L u'u l u'u book 3 complete by huguma - Chapter 73
L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 73: L u'u l u'u book 3 complete by huguma Chapter 73. “Now I want you to myself.” ya furta maganan cikin…
3,354 words
“Now I want you to myself.” ya furta maganan cikin kunnuwanta,daidai sanda jirgin yake ratsawa cikin duhun sararin samaniya,yayin da a cikin jirgin zuciyarta ke narkewa a hankali.
*MAKKA* *_Raffles hotel_*
Sun isa cikin dare. suka samu kuma qasaitaccen convoy na jiransu a wajen private terminal. Black SUVs masu tinted glass. Royal security.
Kamar wancan karon.....haka akazo tarbarsa,abun wannan karon bai barta da mamaki me yawa ba,saboda ta gama sanin wayeshi. A yanzun dukkan mamakinta na sauqin kansa ne da rashin daukan kansa a bakin kowa. Idan taga yadda larabawan suke girmamashi suna gaidashi......ta tuna yadda yake treating nata da kulawa. Ya shiga kitchen ya hada mata abinci,ya tayata shiryawa sai taji wani tsoro ya kamata. Tsoron anya bata wuce gona da iri ba?.
Ta jingina kanta a glass window tana kallon Madina. City lights masu haske da suka cika garin. Masallatai,kiran sallah daga masallatan dake nesa.
Wani irin natsuwa ne a cikin garin,nutsuwar da babu inda zakaje ka riski kwantankwacinta sai a cikin garin me albarka.
Haisam ya lura da yadda take kallon wajen.
“Tired?” ya tambayeta da kulawa. A hankali ta girgiza kai.
“No.” ta furta da wata nutsatsiyar murya.
“I think my soul needed this place.” Sai ya kalleta na second biyu. Wani irin softness ya bayyana a idanunsa. Ya miqa hannunsa yana riqo nata a tausashe.
“Mine too.” ya amsa yana kulle idanunsa tare da budesu lokaci guda. A hankali ta aza kanta saman kafadarsa. Tana jin a yanzu......lokaci yayi da dukkaninsu zasu samu cikakkiyar nutsuwar ruhi......tarayya me albarka da kuma qarin fahimtar juna a tsakaninsu.
Wannan hotel din dai....wannan hotel din daya bar mata memories masu dadi cikin kanta. Memories din da bata taba zaton masu dadin bane sai yanzun da suka zama abu daya ita da haisam din.
“Freshen up.”
“We’re going for Umrah." Ya fad'a yana cire agogon dake daure a hannunsa.
A kunyace ta fara rage kayan jikinta,saidai ta lura sam ma kamar hankalinsa baya kanta. Ya kammala cire komai yabar boxer a jikinsa. Ya dauki towel dinsa ya nufi bandaki kai tsaye,ita kuma ta dauke idanunta tana daure gashinta daya ware. Ta sakankance.....bata ankara ba ta jishi ya dawo,ya kuma dauketa cak yayi bathroom din da da ita ba tare daya tsaya neman ta bakinta ba.
"Relax mana.....zamuyi koyi da sunnar manzon Allah....." Ya fada yana dakatawa daga bakin bathroom din,idanunsa cikin nata,fatarsa dake gogar tata sai taji kamar tana neman tada qura ne,abinda zai karanta mata hadisi ne,don haka bai yarda ya qarasa bakin bathroom din ba.
"Nana aisha tace mun kasance muna wanka tare da annabi.....a cikin mazubin ruwa daya,sai ya kamfata nima haka,har hannuwanmu suna haduwa guri daya".
"S A W" Ta fada tana motsa labbanta a hankali,tana jin kuma yadda qamshinsa ke fita direct daga fatar nan tasa data lullube gymnastic body dinsa.
"Daga yau......inde ina guri......ba batun wanka daban daban......deal?" Ya fada yana fiddo mata manyan idanunsa. Kai ta gyada a hankali kunya tana narkata.
"Deal" Ta amsa masa,sai ya saki murmushi ya kuma sanya kai zuwa bathroom din da ita.
Shi ya taimaka mata ta shirya tsaf cikin baqar abaya data fidda sigar kyanta. Kaman yadda yakeyi a yanzun,shike taimaka mata da abubuwan daya lura bata saba dasu ba,suna bata wahala kuma tanaso ta koya din. Ya rage shigar birra sabgarsu,komai da takan kira birra shike mata,sai itama ta soma qoqarin yin abubuwan da kanta.
Riqe da hannunta suka shiga haram. Fararen haske na bayyanar da wanzuwar ka’abah. Dubban mutane cikin ibada,ddu’o’i na tashi zuwa sama da neman amsawarsu daga ubangijin talikai.
Akhnan ta tsaya lokacin da ta ga Ka’abah. Numfashinta ya dauke na wucin gadi,sai hawaye suka soma zuba saman kuncinta.
Abubuwa da yawa take tunawa.....abubuwa da yawa suke dawo mata. Rayuwa gaba dayanta qarya ce da yaudara,wani irin muradadden alamari ne kawai a cikinta. Ta tuna mammina......da rayuwarta da ita a baya,wadda rai ko zuciya basu taba kawo faruwar wannna ba. Ta tuna mamminta,kowa dake zagaye da ita tana jin kamar yana da mahaifiya.....ita kadai ta rasa. Duk da a yanzun uwaye har biyu Allah ya ninka mata.
Motsinta da komai nata yana kan idanunsa cikin kulawa da tattali. Kamo hannunta yayi da wani irin taushi da nutsuwa,sai ya matsa kusa da ita kadan.
“Easy, habibti.” ya fada kukanta yana huda masa zuciya. Ta kalleshi da idanunta masu hawaye.
“I can’t explain what I’m feeling…” ta fadi da rawar murya.
Sai ya zuba mata ido. Then quietly
“You don’t need to.”
“I understand.” ya qarasa fada yana kulle idanunsa cikin nata. Abinda ya bata wannan qwarin gwiwar kenan. Abinda ya bata wannan energy din kenan.....abinda ya sanyata jin tana tare da wata GARKUWA a gefanta.
Tare sukayi dawaf,cikin nutsuwa kuma a hankali. Cikin wannan kulawar da tattalin kamar wancan Karon. Ko kusa ko alama bai bada daman wani ya bangajeta ba. Ko kuss ko alama bai bawa wani daman ya tabata ba. Abinda ta lura kaman rijalil amn na bakin ka'aba sun rage adadin mutanen dake dawaf din sanda suka iso. Bai magana dasu ba.....da idanu ta fahimci suka gama komai,don haka cikin rashin cunkosu da janyewar jama'a taci gaba da dawaf dinta.
A zagaye na qarshe ya riqeta....ya kaita gaban ka'aba,shi da ita suka kifa fuskokinsu. Idanunta a lumshe tana hawaye,zuciyarta a bude da tarin addu'o'i da fata.....kunnuwanta suka jiye mata sautinsa.....sautin addu'arsa da wani yanayi daya sanyata bude idanunta a hankali.💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 132* _________________________ *_SHUWA INCENSE AND MORE_*
😊 *_kai daga jin sunan basai an gaya maka ba_*
*_kai daga jin sunan basai ka tambaya ko tsaya tunanin maganar me ake ba_*
*_MAGANA CE TA GIDAN QAMSHI_*
*BAFA GAMA GARIN QAMSHIN DA KIKA SABA JI BA HAJJAJU*
*KINA QONA TURARE YANA QAURI*
*KINA SAKA KHUMRA TANA BIN SHANUN SARKI*
*WANNAN DIN TURARE NE DAKE DAWWAMA A DAKI DA JIKI.....DA SALON QAMSHIN DAKE MANTAR DA ZUCIYA DUK WANI B'ACIN RAI*
*TASTED AND TRUSTED👌👌👌100% HAJJAJU*
*NA DABANNE A CIKIN NA DABAN*🙌🏽🙌🏽
*idan akazo kan SHUWA INCENSE an tashi magana*
*idan ma kinsan baki shirya jan magana ba a duniyar qamshi to kisha zamanki hajajju*
*_zaku iya magana da ita kai tsaye ta wannan number wayar_* +234 704 229 3387 ___________________________
Da farko,addu’arsa cikin larabci ne.....tataccen larabcin nan dake sanyata jin mutuwar son yaren musamman a bakin haisam din. Sai kuma muryarsa ta sauya. Lower,deeper,kamar addu’ar na fitowa daga wani sirrintaccen muhalli na zuciyarsa.
“Ya Allah…" Ya fada cikin qanqan da murya da qasqantar da kai. Ba yarima bane wannan......ba billionaire bane......tataccen bawan Allah me yawan tsoronsa takeji a yanzun tattare dashi.
“Ka bani ikon zama alkhairi gareta......kasa na zama mafin alkhairin maza a gurinta.kamar yadda manzonka muhammad S A W ya zama ga nana khadeeja”
“ya Allah.....kar ka sanya ni dalilin ciwon zuciyarta.”
"Ya Allah......kada ka qaddaramin son wata macen.....ko kwadayin aurenta. Ka wadata idanuna da zuciyata da khadeeja muhammad hammud kadai......"
"Ya Allah.....kada ka bani daman ganin komai da zai burgeni daga wata macen......ka tsaida amincina idanuna da zuciyata akan khadeeja muhammad hammud ita daya har abada" Bugun zuciyarta dama numfashinta dukka suka dakata na wucin gadi. Saboda bata taba jin Haisam yana magana da wannan softness din haka ba. Sake jin muryar nan tasa tayi wadda ta sakeyin can qasa sosai,da alama sirri yake da mahaliccinsa......amma sai taji ko yaya tanason jin wannan asirin zuciyar.
“She came to me carrying wounds…”
“…Ya rahman ya Allah ka bani ikon kula da zuciyarta yadda ya dace.” Hawaye ne suka soma taruwa a idanunta. Tana jinsa idanunta a lumshe,sai ya dan sauke numfashi,kamar yana qoqarin fadin wani abu mai nauyi.
“idan ka qaddara 'ya'ya a tsakaninmu...…”
“…make them loved before they are even born.” wannan karon dafe bakinta tayi da wani mamaki da farinciki.
“Make our home soft for them.”
“Make me gentle with them.” shuru ya sakeyi,kamar yana qoqarin controlling feelings na zuciyarsa.
Ya Allah…”
“She made my heart peaceful.”
“So don’t let me ever become a test for hers.” runtse idanunta tayi wannan karon,saboda a rayuwarta.....bata taba jin wani mutum yana addu’ar soyayya a kanta haka ba. Yanayin taji ya mata nauyi,sai taji meta roqa?,kaman ma bata roqa komai ba.
Ya sauke hannayensa a hankali ya juya,sai idanunsu suka hadu. Kallon kallo ya shiga tsakaninsu idanun kowannensu da tsantsar qaunar d'an uwansa.....qauna ta fisabilillahi. Na second daya,second biyu.....uku.....hudu....biyar.....babu wanda yayi magana.
Al'ummar duniya gaba daya suna motsi ko ina kusa dasu,gabansu da bayansu,amma a tsakaninsu kamar komai ya tsaya,ba abinda suke gani sai junansu.
Akhnan ta qarasa gare shi a hankali tana rufw tazarar tsakaninsu,Idanunta cike da hawaye.
“You prayed for me like that?” ta tambaya da mamaki zalla kwance a fuskarta. Sai ya zuba mata ido. Kamar baya ganin abin mamaki a ciki.
“Who else would I pray for like that?” Zuciyarta ta motsa,tana kuma jin yadda take narkewa a kansa,ta kamo hannunsa da hannaye biyu.
“You scare me when you love me this much.” ta fada tana girgiza kai sosai da gaske,quruciyar nan na harbawa sosai a fuskarta. Siririn murmushi ne ya subuce masa.
“Good.”
“Because you’ve done worse to me.” idanu ta sake zuba masa.....ta rasa me zatayi,kawai saita rungumeshi tsam a jikinta tana sake masa kuka.
"Allah ka qaunaceshi ninkin yadda ya qaunaceni" Ta fada a fili.....ta kuma ninka wannan addu'ar a zuciyarta.
Lokacin sa’ayi ta gaji kadan. Sai ya tsaya yana kallonta da tarin kulawa.
“Do you want to rest?” Ta girgiza kai.
“No.”
“I want to finish this with you.” Wani irin kallo ya mata. Kallo mai nauyin cike da yabawa qoqarinta.
“Then stay beside me.”
“Always.” ya rufe maganan da wani murmushi daya sanyata jin kamar duk duniya kawai an halicceta ne saboda ita dashi.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Da wani tarin nutsuwa suka kammala dukkanin ibadar umra dinsu. Wani irin kusanci,suka zauna daga farfajiyar masallacin daga gefe,kansa saman cinyoyinta,yana fallasa mata sirrikan zuciyarsa. Sake narkewa kawai takeyi,saboda yadda kalamansa ke aikewa da wani makami mara linzami zuwa cikin zuciyarta,ita kuma zuciyartata tana rarraba saqon ga kowanne sashe na jikinta. Tun tana zaune sosai sai da taji zaman ya gagareta. Ta sunkuya ta masa rumfa da fuskarta tana jin dumin numfashinsa da yadda yake sake luguiguita zuciyarta da kalamai da suka qara saukar mata da nutsuwa bayan nutsuwar data samu tun bayan kammala ibadarsu.
Tun a sannan.....tun a gurin tasan daren na musamman ne. Don basu koma hotel din haka salin alin ba. Ya riqe hannunta suka wuce wani gurin siyayyan kayan ciye ciye.
"Tayani tafiya kawai zakiyi" Ya fada mata da muryarsa data canza mata tun a farfajiyar masallacin,yana aike mata da wani narkakken kallo me tsuma zuciya.
Tayashin tafiyar kuwa kawai takeyi,ya dinga zagayawa yana tura cart yana tsintar kayan ciye ciye yana jefawa a ciki. Mamaki ya kamata,komai ya saka hannu ya dauka favourite dinta ne. Komai da zai dauka irin abinda takeso ne. Kamar mutumin daya saba mata siyayya shekaru da dama.....kaman wanda suka dade suna tare.
Imported juice din da take sha a dare indai ta sameshi. Wani biscuit da ta taba ci sau daya a gabansa watannin baya. Har wani chips da ita kanta ta manta tana sonshi.
"Haisamm" Ta kirashi data kasa jure mamakinta. Bai dago ba,still scanning shelves.
"Mhm" Ya amsa mata.
“How do you know all this?” Sai ya dauki wani snack ya jefa a cart din casually,still bai juyo ya kalleta ba.
"You talk a lot when you’re comfortable.” shuru tayi tanason tuna yaushe tayi magana me yawa haka a gabansa har ya haddace komai?.
"So kana haddace duk abinda nace?” ta tambaya da kokwanto.
Wannan karon.....ya dago idanunsa kanta. Siririn murmushin nan akan labbansa.
“I remember everything about you.” Zuciyarta taji ta harba a hankali. Sai ya juya zuwa wani shelf din,ya dauko wata dark chocolate box
“This one.” ya dakata
“You eat it when you’re upset.”
Akhnan ta tsaya cak,saboda gaskiya ne,kuma bata taba gaya masa ba directly,sai ya dan juya kansa sashen da take.
“You bite the corner first.”
“Then pretend you’re not angry anymore.” Ta rufe fuskarta da hannunta cikin kunya da mamakinsa sosai.
“This is actually scary.” yayi wata 'yar dariya me sauti kadan.
“No.”
“It’s love.” ya fada da husky voice din nan nasa dake komawa can ciki.
Samun kanta tayi da kasa daina kallonsa,saboda yanzu take realizing yana lura da ita fiye da yadda ta zata.
Yana adana qananun abubuwanta a zuciya quietly.
*zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (1000) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875* *Safiya musa abdullahi* *Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261* *Safiya musa abdullahi* *NITA* *CFA 1,000*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
08187255862
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 1000 ZUWA GA* 09166221261
*SHAIDAR BIYA* 08187255862
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽💎 *L U'U L U'U* *_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*BOOK 03///PAGE 133* ____________________________ https://chat.whatsapp.com/BkfPzSEDhnsIwyCD8LNGkm?s=cl&p=a&mlu=0
*IDAN KINSAN BA ORDER DIN KAYA ZAKI DINGA SAKAWA BA*
*IDAN KINSAN BA BUSINESS KIKE DA NIYYAN YI NA KAWO KAYA DAGA CHINA BA KARKI SHIGA*
*_DON ALLAH KARKI BATAWA KANKI LOKACI_*
*_Assalamu alaikum my loyal people_*
*_Barkanmu da wannan lokaci,kuma barkanmu da warhaka_*
*_akwai da dama cikin mata wadanda suke sha'awar yin order kaya daga CHINA zuwa NIGERIA,NIJER,CAMERON,CHAD da GHANA_*
*_Amma rashin samun amintaccen company....ko hannun wanda zasu dinga siyan kaya ta hannunsu cikin aminci ya hanasu_*
*_To a yau addu'ar da yawa daga cikinku ta amsu,don nayo muku tsarabar kamfanin da zakuyi siyayya ta hannunsu su kuma dora muku kayanku har qasarku cikin aminci ba tare da fargaba ko d'ar d'ar ba_*
*_kunsan komai nawa TASTED AND TRUSTED ne,to wannan kamfanin idan akwai abinda yafi TASTED AND TRUSTED ma shine_*
*_Baki da fargaba kota sisin kwabo,ni SAFIYYA HUGUMA na tabbatar da hakan_*
*_Zaki iya kasancewa dasu group nasu,inda a nan zaki hadu da agent dinsu da CEO nasu gaba daya ta wannan link din,zaki samu bayanansu da komai da ya shafi mu'amala dasu_*
*INA ME BAKU TABBACIN AMINCI DA INGANCI DA SAUQIN MU'AMALA DASU DA IZININ ALLAH,BAN TALLATA MUKU SU BA SAI DANA GWADA*
*Allah ya dafa mana,yasa mana albarka a nemanmu,ya albarkaci halal dinmu ameen summa amee* _________________________
Sai ya tsaya gaban fridge section. Ya dauki bottled drink dinta favourite.
“You’ll ask for this around midnight.”
“So we’re buying it now.” ta yi dariya har yanzu zuciyarta cike da almara.
“Ka shiryawa rayuwata fiye da yadda na zata" Ta fada tana lumshe idanunta,kanta yana fasuwa,tana jin duk duniya ba macen data kaita sa'a da dacen miji.
Matsawa kusa da ita kadan yayi,hannunsa still akan cart.
“That’s because I plan to keep you for a very long time.” kasa magana tayi wannan karon,sai ta jingina kadan da cart din tana kallonsa.
“You really like taking care of me.” Sai ya tsaya ya zuba mata ido,irin kallon da kullum ya mata shi kamar ranar ya fara ganinta.
“No.”
“I need to.” Ta lumshe idanunta a taqaice sannan ta budesu. Yadda ya fadi maganar kamar kula da ita ba aiki bane,wani bangare ne na numfashinsa. Hannunsa ya dora a kafadarta kaman yaron daya dafa yaro sa'ansa,ya fara tafiya da ita.
"Bayan mata.....aminiya nake nema.....zaki zamemin ita?" Ya fada da dukkan gaskiyarsa,da sautin nan irin na mutumin dake neman daukin kulawa.
Amini takeso.....itama amini takeso bawai miji kawai ba. Wannan shine burinta,ta samu amini......amintaccen da zata iya raba komanta dashi. Daidanta da rashin daidai dinta. Kyakkyawanta da mummunanta......dama komai.....idan tace komai.....tana nufin komai din da bazata iya boye masa ba.
"Aminin na jima dama ina nema.....kaga idan aminiya ta samu amini....."
".....sai aminci" Ya qarasa mata da siririyar dariyar dake nuna nishadi.
".... Kina buqatar qarin snacks...."
".....ba wannan bake buqata ba" Ta datsi numfashinsa. Ta fada ne ba tare data kawo komai a ranta ba....amma yadda taga yana jifanta da kallo ya sanya ta dago cewa ya sauya manufar maganarta,daya buda baki yayi maganan kuwa sai da taji idan har qasa zata iya tsagewa,ba abinda zai hana kunya ta sanyata shigewa ciki.
"Zaki samu.....wannan abun da kike buqata zaki sameshi.......ki shirya bani baby a daren nan" Ya qarasa fadi yana sanya tafin hannunsa ya kare bakinsa daga daya side din,kaman yana tunanin iska zata kwashi maganan ta kaishi wani guri. Dauke kanta tayi wata dariya me cakude da kunya tana ratsata.
Maganan ta kasa barin kanta,ta daga hannunta a hankali tana shafa plate tummy dinta,tana imagination.....wai gata dauke da cikin yarima haisam din,sai wani murmushin ya qwace mata. Ta saba ya sakata tunaninsa koda yana tare da ita....hakanan ko yaya ya matsa daga gareta.....sai tunaninsa ya nunku. Yasan sirrin tsayewa a zuciyar 'ya mace.....baya taba barin zuciya da kwanyarta ta huta daga gareshi.
A qafa suna hira.....hannuwansu sarqafe da juna....iskar makka tana kadasu me cike da wani irin aminci suka zabi komawa gida.
Haka kawai ta samu kanta da shiryawa haisam kanta da kanta,irin shirin da macen da tasan kanta kanyi don tarbar miji.
D'aya daga cikin lectures na nanany suna dawo mata daya bayan daya. Satar amsa kala kala akan hanyoyin jan hankalin miji,koda bai shirya mu'amala dake ba ya kawo kansa.
A yadda takejin kanta a yanzu ta shirya.....sama da shiryawa ma bawai shiri kawai ba. Mijinta take buqata da gaske.....kuma zata karya wannan tausayin da space din da yaketa bata. Ta riga ta warke......tana jin a yanzu kasancewa dashi kawai take buqata. Wannan yanayin.......wannan duniyar......wannan rayuwar...wannan ruhin..... Wannan cudanyar tsakanin faffadan qirjinsa daya zame mata gida kuma mafaka.....da wannan skin din da takejin kamar ba wata fata a duniya data kaita qamshi sulbi da laushi.
Tana sane ta sauya daki......saboda yau tana jin tana da wani sirrin gyara daban. Ta fidda sabulunta na mg's skin care products (806 299 1549). whole package din ta taho da abinta,bata bar ko daya a gida ba. Daki daki tayi amfani da kowanne sannan ta shiga wanka da sabulun. Ta fito fatarta tana sulbi da sheqi. Ta shirya tsaf cikin wata rigar bacci. Bata da shara shara can,amma muddin zaka zubawa mutum idanu.....kana iya hangen komai nasa tarwai cikin qwayar idanunka. Jikinta ta mulke da lallausan qamshin alfarmar nan na turarukan shuwa incense and more(+234 704 229 3387). Tun daga gashinta......zuwa kusfa kusfa na jikinta,sannan tabi bayansu da body milk din shuwan daya soma bin fatarta sosai ya zame mata jiki. Ita kanta qamshin burgeta yakeyi,ta dinga shaqarsa sosai har cikin hunhunta tana jin wani irin yanayi me kwantar da zuciya. Tana jin zai wahala batayi tattaki nigeria ta ziyarci matar ba. Tanaso ta ganta da ido,....taga wanne irin baiwar iya hada turare haka take dashi itama. Idan ta yuwu ma zata iya sanyata cikin masu bada shawarar hada qamshi sabon sample na turare idan zasu fitar daga maison akhnan.
A nutse take takowa tana komawa dakinsun na asali bayan ta kammala shiryawa.
Daren ya yi shiru sosai a suite din nasu,bayan doguwar ranar ibada da tafiya,sai taji komai ya ya nutsu kamar komai din shima yana neman hutu da nutsuwa ne.
Sanda take tura qofa....Soft lamp light kawai ke haskawa a dakin. Iskar dare na motsa curtain a hankali.
(Don samun littafin lu'u lu'u 08187255862)
Bata ganshi a dakin ba,sai wannan tattausan qamshin nasa daya barwa dakin wani yanayi me dadi. Ta qarasa a hankali ta zauna bakin bed din. Zuciyarta na harbawa da tsoro da kuma shakka. Karon farko zatayi wani abu ga mijinta don janye hankalinsa zuwa gareta. Tsoro takeji.....fargaba take ko zata burgeshi?. Idanunta ta lumshe taja iska sosai cikin hunhunta wadda ta taimaka wajen bata qwarin gwiwa,saita sake a hankali,ta zame dankwalin kanta,ta soma ware dogon gashinta cikin nutsuwa.
Yau ta yi wani haske sosai,kamar an cire mata wani nauyi daga zuciyarta,haka take jinta sakayau.....haka kuma takejin wani nishadi. Ta tuna zaman cin abincinsu dazu ita dashi bayan sun dawo daga siyayya,sai murmushi ya subuce mata.
Murmushin shima yayi,yana private musallah a tsaye,dauke da alqur'ani yana addu'o'insa sanda ta shigo. Ya ganta.....ya jita,ta kuma so daukan hankalinsa,amma saboda haske bai wadaci dakin ba,bai haska masa ita yadda yakeso ba....da kuma qur'anin dake riqe a hannunsa sai ya kama kansa,saidai kuma ya kasa yiwa idanunsa shamaki daga kanta. Ya kammala addu'arsa a nutse,ya ajiye qur'anin a muhallinsa.