Sakon so complete Novel - Chapter 30
Sakon so complete Novel Chapter 30: Sakon so complete Novel Chapter 30. "Ina kwana Lujain, ya hanya"? Gyadamusu kai tayi, Abee yadan kalli Anty Binta yace…
3,603 words
"Ina kwana Lujain, ya hanya"? Gyadamusu kai tayi, Abee yadan kalli Anty Binta yace "Fatima" dasauri tace "na'am Ya Imran" wani babban leda yanuna mata cikin wayanda mai gadi yashigo dashi yace "get that bag and share" dasauri tai waien dama itace chief mai rabo agidan, Musty dake " kallon Abee yace "mu kadai ne baka gani ba agidan nan ko" dasauri Harun yace "Hajiya kina gain yanda Imrana ke kallonmu vana watsarwa kuwa" dasauri Abdul yace "har yanzu bai ganmu ba fa" kwashewa sukai da dariya Abee yamusu wani mugun kallo yadauke kai, Hajiya takalli su sajida sun iso lafiya Alhamdulillah" Musty vace "aini daman ina shirin ince nidai kubani abincina Hajiva wanda duk muke jiran yazo aci tare ko kallo bamu isheshi ba" dariya Hajiya tayi tace "kunfi kusa ai ni batun yau nake gayamuku ba ace kurasa wanda zakuyi abokantaka dashi sai Imran" dasauri Abee yakalli Hajiya, Harun yace "me kake kallonta yo ai gaskiya tafadi kawai gakanan ne abaibai dakai haba" wani mugun kallo Abee yama Harun akufule Abee yace "kutashi kubar gidan nan" Hajiya tace "waaa gidan nawa? Yo wajenka sukazo ko wajena, da bala'i kashigo mana gida ne"? Murmushi E3 duka akayi, Hajiya tace "zama daram, saidai kai katafi basuba" hararansu Abee yayi, kawo ledan Anty Binta tayi tasauka a tsakar falon ta zazzage hadaddun biscuits sweets da chocolate ne candies dawas kalan cheese balls and snacks daban daban, dasauri kowa na dakin yazo kanta •harda su Musty da ita kanta Kausar da dasu Ibro, satan kallonsu Lujain tayi abin yawani kalan burgeta sunmata chaaa akai kowa na wannan nakeso wannan nakeso, what a family! Tafadi ahankali aranta, da kyar suka bari Anty Binta takasa one by one tabama kowa nashi sannan tajuyo tabama Lujain kasonta tace "kema ganaki" bakaramin dadi abin yama Lujain ba, hannunta biyu tamika Anty Binta tasamata dago idanunta tayi suka hada ido da Abee dake kallonta dasauri tasauke kanta kasa tanadan murmushi Hajiya na lurada komi, abinci aka kawo, Anty Binta da kanta tabama Luiain tea karba Lujain tayi cikeda kulawa Anty Binta tace "nabaki da chips koda farfesu" ahankali tace "da chips" gyadamata kai Anty Binta tayi ta deba mata ahankali takeci bini bini kowa na dakin ke kallonta dudda hijabin dake jikinta amman zaka iya ganin chani yanda takara kyau da sauransu kaman ba E3 itaba, tasha tea ta shanye Anty Binta najira taji ance akaramata tace takoshi, Anty Binta tace "tashi muje daki kihuta you are not comfortable" tashi Anty Binta tayi tamika mata hannu, rike hannun Anty Binta tayi tamike tsaye Anty Binta nagaba tana biyeda ita abaya sukai stairs ko kadan Lujain bata lurada wani cup na ruwa dake kan dakalin stairs dinba itama Anty Binta haka tsallakeshi tayi tawuce Lujain na zuwa stepping on the cup tayi cup din yawani karkace yaja kafanta ruwan vabare hakan vakara jan kafanta wani kalan wawan fadi Lujain tavi kafanta vawani daki dakalin bene daidai Anty Binta da kanta tabama Lujain tea karba Lujain tayi cikeda kulawa Anty Binta tace "nabaki da chips koda farfesu" ahankali tace "da chips" gyadamata kai Anty Binta tayi ta deba mata ahankali takeci bini bini kowa na dakin ke kallonta dudda hijabin dake jikinta amman zaka iya gain chanji yanda takara kyau da sauransu kaman ba itaba, tasha tea ta shanye Anty Binta najira taji ance akaramata tace takoshi, Anty Binta tace "tashi muie daki kihuta you are not comfortable" tashi Anty Binta tayi tamika mata hannu, rike hannun Anty Binta tayi tamike tsaye E3 Anty Binta nagaba tana biyeda ita abava sukai stairs ko kadan Luiain bata lurada wani cup na ruwa dake kan dakalin stairs dinba itama Anty Binta haka tsallakeshi tayi tawuce Lujain na zuwa stepping on the cup tayi cup din yawani karkace yaja kafanta ruwan yabare hakan yakara jan kafanta wani kalan wawan fadi Lujain tayi kafanta vawani daki dakalin bene daidai Ant Binta na juyowa ihun gaske Lujain tasaki dawani kalan sauri Abee vamike tsaye!Abee gabaki daya manta inda yake yayi dawani kalan sauri yay wajen been kafin yamakai waien Anty Binta ta tsugunna ta tallabota aiki tace "subhanallahi Luj...." Abee nakarasowa wajen tsugunnawa yayi akansu yana kallon yanda take kuka bana wasaba kafanta harwani kalan rawa yake sabida zafi tace "wayyooo kafana Gwaggooo" dawani kalan sauri Abee yadaga kafan yana kallo dahar yay ja yadan kumbura daura hannunshi yayi awajen hakan yasa tawani kalan kwala ihu dan dama ba dauriyane da itaba tace "wayyyooo Allah na Anty Binta zan mutu" duka yan dakin tasowa duk sukayi jin yanda take E3 kuka tana ihu, Musty dake tsaya gefen Abee yace "kodai karayane Imran"? Dasauri Hajiya tace "kira mai dauri Ibro imaza" Abdallah dake tsaye ne shima yana kallon kafan ahankali vace "Abee can I check the leg"?Dan dagokai Abee yayi yakalleshi idanunshi sunyi ja kafin ahankali yace "yes" tsugunnawa Abdallah yayi kusada Abee vadaura hannunshi kan kafan yanda Lujain tawani fasheda kuka saika dauka ciremata kafan za'avi kallon Abee Abdallah yayi hakan yasa Abee yace "what"? Anatse yace "bata karye ba is just a sprain Abee I can fix it muni a school nayi"? Kallonshi Abee yayi just a sprain Abee I can fix it munvi a school nayi"? Kallonshi Abee vayi kaman maidan tunani saikuma ahankali ya gyadamai kai, Anty Binta Abdallah yakallah kafin ahankali yace "Abee kaima kariketa" hannu Abee yasa yakarbeta gabaki daya daga jikin Anty Binta yariketa tareda sa kanta ajikinshi yakalli Abdallah da idanu yamai alamu yayi dan motsa kafan Abdallah yashigayi yana juyawa wani kalan kuka Lujain takeyi tanason ta kwace kafan amman takasa motsi sabida vanda Abee yamata lafiyayyen riko, kafin Abdallah yakara karfin yanda yake juya kafan sai kawai yay wani kalan pulling E3 leg din dasaida kafan yace kass Lujain tai wani kalan ihu harda cizon Abee akirji amman ko gezau sakin kafan Abdallah yayi ahankali yace "sorry Anty Lujain Ya gyaru Abee" gyadamai kai Abee yayi batare dayaraba kanta da jikinshi ba vanaiin yanda take kuka yakai hannayenshi yana patting bayanta alamun tai shiru kaman wata Yar jaririya, yakalli dukansu dake wajen strictly yace "waya jiye cup da ruwa a staircase"? Wanna karan saida Hajiya tadan murmusa without anvone noticing ahankali Kausar da itama ke tsaye awajen tai zuru zuru da idanu tace "nine Abee" wani mugun kallo davamata yasa dasauri ta tsugunna tadauki cup din tasea" am sorry Abee na manta dashi ne" dasauri tai hanyar kitchen Abee yabita da mugun kallon da zakasan ranshi yabaci da gaske Hajiya ne tasa baki tace "kamata hakuri Imrana kasan Kausar da shirme, yanzu dai kai Lujain daki ta huta sannu kinji Lujain, kukuma kumu wuce falo" dukansu juvawa sukayi harda Ant Binta suka wuce falo, ahankali Abee yaciro fuskanta daga jikinshi hada idanu sukayi idanunta sunyi jajir gaduk hawaye, kwabe fuska tayi zata kara fashemai da kuka dasauri ya girgizamata kai alamun kartayi cikeda nuna tsantsan kauna dashi kanshi 53| baisan yanayiba murya chan kasan makoshi yace "sorry Uncle's babyy, does it still hurt"? Wani kalan gyadamai kai tayi sababbin hawaye nazubo mata dasauri Abee yasa hannunshi kan fuskanta ya sharemata, komawa kitchen Kausar dataga komi tayi dasauri tareda maida koan tarufe sai kawai ta tsugunna awurin tahau kuka ahankali yanzu sabida yarinyar nan Abee yamata fada yau har Hajiya nabashi hakuri jibi vanda duk varude danta turgude kafa look at yanda yake lallashinta kaman yana lallashin little Aneesarh. Ahankali Abee yamike tsaye dauke da ita yafara hawa stairs duk yanda duka gidan keson suyi minding business nasu saidai kaga wanna nataba wanna nataba wannan duk kowa na juyowa na satan kallon staircases din kowa na gimtse dariyanshi koshi Abdallah murmushi yayi he's happy for Babanshi, daman ance yara maza sunfi hankali da hangen nesa, shi ba yaro bane he's 24 yana medicine 400level so he knows menene na miji ya zauna 13yrs ba mata, barinma someone elderly kaman Babanshi, Mommy is dead she will never come back is high time Babanshi should move on, dan & haka he wish Abee all the best and he will always treat Lujain with respect dudda ya girmeta kome Babanshi keso yanaso shi yaro nagari ne and he will make sure yay coaching Kausar itama tai accepting na Lujain wholeheartedly dan Kausar itama yarinya ne mai kirki but ance mace macecce and mentality mata will always differs from that of men but yasan with time she will be back on track. Musty yafi kowa murna he can't wait ya kebence da Anty Binta suyi murnansu tare, Hajiya jitayi kaman tazuba ruwa akasa tasha takuma kwanta sabida tsananin farinciki wai Imran dinta ne da ada yake halin ko inkula da varinvar nan shine yau ranshi harda bashi sabida Kausar ta jive ruwan dayasa ta zamiye tafadi mezatace inba Alhamdulillah ba. al LTE 30 E3 Ahankali yabude dakinta ya shigarda ita dakin an gyara tsaf sai kamshin turaren wuta yake, karasawa yayi gaban gado ya zaunar da ita taredasa hannu yajaye hijabin jikinta ya jive sannan gently ya kwantar da ita har lokacin kuka take amman kasa kasa, fuskanshi ne ya jiye dab da nata kin kallonshi tayi hakan yasa yakai hannunshi ahankali yakama habarta ahankali tadaura jaiaven idanunta akanshi, lumshe idanu yayi yabudesu sundan kankance ahankali yace "sorry ko" makemai kafada tayi was hawayen nafito mata, murya chan kasa Abee yace "kincika rigima to mekikeso"? Yay maganan yana kallonta dauke kai tayi kaman mai tunani kafin ahankali tace "chocolate" dasauri Abee yace "shikikeso"? Gyadamai kai tayi kaman wata Yar baby, wani kalan melting zuciyanshi yayi baisan lokacin daya shafa kumatunta ba ahankali vace "ina wanda Fatima tabaki"? Dan fashewa da kuka tayi kadan amugun sangarce tace "dana fadi suka bace" ahankali Abee vace "is that whv vou are crving"? yace "is that why you are crying"? Gyadamai kai tayi still crying amman mara sauti, dan komawa baya kadan yayi yadan bude hannunshi calmly yace "to zo na lallashe ki"? Dan kallonshi tayi gain yanda yayi sannan yakafeta da idanu yasa ahankali tataso awani kalan narke tashige jikinshi ta kankameshi sosai sai kawai tasaki wani sangartaccen kuka da ita kanta batasan why ba, kodan yana bata attention ne yana lallashinta yasa take karamai kukan banza oho, murmushi kawai Abee yay tareda girgizakai yara yara! Shafa bayanta yashigayi kaman wata Yar baby yace "shiniti stop crying E3 now it's okay" ahankali yake bubbuga bayanta yanajin yanda take rage kukan, sosai tai lamo jikinshi feels kaman gado ga kamshinshi dadi kaman karta sakeshi ita kanta batasan why ba but she tanajin dadi aranta anytime ya rungumeta haka, lumshe idanu tashiga yi tana sauka jiyan zuciya wani kalan barawon bacci ne yay awon gaba da ita ajikinshi, daga yanda take numfashi ajiki Abee vasan tai bacci kaman kwai haka ya lallaba ya kwantar da ita yadago yana kallon fuskanta kafin yakalli kafan dayaga har yanzu yana akumbure mikewa yay yafita daga dakin hanyar dakinshi yayi ahankali vaciro key yabude yashiga dakin gadon yaciro key yabude yashiga dakin gadon yabida kallo komi daya faru nadawomai fresh a brain yadan dade tsaye kafin yashiga closet dinshi yafito rikeda rub yafito dakinta yashiga ya shafa mata akafa sannan yakashe wutan dakin ya kunna mata Ac yaja bargo yadan Rufa mata kafin yabude kofan ahankali yafito daidai kannenshi na shigowa sama hada idanu sukayi da sauri duk suka sauke kansu kasa suka wuce dakinsu suka shige daure fuska yayi yasauka kasa su Musty sai kallonshi suke.Zainab ce tadan leko ta kofa kadan ganin Abee yasauka kasa yasa tamaida kofan tarufe takalli Anty Binta da Maman Aneesarh dan sune sukafi zama agidan da ita da Sajida duk agidan mazajensu suke tace "Anty Binta wai vaushe Abee vafara son Lujain? The last time damuka zo gidan nan aiko takanta bayay" dasauri Sajida ta chape tace "asalin ko takanta ma bayayi yanzu fa jibe yanda yakeji da ita kaman kwai, Lujain din takara kyau da haske kana ganinta kasan hasken amarci ne aikin namiji vasa take wannan kyau din" tabe baki Maman Aneesarh tayi tace "nidai I am happy E3 for Ya Imran Allah yabarsu are wh he is so lucky rana daya Allah yabashi yarinya danya jagab dan haka ya more abinshi wlh Allah kawo kazantar daki" dasauri Zainab tace "yanzu da tsufan Ya Imran saiva wani haihu Haba Haba keko" wani kalan kallo Anty Binta tamusu tace "yanzu da varintar Lujain saita zauna kada ta haihu sabida ta auri Ya Imran kumama duka duka ma nawa yake dakuke maidashi kaman wani wanda yay 60yrs" duk shiru sukayi Anty Binta tace "sai ana magana kudinga kunason yayanku but ni banga hakaba, Ya Imran ya aurar daku duka yamuku komi banda monthly Allowee dake shigowa account naku gabaki daya duk wata all because kar kannenshi suje suyi bara kokuma suga anayi su basu dashi shine ayau yakara wani sabon aure baraku iya kuso matanshi kokununa nata kulawa ba tir muku wh" dukansu sanyi jikinsu yayi saikuma Zainab dasauri tace "ni wh bawai na tsaneta bane daman chan sabida naga bayasonta ne nima banso, yanzu kuma daya nuna yanason matanshi banda ja akai ko Sajida"? Gyadamata kai Sajida tayi tace "eh wh koni, ni wlh Ya Imran dinma tausayi yake bani sosai Ya wahala arayuwa, yanzu kuma daya nuna mana yanason E3 Yar varinvan matanshi wh muma muna sonta Anty Binta" dan murmushi Anty Binta tayi tace "bari naie nadubata" ficewa tayi daga dakin zuwa dakin Luiain tana fita takunna wuta takaraso gaban gadon tazauna tana kallon fuskan Lujain ayanda jikinta kadai ke glowing tana sheki kawai zai tabbatar maka abu yariga yashiga tsakaninta da Ya Imran, murmushi Anty Binta tayi tace " wish I was there to take care of you lokacin, but looking at you yanzu haka nasan Ya Imran took good care of you Lujain, who will see a sweet beautiful Preety yarinya irinki dabazaiso ba? Ninasan Ya Imran zai soki gashi tun yanzu ba'aje ko'ina ba soki gashi tun yanzu ba'aje ko'ina ba yafada tsundum" maganan Anty binta tayi tana murmushi kafin ta tashi takashe mata wuta tafice. .! Ana idar da sallan azahar da Harun da Abdul suka wuce hakan yarage daga Abee sai Musty anan compund Musty yace "waikai nikake sharewa"? Kallonshi Abee yayi saikuma ya harareshi, Musty yace "badole ba tunda kaie kasha amarcinka achan sabon gidanka yanzu kadawo dole kadinga cincin magani born kunya kawa" chak Abee ya tsaya yana E3 kallonshi kafin anatse yace "wayace maka ina gidana"? Hararanshi Musty yayi yace "harwani ya isa yafada min anything about you Imran"? Murmushi Musty yayi cikedason kular da Abee yace "amarci ya mugun amsanka kaga yanda kai fresh kuwa" wani kalan kallo Abee yamai hakan yasa Musty ya kwashe da dariya sosai yace "munafuki anjima kadinga cemana you don't accept the marraige babu wanda yasan lokacin daka lallaba ka tattara Yar yarinyan mutane kaje ko more da ita kaga yanda ka kara kyau da haske kuwa uwa Lujain ta tsammaka farin fatanta, shekara 13 kana tuzuranci na joke"? Hannu Abee vakai zai daki joke"? Hannu Abee vakai zai daki Musty dasauri Musty yayi baya yana dariva sosai yace "daga nafadi gaskiya saika dakeni eh latest ango"? Abee jiyayi kaman zai nitse akasa sabida yanda Musty yace latest Ango din da karfi, saikuma akufule yace "zan bar maka gidan nan fa Musty" dasauri Musty yace "to same indai bazaka kara daukan Lujain ka gudu da ita kadade baka tafiba Allah sa kama iya avanda naga dukka rude akanta, soho yaji sweet sixteen" wanna karan wani kalan tahowa Abee yayi kaman zaki, da gudu kaman wani yaro Musty yayi cikin falo yana shiga Abee na biyoshi abaya E3 Haiiva tace "kukuma lafiva"? waie Abee yasamu yazauna kanshi yadauke yadaura kan tV dan haryanzu yakasa bari suhada idanu da Hajiya yace "Ipy lau" Musty sai dariya yake akusa da Hajiya yana kallonshi. Wasa wasa Luiain sai waiaien 5 tafarka daga bacci, ita kanta mamakin baccin tayi but baccin vamata dadi sosai bamatasan ya akayi take kan gado ba dantasan aiikin Abee tai bacci, ahankali ta yaye bargon tana kalion katanta dataga kumburin yarage sosai kuma baya mata anyzafi sauke kafan tayi ahankali akasa sannan tamike tsaye Back SAKON SO 1 265 members, 7 online ahankali take tafiya dudda bayamata wani zafi but kin tafiya tayi da kyau tawuce tashiga bayi, dogon rigan jikinta tacire tai wanka da ruwan zafi tareda dauro alwala tafito ahankali dare dawani farin towel Abee tagani tsaye gaban bayin yana sane da kananun kaya hannunshi rikeda chocolate mai kyau dogo guda daya yana kallonta, dauke kanta tayi hakan yasa ahankali yace "zonan" gently tadaga kafanta batasan meya sameta ba kawai jitayi takara narkewa tafara tafiya uwa bamata iya tafiyan tana neman fashewa da kuka hakan yasa dasauri Abee yamike tsaye daukanta yayi kaman Yar E3 baby yace "sorry har yanzu yana miki zafi"? Gyadamai kai tayi ahankali saikawai tafashe da kuka akirjinshi mara kara yet mai shegen tabarai, Abee jiyayi namomin brain nashi na motsi dasauri yace "what is it? Wani abu namiki ciwone kuma"? Girgizamai kai tayi tana lankwashe kafada, ahankali yaciro kanta daga jikinshi hannunshi yakai dasauri yashare mata fuskan tass yace "to me kikeso"? Cikin wani kalan munafukin murya tace "ni wajen Gwaggo na zani" tai maganan zata fashe dawani kalan kuka dasauri Abee yace "okay naji zan kaiki" dasauri takalli kwayar idanunshi, gyadamata kai vavi vace "zan kaiki dazaran kafanki va "zan kaiki dazaran kafanki ya warke duka" wani kalan murmushi tayi batasan lokacin datawani shige jikinshi ba faduwa gabanshi yayi jiyayi kaman zuciyanshi zata fashe cikin wata kalan sassanyan murya yatattaro duka kalamun dayaji sun tsayamai a harshe kaman idan bai fadiba zai mutu, murya chan kasan makoshi yace "I love you Lujain!"Wani kalan dukan kunnuwanta kalaman sukayi hakan yasa ta tsava chak batare data fito daga jikinshi, kaman wacce ta tuna wani abu gently tafito daga jikinshi dasauri tajuya zatai wajen wardobe hannunta taji Abee yarike karaf batare dayace komiba saiwata taushashiyan jiyan zuciya daya sauke, lumshe idanu Luiain tayi tana tuna maganganun su Mama da maganganun Farida, da maganganun Dr Zuzu, cikin wani kalan murya kaman bana Lujain ba tace "sai yanzu dakamaidani matarka da karfi da yaji ne kake sona!"? Wani kalan ratsa brain nashi kalamanta sukayi jiyayi komi nashi ya tsaya chak, why did he E3 even say it? Yatambayi kanshi azuci, ahankali Lujain tajuyo takalleshi eye to eye for the first time tunda akai aurensu, dan ijiyan zuciya tasauke murya chan kasa tace "bakason Auren nan nima haka, you told me that countless time, if you think sabida kamin wani abu you can make me stay with you forever kayi kuskure a strong woman has no limit! And nothing can hold her back koda anmaidata bazawara!" Tadanyi shiru tareda kauda kanta gefe sabida yanda yake kallonta, ahankali tace "tun muna chan gidan I wanted to get better, unfortunately danaji sauki bakanan, yanzu kuma kadawo and I am here asalin gidan da Babana yakawoni, Uncle!" Takira sunanshi awani irin sanyave tareda juyoda kanta takalleshi acikin idanu, murya chan kasa tace "I don't feel anything for you! I will never consider someone like you my husband! Nabaka just 7davs kasaken koni zan sakeka nabiyaka back sadakinka!" Tai maganan babu ko toro kaman ba Lujain ba, jin zuciyanta zai fashe yasa tawuce bayi da sauri ta maida kofan tarufe tareda murza key ta tsugunna tana dafa kirjinta yanzu dama zata iya abin nan? Zata iya kallon Abee ta maimaita mai exact words dayake fada mata, Mama and Farida to some extend sun wayarda kanta sun gwada mata menene rayuwa duk inda kake kokasami kanka makesure you are well appreciated and makesure you earned your place, dagaske batason Abee but tariga tahakura zata zauna dashi dan yariga ya maidata matan aure, banda haka tana tausayinshi sosai tunda Farida tafadi mata komi kanshi da late wife nashi, dudda she's still small kuma dudda su Mama da har Dr Zuzu suncemata Abee na sonta itama taji hakan kuma taga hakan from yanda kusan har rikicewa yake idan tai wani abu kaman yanda yanzun nan baimasan sanda ya furtamata yana sonta ba, but tanason tai winning nashi completely, she wants to occupy each and every space na zuciyanshi, taso Mandawari bata sameshi ba dan haka shida vasa bata sami Mandawari ba she will makesure she feed him soyayya kwatankwacin wanda takema Mandawari shima yamata irinshi ko more self. 11 62 E3 Kamshin Abee dataji tanaji sosai yasa tagane yana jikin kofan bayin shima, cikin wani kalan murya adake Abee yace "ko sama da kasa zasu hade kowa na garin nan su taru akaina ace na sakeki Imran will never do that! You will forever be matan Imran! Makesure kinfito daga bayin nan kafin nadawo gidan nan!" Abee yay maganan adake yawuce yafita, ajiyan zuciya Lujain tayi ahankali tace "Farida anya zai iya handling this stubborn Man"? Tadade ahaka sannan tabude kofan bayin tafito bayan tasake alwala hijab tasaka tai sallan azahar da la'asar Anty Binta tashigo rikeda abinci tace "sannu da tashi Ova come and eat"Duka kannenshi ne sukazo dakinta ita Lujain har abinma mamaki yake bata sosai suke mata hira kaman wata dan cikinsu da Anty Binta ne duk tafi sonta sai Maman Aneesarh yanda duk sukazo suke hira kaman wasu mate dinta bakaramin dadi abin yamata ba tun bata sakiba harta saki ikinta sai hira takemusu dan dama bawai shiru shiru bace itaba, wajajen 11 nadare suka mata sallama sukabar dakin kaman tabisu haka tadingaji, hakanan tawuce taje tayo wanka tafito daure da towel tazauna abakin gado deep down hakanan jitayi tanaso taga Abee bamatasan mesaba kodon sabida tun E3 dazu datamishi maganan nan bata kara ganinshi bane saisa takejin haka juye juve tadingayi agadon kawai tunanin Abee was clouding head nata ahaka wuraren 12 bacci yay awon gaba da ita.