dake d'ame da wasu irin shimfidu da alfarma.

"Don Allah......"

"Karki cutar dani.....karki kiramin kowa......don Allah nima" Ya fada bayan ya mata kyakkyawar shimfidewa saman gadon,shimfidewar data bashi daman ganin komai da komai,kaman yadda yakeso.....kamar yadda ya jima yana mafarkin samu da gani......shimfidewar data sake haukata kowanne sashe na kwanyarsa,ta soma tureshi daga duniyar da yake ciki zuwa duniyar isa ga ainihun DUNIYAR D'IYAR SULTANE.

A wannan lokacin.....a maimakon duvet shine ya zame mata cikakken bargo,ya maye duk wani gurbi da muhallin da take rungume pillow......ya mamaye kowanne gurbi da take amfani da sutura wajen killace jikinta,ya mamayeta da wasu irin saqonni.....wani irin aike da bata taba sanin akwai irinsa a duniya ba.

Hannayensa takeji a mabanbantan gurare a jikinta. Duk inda kuma yayi aike dasu saita rasa numfashinta na wasu daqiqu. A hankali.....cikin nutsuwar da akowanne yanayi bata rabo dashi ya soma fitar da ita daga hayyacinta. A wannan lokacin ya gaya mata KEMA MACACE CIKAKKIYA.....a lokacin ya karanta mata amma a aikace tana da feelings irin na kowacce halittar diya mace lafiyayya.

Dishi dishi take ganinsa ta cikin idanunta,tana son tayi magana.....tanaso tace wani abu....tanaso ta dakatar dashi saboda can qasan ranta tana jin kamar ba daidai suke aikatawa ba amma bakinta ya gagara buduwa. Iya ganinta a wannan yanayin kawai ya kunna wata irin wuta cikin kansa,a hankali ya soma sauka daga wancan layin ya fara nemawa kansa mafita. Mararsa yakejin kamar zata fashe...kamar bazai iya qara minti daya a duniya ba.

Saidai daga sanda ya fara canza layi......daga sanda ya fara sauka daga wancan karatun zuwa wani....daga wannan lokacin ta fara dawowa hayyacinta......daga lokacin ta gara gane me takeyi.....daga lokacin kuma ta fara gane wacece ita.

Shi da ita gaba daya jikinsu wani irin rawa yake kaman wadanda sukayi wanka da ruwan sanyi sanda ake tsakiyar hunturun sanyi.

"Kayi haquri.....don Allah" Kansa ya girgiza yana yunqurin zame hannuwansa daga cikin nata.

"......idan na haqura,mutuwa zanyi.....Allah mutuwa zanyi da gaske"

"Nima zan mutunne.....idan kayi zan mutu HAISAM" Ta furta sunansa da cikakken haruffan da suka sake kunnashi.....suka tsokano wani abu dake danqare can qasan zuciya dama gangar jiki

"......sake fada.......HAISAM!" Yayi maganan kamar wanda ya samu tabin qwaqwala yana duban idanunta da fuskarsa data sauya kamanni,yana kuma maimaita sunan nashi da kanshi kamar meson banbance wani abu.....yanajin yadda ta fadi haruffan sunan nasa a jejjere suna kwance wani abu can cikin kansa.

"........ki yarda mu mutun tare.....ina da tabbacin zamu sake tashi tare....mu sake rayuwa tare......na miki wannnan alqawarin" Ya fada tana mata wani irin mahukaciyar runguma yana jin har yanxu baikai inda yakeso ba.

"Bappi na....k"

"Shshshshsh....." Ya fadi yana daga fuskarsa da sauri yatsansa saman lips dinsa.

"Nima ina da nanay......ina da motii......amma yau khadeeja nake buqata......ita nafi buqata.......idan sadakin bappi yayi kadan.......a shirye nake na ninka kowanne qwara daya sau adadin dukka abinda aka bayar......a yanzu,ki zabi komai......ki zabi kowanne adadi,na sani tabbas kimarki ta d'ara haka.....ba wanda nake buqata.....sai khadeeja..........khadeeja kawai kawai nakeso........" Ya fada yana sake riqe fuskarta sosai saitin nasa suna musayar numfashin da dukkaninsu yake fita da wani irin qarfi.

Yanaso yace mata ta fahimceshi ne.......ta nutsu,amma dukka kalaman sun qwace daga bakinsa,ya gaza samun hanyar da zai sarrafasu cikin bakinsa,duk ta yadda zai gaya mata sai yaga kaman sunyi kadan......kamar ba zasu isar da ainihin abinda yakeso ya fada ba.

"Tsoro nakeji...." Ta fada cikin kuka tana jin yadda ya danneta sosai. Tana jin yadda qamshinsa dumin jikinsa da komai nasa a yau yake samun wani irin kusanci da gangar jikinta. Kwarjininsa da wannan birkicewar gaba daya sun hadu sun maidashi wani haisam na daban,wani haisam din da abaya bashi idanuwanta suke kallo ba.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

"Muhammad zai amintar dake......" Ya fadi yana dora yatsarsa saman lips dinta da yakejin kamar zasu zautashi. Sirara dasu da suka matuqar qawata bakinta,saidai suna da wani irin sulbi da taushin dabai taba jin komai da irin wannan yanayin ba.

"Karkaci amanar........"

".......lada Allah zai bamu....kayana ne.....halal dina ce ke biftuuuuuuuuuuu......" Ya kira sunan nata kamar me shirin sumewa saboda yadda numfashinsa ya tafi ya dawo cikin wani irin yanayi na fitar hayyaci. Yadda ta motsa da zummar dagowa ta qwace kanta......wannan motsin sai ya zamana kamar ta tsokaneshi ne.....kamar ta turo masa komai da komai ne......abinda ya sake haukatashi kenan,ya sake toshe bakinta da nashi sannan ya sake dorata akan hanyar data sauka dazun cikin wani irin salo....cikin wata irin siga ta qwarewa tare da sanin kowacce siga ta haukatar da d'iya mace a wannan fagen.....kamar yadda ya karanta a karance sau babu adadi,kafin sannu a hankali ya soma shigar dasu wannan duniyar.

Duniyar aminci......duniyar yarda.....duniyar sallamawa......duniyar dake cike da halacci da maida juna abu GUDA DAYA TAK!. Duniyar da ba kowa a cikinta sai ma'aurata guda biyu.....duniyar dake cike da wani irin yanayi dayakan girmi tunani ko shekarun mutum.

Wani irin kuka ta saki sanda takejin wani baqon yanayi a tattare da ita. Ba baqon yanayin kawai ba.....wani irin zafi radadi da azabar dake ratsa kwanyarta.

"Kace ba zaka cutar dani ba.....amma kasheni zakayi da gaske kaima" Bai fasa abinda yakeyi ba,kaman yadda bai fasa riqe fuskarta cikin hannunsa ba yana girgiza mata kai kamar zautacce,kalma ko daya ta gagara fita daga bakinsa,so yake ko yaya ya gaya mata yadda yakeji.....so yake ko yaya ya mata bayanin da zata gamsu,amma ya kasa fadin komai,sai rawa da dukka ilahirin jikinsa yakeyi,ya gaza riqe kansa sam.....kowanne control da yake zaton yana dashi sulalewa yakeyi yanayin nasa guri.

"Haisaaammm" Ta sake fadi a karye kamar wadda duniya gaba daya da abinda ke cikinta suka juya masa baya.

"Maimaita......don Allah" Ya fada idanunsa suna lumshewa kamar ba zasu iya sake budewa ba har abada.

Muryarta da sunanta da yake kira cikin sautin yana sake kunna masa wani abune cikin kansa......yana sake buda zuciyarsa da wani irin yanayi da babu wani abu a duniya daya taba kaiwa cam qololuwar har ya budeta haka.

"Haisaaammm!!" Ta sake fada da amon da yafi na dazu a nata zaton zaifi jinta.

"Repeat again biftuuuuuuuuuuu" Ya fada yana sake jin qwaqwalwarsa tana haukacewa.

"Hai......saaaammm" Ta kuma fada a rarrabe wannan karon saboda yadda taji azabar tana ninka ta baya idanunta face face da hawaye.

"Repeat it khadeejah!!!" Ya fada da wani irin qaraji. Wani abu ya fusgi hankalinta,sai kawai ta sake tattara dukka qarfinta.

"Bappiiiii!!!" Ta kira har jijiyar wuyanta tana futowa rad'a rad'a.

"Nooooooo" Ya fada da sauri yana sake mata nauyinsa gaba daya.

"Allahumma jannib nashshaidan.....wa jannibishshaidana ma razaqtana" Itace kalma ta qarshe daya bari ta fita a bakinsa a rarrabe yana hada haruffan da qyar suna qwace masa.

*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*

*Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank*

*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*

08187255862

*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*

*2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 1,000*

*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*

08187255862

*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*

*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA* 09166221261

*SHAIDAR BIYA* 08187255862

*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*

*QASAITA👑*

*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎

*H U G U M A*

*BOOK 03///PAGE 77* _________________________ https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0

*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*

*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*

*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*

*_Assalamu alaikum my loyal people_*

*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*

*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*

*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*

*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*

*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*

*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*

*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*

*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*

*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee* __________________________

Duk wani qofa da bakinta zai samu daman sake magana ya tashe mata shi......duk wata dama da zata sake magana bai sake ara mata shi ba. Bai kuma d'age mata qafa ba......bai bata chance ba ko qwaya daya sai daya tabbatar ya maidata cikakkiyar MACE.....sai daya tabbatar ko ina za'aje ta amsa sunan MALLKINSA......sai da yaji a jikinsa a yanzu sunanta MATARSA......a yanzun DNA dinsa da nata sun gauraya guri daya.....kuma gaba da abadan ba abinda zai goge wannan......sai daya samu tabbacin a yanzun sunanata ta koma cikakken nasa sunan KHADEEJA MUHAMMA HAISAM ABA JIFAR......ba KHADEEJA SULTANE MUHAMMAD HAMMUD ba.

Da wannan yanayin daya shiga......da wannan gushewar tunani da hankalin daya samu hakan bai sanya ya ture fahimtar samunta a matsayin CIKAKKIYAR MACE wadda bata taba mu'amala da kowanne d'a namiji ba sai shi.....da wannan ta samu alfarma ya daga mata qafa.....bayan ya tabbatar ya bude hanyarsa kaso me yawa,tamanin cikin dari. Ya mata wani irin kyakkyawan riqo yana jin kamar duk abinda yake tare dashi a jikinsa na shekara da shekaru yana sauka a hankali.

Wani kyakkyawan runguma yayi mata cikin jikinsa. Ba kuka takeyi me sauti ba......amma yana jin dumin hawayenta da kuma yadda dumin dake jikin fatarsa da fatarta suke sake gogayya da juna.

Duk da yadda sautin kukanta yake yankar zuciyarsa....amma a wannan gabar ya zama dole ya qyaleta tayishi. Wani irin nutsuwa.....saussauci da tarin sukuni yakeji yana lullubeshi. Wata irin cikakkiyar nutsuwa da bai taba jin irinta ba kaf duniyarshi.

Virgin ce.....wani abu guda daya dake sake sanyawa yaji zuciyarsa kamar zata daskare......wani abu guda daya daya sani a wannan zamanin.....wata tsuntuwa ce me matuqar girma kima da daraja a gurin 'ya'ya maza,wanda ba kowa bane yake iya samunta ba. Bashi da wani mummunan tunani a kanta......iya tsare gidanta.....nesanta kanta da kowanne d'a namiji....izzarta da jin kanta kadai ya sani xai taimaka mata wajen tsare wannan abun....wannan ALFAHARIN KOWACCE D'IYA MACEN.....'yancinki sannan kuma TUTIYARKI.....saidai samun tabbacin da yayi a yanzun yana sake sawa yaji kamar yana sake yin balaguro ne zuwa wata duniyar ta daban.

Karo na ba adadi ya dora tattausan labbansa saman goshinta ya ajiye Mata lite kiss. Yana sake jin kukanta yana sake yamutsa zuciyarsa. Ko sau daya bai bari tayi nesa da jikinsa ba tun bayan kammalar komai,ko alwala ya gaza tashi yayi duk da yasan zaman haka ba abu bane me kyau. Amma wannan nutsuwar da yake samu....mannan yanayin dake ratsa jikinsa na rungumar fatarta kai tsaye da yayi cikin fatarsa bayason ya yanke masa.

Yanaso ya mata magana tun dazun amma ya kasa,zuciyarsa a narke take sosai......baisan qwalla bace cikin idanunsa sai da yaji damshinta saman eyelashes dinsa. Ya sani shi me dimbin laifi ne sosai yau a gurinta....amma inda yake godewa Allah data yarda taci gaba da kwanciya a jikinsa ba tare datayi tawaye ko bore ba,iya hakan wata qarin alfarma yakeji ta masa.

A nutse ya motsata da zummar gyara mata kwanciyar yana sake jin wani sabon abu yana taso masa. Yana jin kamar sabon qarfi yake sake hadawa......amma ya yiwa kansa alqawarin a yanzu yanzu dai bazai sake tabata ba. Yanason gina komai da soyayya qauna da shauqi,bawai da tsoro ba. Tabatan da yayi da nufin gyara mata kwanciyar sai tayi yuqurin qwacewa,abinda ya fama mata can inda ya dauki zugi sosai kaman ba'a jikinta yake ba,ta furta.

"Wayyo Allah na" A wahalce. Sautin ya fita da wani irin yanayi daya narkar masa da zuciya. Sai yakejin kamar da gaske yaci amanar.....sai yakejin kamar bai kyauta mata ba.....kamar he pushed too far.....duk da yasani,yayi namijin qoqari.....ya riqe kansa sosai.....yayi controlling kansa fiye da yadda ya zata zai iya,duk don ya samar mata sassauci.

"I'm sorry" Ya fadi da wata murya data zama sirri ce tsakaninsa da akhnan din kawai,hannunsa saman lallausar sumarta mai santsi yana shafata a hankali da sigar lallashi.

I'm sorry daya fada a yanzun,tun tana lissafa adadin nawa ya fadi sanda baya cikin hayyacinsa da yanzun daya dawo daidai har itama ta bace lissafi.

This is her first time.....yasan duk yadda yakai ga lallabawa wannan ciwon wannan mikin dole ne a sameshi......wani tausayinta ne yake narkar dashi.

"Biftuu?" Ya kirata da wani lallausan sauti can qasa cikin kunnenta yana sake rungumeta a jikinsa sosai.

"Ka qyaleni......don Allah"

"Bazan iya ba biftuu.....bazan iya ba,not now......kiyi haquri kinji?" Ya fada yana yaye gashin kanta da tun dazu yake rufe mata fuska.

Fuskarta da idanunta kadai yake so ya gani,koda ya siririn hasken da yake dakinne. Yana jin gaba daya ragamar rayuwarsa da duniyarsa yanzu haka a tafin hannunta

Wani mahaukacin so cakude da kishinta ke sabauta kowacce gaba ta jikinsa. Sai a yanzun a wadannan tsukin ya fahimci ma'anar rayuwa. Sai a yanzu yasan yana rayuwa.....a baya rayuwa kawai yake da sunan rayuwar bana haqiqa ba.

"Idan na barki.....mutuwa zanyi my princess" Ya fadi da kaman yaron goye da wani irin yanayi na tausayi yana kwantar da kansa saman nata kan.

"Kiyi kuka yadda kikeso indai zuciyarki zata daina zafi.....na miki ba daidai ba,kuma na cancanci hukunci

Idanunta ta lumshe tana jin bugun da zuciyarsa keyi kaman zata balla qirjinsa. Tunda ta samu kyakkyawan masauki cikin qirjinsa abinda take saurara kenan. Kukanta na kunya ne.....matsananciyar kunyar da batasan inda zata kaita ba. Itace yau da hada jiki da sheikh muhammad haisam......yau itace wani d'a namiji yayi zurfi a sirrinta irin zurfin da ko ita bata isa tayishi ba?.

Yau ta raba sirrinta mafi girma da sheikh muhammad haisam.....ya mallaka mata wani abu da tayi imanin itace mace ta farko data fara sani.....data fara gani.....data fara ji a tattare dashi. Kunya takeji.....kunya takeji kamar ta kasheta. Tabbas qafafunta cinyoyinta qirjinta da bayanta duka zugi suke mata.......saidai abun baikai yadda ta zata ba.....abun baikai tsanin yadda ta hangeshi a tattare da falaak ba.

Akwai wani taushi cikin halayyarsa......akwai wata nutsuwa data tabbatar BAIWA ce Allah yayi masa. A kowanne yanayi nasa sai ya nuna DATTAKO,sannan kuma KAMALARSA tana sake nuna kanta. Ta tabbatar akwai banbanci tsakanin abinda ya faru da ita da kuma wanda ya faru da falaak nesa ba kusa ba.

Duk da can cikinta tana jin wani irin yanayi mara dadi da ko motsawa batason yi,numfashinta tana jinsa a qirjinta,gabbanta dukka amsawa suke har yanzun,amma ta tabbatar baiyi mata yadda take zata ba.

Saidai yadda komai yake baqo a gurinta ya sanya takejinta wani iri. Tana kuma sake jin kunya tana binneta idan ta tuna a yadda ya ganta a dazun,da kuma yadda take kwance yanzu haka cikin jikinsa

"Kiyi haquri....." Ya sake fada yana narke mata har ya sanya ta sake shigewa jikinsa ba tare data shirya ba,shi kuma ya sake bata dama sosai,saidai da sauri ta sake qoqarin janyewa amma abun dazu na radadi da zugin da takeji ya sake sokarta

"Wayyo Allah na" Ta sake fadi da muryar kukan nan.

"Ya salammm.......I'm sorry" Ya sake maimaitawa a rude yana qoqarin supporting bayanta da hannunsa.

Ido ta lumshe,ragowar hawayen data riqe yana gangarowa,ya sauka a hankali ta tsakanin lallausar gargasar qirjinsa ta ratsa fatarsa. Ya lumshe idonsa yana jin dumin hawayen yana gauraya da d'umin jikinsa da ya soma hada wani sabon zazzabin.

Tasha ji.....tasha karantawa,kalmar KIYI HAQURI wata kalma ce da maza suka dauketa da girman gaske. Wata kalma ce da take musu tsada,wata kalma ce da suka kambamata,furtawa mace ita a gurinsu faduwa ce...zubewa ce,amma sai gashi,a gareta ba haka abun yake ba.

Yana da sauqin ce mata KIYI HAQURI,ba kuma iya na yau ba....ba iya na yanzun ba kawai,tun a baya.

Zata masa adalci dari bisa dari a nan gurin....zata bashi dukkan lambar girmamawa da kuma lambar yabo ta sanin KIMA NA DIYA MACE.

(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)

Idanunsa ya dora saman qaramin agogon dake jikin bedside lamp din,sai ya nuna masa qarfe uku na dare,awa biyu kawai zuwa da rabi ya rage ayi sallar asuba.

Cikin nutsuwa da dabara ya janyeta a jikinsa,ya maida gurbinsa da duvet din da dukkaninsu dama pillows din suka watse a qasan gadon,sannan ya sauka a hankali yana wucewa zuwa bathroom din.

Tsaiwa kawai yayi gaban mirror yana duban kansa. Wani qawataccen murmushi ne kawai ya subuce masa,yayi qasa da kansa yana juya komai yadda ya wakana. Shi kansa mamakin kansa da kansa yakeyi,duk da yasha 'yar wahala shi kansa kafin ya gano hanyarsa,hanyar daya tabbatar bai gama budeta gaba daya ba....to amma yaji abinda baki da kwatance basu taba kwatantowa gauraye daidai ba.

Ya tuna kalmar maleek a wancan ranar.

"Ashe mun dade a matsayin buhunbuna kuma bahuna ba tare da mun sani ba?" Murmushi ya sake subuce masa sanda ya sakarwa kansa ruwa a cikin shower

Maleek baiyi qarya ba,amma kuma sunfi bahuna ma.....saidai yace sun jima cikin farfadiyar rayuwa.....sun dade da zama kwalaye da gwangwanaye marasa amfani,sai yanzu da suka yiwa kansu babban gata. Shi daya cikin shower din,ruwa yana ratsashi yana tunani. Lallai ashe iyayensu sunso musu rahama.....iyayensu sunso musu alkhairi da sukaso suyi aure tun kafin yanzu.

"In sha Allah,zan aurar da d'ana ko 'yata tun suna da qananun shekaru" Ya furta can qasan ransa a hankali yana yin baya da tattausar sumarsa da ruwa ya sanya ta kwanto ta gaban goshinsa.

Readers Also Read

More by Huguma